Sashe 85
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dai-dai lokacin kuma Amina tayi wani irin saurin naɗe ƙafafunta ta daurasu bisa kujera, sabida ba zato kawai taga macijin nan gabanta.
Ga mamakinta sai taga ya kwanta lip yana kaɗa mata jelarsa.
Da sauri ta kira wayar Unclee Naseer ɗin.
Bugu ɗaya kuwa ana biyu aka ɗauka cikin tsoro tace.
“Uncle Naseer gashifa ya sake dawowa”.
Cikin Wata iriyar murya yace.
“Bafa abinda zai miki, ki sauƙe ƙafarki ki gani”.
Cikin ɓatan basirar batasan ya akayi yasan ƙafarta na sama ba, ta sauƙe ƙafar nata.
A hankali ta sunkuyo jin wani sanyi a ƙafar tata, ga mamakinta sai taga wannan ƙaton macijin ne ke lasar kafar tata, wani irin fitinennen abu taji yana bin tafin ƙafar tata har zuwa tsakiyar kanta.
Da sauri ta sauƙe numfashi jin muryar Unclee Naseer ɗin nacewa.
“Kin gani ko babu abinda zai miki.
Ko kanki ya nuna zai hau karki hanashi”.
Cikin jin bazata taba iya bujirewa umarninsa ba tace.
“To".
Sai kuma ta zame tayi ƙasa jin yana ce mata ki sauƙo ƙasa ki zauna.
Ido ta zato cikin tsoron da yasa jikinta rawa ganin ƙaton macijin nan ya mirgina ya hau bisa cinyarta, ga mamakinta sai gashi yana cusa kanshi cikin rigarta.
“Ki barshi ya shiga rigarki babu abinda zai miki, zai ɗan gaida kayan daɗi nane ƙadan”.
Taji muryar Unclee Naseer na faɗi mata, zuwa yanzu bazata iya mgnar ba sabida tsabar tsoro sai kai kawai ta gyaɗa kamar yana gabanta.
Aiko haka macijin nan ya fara lasar cikinta har zuwa kan nononta.
Saida yayi kusan minti biyar yana lasarta kana ya zaronkanshi ya fitar sannan ya mirgina ya koma cikin wannan ɗakin dai daya fito.
Ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe jin dariyar Unclee Naseer ta waya yana ce mata.
“Ba gashiba babu abinda ya mikinko?”.
Cikin wata irin murya tsoro tace.
“Eh ta koma ciki mahhh”.
Dariya ya kumayi tare da cewa.
“Gani nan dawowa yanzu, amman fa kada ki faɗawa kowa”.
Da sauri tace.
“Toh”.
Rabat Marocco
Sosai fa su Ummi suka ga gari, sai ƙarfe biyar da rabi, suka nufi hanyar gida, wanda tuni su Abban Jameel kam sun koma gida.
A hankali Dr Jameel ya kalli Asma'u dake gefenshi tare da ɗanyin ƙasa da murya yace.
“Sweetheart”.
Cikin sauri ta juyo ta kalli su Ummi dake baya, sai kuma ta juyo ta kalleshi ganin su Ummi hotunan da suka yi a cikin Kasbah Oudaia Andalusia garden Rabat suke kallo a wayar Asma'u.
Shi kuwa Dr Jameel cikin sanyi ya ɗan karkarto gefenta tare dayin mgn a hankali yace.
“Sweetheart bari mu ɗan shiga Mahaj Ryad Shopping mall in ɗan sama miki chocolate ko?".
Cikin jin dadi da son zaƙinta tace.
“Toh Yah Jameel”.
Kai ya ɗan jujjuya mata tare da cewa.
“Habibi Jameel zakice”.
Cikin kunya ta rufe fuskarta da tafukan hannunta.
Daga nan kuwa suka shiga aiko ya jijjido mata kayan kwalama kam kala-kala.
Daga nan suka biya hotel ɗin suka ɗauko komai na Modibbo.
Sai gab da magriba suka koma gida.
Suna shiga Ummi ta kalli da bisa alamu yanzu ta fito ban ɗaki dan yin al'wala tace.
“Khausar bata zoba”.
Cikin jinjina kai Innayi tace.
“Bana gaya mikiba, al'adun masarautar ba”.
Cikin sanyi Ummi tace.
“Toh yanzu muda jibi zamu tafi kuma kenan haka zamu tafi bazamu gantaba?”.
Da sauri Innayi tace.
“Eh toh bari dai kafin mu tafin zanyiwa Didi mgn in kuma akai abunan dole za'a Abu nan".
Take mgnar da kurman baƙi.
Hajja Nana ce ta taɓe baki tare da cewa.
“Koma menene dai ki jawa jikanki kunne karya karmi jika dan ƙaramace”.
Hajia Bunayyah ce ta taɓe baki kana ta juya ta nufi ɗakinsu.
A sashin Didi kuwa, koda Lalla Hafsat tazo ta gaya mata Khausar nata kuka, da sauri taje, ga mamakinta, sai suka samu tuni tayi bacci hakanne yasa Didi gyara mata zaman zuwa kwanciya.
Suko suka fito falon, Didi kuwa da kanta ta shiga kitchen ta haɗawa Modibbo da Abualeey lunch sai dai ga mamakinsu ba shigoba har akayi sallan la'asar da aka idar ne Didi ke tambaya Abualeey shine yake ce mata yanzuma yana can masallaci.
Cikin sanyi tace.
“Tun safe ba, bai kuma cin komai ba gashi yanzu har biyar ta kusa”.
Cikin kulawa Abualeey yace.
“Naso inyi mishi mgn sai kuma na fahimci karatunan da yakeyi ne kaɗai ke ɗan sama mishi nitsuwa, shiyasa ban matsa mishi ba, amman yanzu sarki fada ke cemin ya wuce sashinsu”.
Cikin sauri Didi tace.
“Yauwa to bari inje insa matarshi ta kai mishi abincin.
Moddibo kuwa a hankali yake tafiya cikin wani irin rauni mai haɗe da zafin jiki, ya tura ƙofar falonshi ya shiga.
Sai kuma ya kunshe idanunsa domin hawayen da suka cika mishi ido ya hanashi ganin gabanshi.
Wasu sabbin hawayene suka biyo bayan waɗanda suka zubo ɗin, wanda har yanzu ya gaza hana kanshi kuka.
A hankali ya wuce bedroom kai tsaye ya faɗa Bathroom.
Duk da sanyin da aka fara tsulawa alamun yau garin zaiyi sanyi, hakan bai hanashi sakarwar kanshi ruwan sanyi ba.
Didi kuwa ta kalli Lalla Hafsat tare da cewa.
“Ina ɗiyartawa, na shiga ɗakin na samu bata nan”.
“Eh ta farka daga baccin kuma, sai naji tana cewa Rahama tana son zuwa wurin su Ummin”.
Da sauri Didi tace.
“Yanzu ina take”.
“Ta shiga ɗakin Rahama wai zata kirata tazo ta rakata wurinsu”.
Da sauri Didi ta kuma cewa.
“Toh kada taje kira min ita”.
To tace kana ta shiga ɗakin Rahama ta kirata.
A tare suka fito, cikin sakin fuska Didi ta kamo hannun Khausar ɗin tare da jawota kusa da ita kana a tausashe tace.
“Ɗiyata, kizo ki kaiwa mijinki abinci, kinga tun safe babu abinda yace, sai kuka daya wuni yi.
Ki kai mishi abincin kisashi ya ɗanci kafin ya tafi sallan magarib, kada ki bari ya tafi da yunwa kiji ko?”.
Cikin sanyi ta gyaɗa kai.
Ita kuwa Didi wani ɗan Kekkyawan basket mai masifar kyau da sheƙi wanda ke ɗauke da womers guda biyu sai plate spoon and fork sai kuma wani ɗan Kekkyawan roba mai kama da saƙeƙƙe dake cike da fruits sai kuma goran ruwa mai sanyi a gefe. Komai dai na buƙata na ciki.
Cikin kula tace.
Kiyi sauri kije kinga biyar har ta gota.
Cikin sanyi tace to kana tasa hannunta ta amshi kondon, sai kuma ta ɗan kalli Didi murmushi Didi yayi tare da nuna mata hanya da hannun.
A hankali tace.
“Didi mu tafi da Rahama”.
Cikin kulawa Didi tace.
“A'a bari dai Hafsat ta rakaki”.
Kai ta gyaɗa alamun to.
Ita kuwa Hafsat murmushi tayi kana tayi gaba tare da cewa.
“Muje to”.
A hankali tabi bayanta, ita kuwa Didi da murmushi ta rakasu.
A hankali Hafsat ta tura ƙofar corridor tare da cewa shiga to.
Ɗan murmushi tayi tare da cewa.
“Toh kiyi gaba”.
To tace kana tayi gaba, ita kuma tana biye da ita a baya.
Dai-dai lokacin Modibbo kuwa ya fito daga cikin bedroom ɗinsa yana mai zuba wani irin ni'imtaccen ƙamshi mai daɗin shaƙa tattausar jallabiya ce a jikinsa red color sai kuma al'kyabbar da ya ɗaura a samanta fara ƙal mai shara-shara.
A hankali ya zauna bisa 2 str dake fuskantar ƙofar shigowa falon, wayarshi dake kan santa table dake gabanshi ya ɗauka.
A hankali ya cire pin din wayar.
Hotonshi dana J ɗinsa dake fuskanta wayar tashi ya zubawa ido, wasu sabbin hawayene yaji suna zubo mishi wani na korar wani.
Karo na forko kenan tun bayan rasuwar Jameel da yaji, bari ya shiga WHATSAPP ɗin kan number'n J ɗinsa yaga irin hirarrakin da sukeyi in kamar ace basa tare.
WHATSAPP ɗin ya shiga bayan ya buɗe date inshi na whatsapp ɗin ido ya zubawa kan number'n J ɗinsa da shine a sama.
Cikin sauri ya shiga cikin cart ɗin nasu ganin akwai saƙon da bai buɗe ba, cikin tarin mamaki da rauni yake kallon time and date da J ɗinsa ya tura mishi saƙon.
A hankali ya motsa lips inshi tare da cewa.
“Innalillahi kenan a ranar aka ɗauke min J nane ya turo min saƙon”.
Sai kuma yayi sauri yayi playing voice note din da ya gani na tsawo 2 minute and 36 second.
Wani irin tsuma ne da kuma kuka mai sautine suka kubce mishi a tare jin kalmar forko da M Jameel ya fara yi mishi a wannan ranar.
Wani irin rauni da tawayar zuciya ne sukayi mishi gamayyar data haifar mishi da matsanancin kuka mai haɗe da raunin da zai iyasa wanda ya jishi yin kuka.
Dai-dai lokacin kuma Khausar ta tura ƙofar falonshi, bisa umarnin Hafsat dake can bayanta.
“Yah Salam”. Shine abinda ya fito kan lips ɗinta ba tare da sanintaba lokacin da taji sautin muryarsa da kuma ganin yadda yasa hannunshi duka biyu ya tallaɓe haɓarsa yanayin wani irin raunataccen kuka mai tsuma zuciya.
Cikin wani irin matsanancin rauni ta ƙarasa ciki a hankali.
Ta ajiye basket ɗin bisa table ɗin dake gefensa.
Cikin raunin murya tace.
“Har yanzu kuka kakeyiwa Yah Jameel”.
Kamar daga sama yaji sautin muryarta, wanda ya sashi ɗago kanshi tare da kallon fuskarta da fuskarshi da tayi jazir sabida tsananin kuka.
Da ƙarfi ya rumtse idanunsa tare dasa hannunsa duka biyu ya kamo hannayeta ya jawota gabanshi.
Kanshi ya manna kan cikinta tare dasa hannunsa duka biyu ya zagaye ƙugunta, tare da sakin kukan da ya zarta na forkon.
Cikin tausayi, rauni, gamida jinƙai. Khausar tasa hannunta duka biyu ruggume shi.
Tare da fashewa da kuka.
Dai-dai lokacin kuma Lalla Hafsat ta ɗan turo ƙofar da niyar shigowa.
Da sauri ta koma baya tare da jan ƙofar ta rufe sabida ganin yadda ƙanin nata ya ruggume matar tashi gam-gam.
Su kuwa cikin falon, cikin wani irin sanyin jiki Khausar ta ɗan sunkuyo kanshi hawayenta na ɗiga bisa kan fuskarshi daya tallabe da hannunta duka biyu.
Idonshi dake kwaranyar da hawaye ya buɗe a hankali.
Sai kuma ya jawota jikinshi gaba ɗaya ta faɗa kanshi.
Ruggumeta yayi tsam a jikinshi tare da cusa kanshi bisa ƙirjinta ya kife kanshi tsakanin Caɓ.....
Ga mamakinta sai taga ya kwanta lip yana kaɗa mata jelarsa.
Da sauri ta kira wayar Unclee Naseer ɗin.
Bugu ɗaya kuwa ana biyu aka ɗauka cikin tsoro tace.
“Uncle Naseer gashifa ya sake dawowa”.
Cikin Wata iriyar murya yace.
“Bafa abinda zai miki, ki sauƙe ƙafarki ki gani”.
Cikin ɓatan basirar batasan ya akayi yasan ƙafarta na sama ba, ta sauƙe ƙafar nata.
A hankali ta sunkuyo jin wani sanyi a ƙafar tata, ga mamakinta sai taga wannan ƙaton macijin ne ke lasar kafar tata, wani irin fitinennen abu taji yana bin tafin ƙafar tata har zuwa tsakiyar kanta.
Da sauri ta sauƙe numfashi jin muryar Unclee Naseer ɗin nacewa.
“Kin gani ko babu abinda zai miki.
Ko kanki ya nuna zai hau karki hanashi”.
Cikin jin bazata taba iya bujirewa umarninsa ba tace.
“To".
Sai kuma ta zame tayi ƙasa jin yana ce mata ki sauƙo ƙasa ki zauna.
Ido ta zato cikin tsoron da yasa jikinta rawa ganin ƙaton macijin nan ya mirgina ya hau bisa cinyarta, ga mamakinta sai gashi yana cusa kanshi cikin rigarta.
“Ki barshi ya shiga rigarki babu abinda zai miki, zai ɗan gaida kayan daɗi nane ƙadan”.
Taji muryar Unclee Naseer na faɗi mata, zuwa yanzu bazata iya mgnar ba sabida tsabar tsoro sai kai kawai ta gyaɗa kamar yana gabanta.
Aiko haka macijin nan ya fara lasar cikinta har zuwa kan nononta.
Saida yayi kusan minti biyar yana lasarta kana ya zaronkanshi ya fitar sannan ya mirgina ya koma cikin wannan ɗakin dai daya fito.
Ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe jin dariyar Unclee Naseer ta waya yana ce mata.
“Ba gashiba babu abinda ya mikinko?”.
Cikin wata irin murya tsoro tace.
“Eh ta koma ciki mahhh”.
Dariya ya kumayi tare da cewa.
“Gani nan dawowa yanzu, amman fa kada ki faɗawa kowa”.
Da sauri tace.
“Toh”.
Rabat Marocco
Sosai fa su Ummi suka ga gari, sai ƙarfe biyar da rabi, suka nufi hanyar gida, wanda tuni su Abban Jameel kam sun koma gida.
A hankali Dr Jameel ya kalli Asma'u dake gefenshi tare da ɗanyin ƙasa da murya yace.
“Sweetheart”.
Cikin sauri ta juyo ta kalli su Ummi dake baya, sai kuma ta juyo ta kalleshi ganin su Ummi hotunan da suka yi a cikin Kasbah Oudaia Andalusia garden Rabat suke kallo a wayar Asma'u.
Shi kuwa Dr Jameel cikin sanyi ya ɗan karkarto gefenta tare dayin mgn a hankali yace.
“Sweetheart bari mu ɗan shiga Mahaj Ryad Shopping mall in ɗan sama miki chocolate ko?".
Cikin jin dadi da son zaƙinta tace.
“Toh Yah Jameel”.
Kai ya ɗan jujjuya mata tare da cewa.
“Habibi Jameel zakice”.
Cikin kunya ta rufe fuskarta da tafukan hannunta.
Daga nan kuwa suka shiga aiko ya jijjido mata kayan kwalama kam kala-kala.
Daga nan suka biya hotel ɗin suka ɗauko komai na Modibbo.
Sai gab da magriba suka koma gida.
Suna shiga Ummi ta kalli da bisa alamu yanzu ta fito ban ɗaki dan yin al'wala tace.
“Khausar bata zoba”.
Cikin jinjina kai Innayi tace.
“Bana gaya mikiba, al'adun masarautar ba”.
Cikin sanyi Ummi tace.
“Toh yanzu muda jibi zamu tafi kuma kenan haka zamu tafi bazamu gantaba?”.
Da sauri Innayi tace.
“Eh toh bari dai kafin mu tafin zanyiwa Didi mgn in kuma akai abunan dole za'a Abu nan".
Take mgnar da kurman baƙi.
Hajja Nana ce ta taɓe baki tare da cewa.
“Koma menene dai ki jawa jikanki kunne karya karmi jika dan ƙaramace”.
Hajia Bunayyah ce ta taɓe baki kana ta juya ta nufi ɗakinsu.
A sashin Didi kuwa, koda Lalla Hafsat tazo ta gaya mata Khausar nata kuka, da sauri taje, ga mamakinta, sai suka samu tuni tayi bacci hakanne yasa Didi gyara mata zaman zuwa kwanciya.
Suko suka fito falon, Didi kuwa da kanta ta shiga kitchen ta haɗawa Modibbo da Abualeey lunch sai dai ga mamakinsu ba shigoba har akayi sallan la'asar da aka idar ne Didi ke tambaya Abualeey shine yake ce mata yanzuma yana can masallaci.
Cikin sanyi tace.
“Tun safe ba, bai kuma cin komai ba gashi yanzu har biyar ta kusa”.
Cikin kulawa Abualeey yace.
“Naso inyi mishi mgn sai kuma na fahimci karatunan da yakeyi ne kaɗai ke ɗan sama mishi nitsuwa, shiyasa ban matsa mishi ba, amman yanzu sarki fada ke cemin ya wuce sashinsu”.
Cikin sauri Didi tace.
“Yauwa to bari inje insa matarshi ta kai mishi abincin.
Moddibo kuwa a hankali yake tafiya cikin wani irin rauni mai haɗe da zafin jiki, ya tura ƙofar falonshi ya shiga.
Sai kuma ya kunshe idanunsa domin hawayen da suka cika mishi ido ya hanashi ganin gabanshi.
Wasu sabbin hawayene suka biyo bayan waɗanda suka zubo ɗin, wanda har yanzu ya gaza hana kanshi kuka.
A hankali ya wuce bedroom kai tsaye ya faɗa Bathroom.
Duk da sanyin da aka fara tsulawa alamun yau garin zaiyi sanyi, hakan bai hanashi sakarwar kanshi ruwan sanyi ba.
Didi kuwa ta kalli Lalla Hafsat tare da cewa.
“Ina ɗiyartawa, na shiga ɗakin na samu bata nan”.
“Eh ta farka daga baccin kuma, sai naji tana cewa Rahama tana son zuwa wurin su Ummin”.
Da sauri Didi tace.
“Yanzu ina take”.
“Ta shiga ɗakin Rahama wai zata kirata tazo ta rakata wurinsu”.
Da sauri Didi ta kuma cewa.
“Toh kada taje kira min ita”.
To tace kana ta shiga ɗakin Rahama ta kirata.
A tare suka fito, cikin sakin fuska Didi ta kamo hannun Khausar ɗin tare da jawota kusa da ita kana a tausashe tace.
“Ɗiyata, kizo ki kaiwa mijinki abinci, kinga tun safe babu abinda yace, sai kuka daya wuni yi.
Ki kai mishi abincin kisashi ya ɗanci kafin ya tafi sallan magarib, kada ki bari ya tafi da yunwa kiji ko?”.
Cikin sanyi ta gyaɗa kai.
Ita kuwa Didi wani ɗan Kekkyawan basket mai masifar kyau da sheƙi wanda ke ɗauke da womers guda biyu sai plate spoon and fork sai kuma wani ɗan Kekkyawan roba mai kama da saƙeƙƙe dake cike da fruits sai kuma goran ruwa mai sanyi a gefe. Komai dai na buƙata na ciki.
Cikin kula tace.
Kiyi sauri kije kinga biyar har ta gota.
Cikin sanyi tace to kana tasa hannunta ta amshi kondon, sai kuma ta ɗan kalli Didi murmushi Didi yayi tare da nuna mata hanya da hannun.
A hankali tace.
“Didi mu tafi da Rahama”.
Cikin kulawa Didi tace.
“A'a bari dai Hafsat ta rakaki”.
Kai ta gyaɗa alamun to.
Ita kuwa Hafsat murmushi tayi kana tayi gaba tare da cewa.
“Muje to”.
A hankali tabi bayanta, ita kuwa Didi da murmushi ta rakasu.
A hankali Hafsat ta tura ƙofar corridor tare da cewa shiga to.
Ɗan murmushi tayi tare da cewa.
“Toh kiyi gaba”.
To tace kana tayi gaba, ita kuma tana biye da ita a baya.
Dai-dai lokacin Modibbo kuwa ya fito daga cikin bedroom ɗinsa yana mai zuba wani irin ni'imtaccen ƙamshi mai daɗin shaƙa tattausar jallabiya ce a jikinsa red color sai kuma al'kyabbar da ya ɗaura a samanta fara ƙal mai shara-shara.
A hankali ya zauna bisa 2 str dake fuskantar ƙofar shigowa falon, wayarshi dake kan santa table dake gabanshi ya ɗauka.
A hankali ya cire pin din wayar.
Hotonshi dana J ɗinsa dake fuskanta wayar tashi ya zubawa ido, wasu sabbin hawayene yaji suna zubo mishi wani na korar wani.
Karo na forko kenan tun bayan rasuwar Jameel da yaji, bari ya shiga WHATSAPP ɗin kan number'n J ɗinsa yaga irin hirarrakin da sukeyi in kamar ace basa tare.
WHATSAPP ɗin ya shiga bayan ya buɗe date inshi na whatsapp ɗin ido ya zubawa kan number'n J ɗinsa da shine a sama.
Cikin sauri ya shiga cikin cart ɗin nasu ganin akwai saƙon da bai buɗe ba, cikin tarin mamaki da rauni yake kallon time and date da J ɗinsa ya tura mishi saƙon.
A hankali ya motsa lips inshi tare da cewa.
“Innalillahi kenan a ranar aka ɗauke min J nane ya turo min saƙon”.
Sai kuma yayi sauri yayi playing voice note din da ya gani na tsawo 2 minute and 36 second.
Wani irin tsuma ne da kuma kuka mai sautine suka kubce mishi a tare jin kalmar forko da M Jameel ya fara yi mishi a wannan ranar.
Wani irin rauni da tawayar zuciya ne sukayi mishi gamayyar data haifar mishi da matsanancin kuka mai haɗe da raunin da zai iyasa wanda ya jishi yin kuka.
Dai-dai lokacin kuma Khausar ta tura ƙofar falonshi, bisa umarnin Hafsat dake can bayanta.
“Yah Salam”. Shine abinda ya fito kan lips ɗinta ba tare da sanintaba lokacin da taji sautin muryarsa da kuma ganin yadda yasa hannunshi duka biyu ya tallaɓe haɓarsa yanayin wani irin raunataccen kuka mai tsuma zuciya.
Cikin wani irin matsanancin rauni ta ƙarasa ciki a hankali.
Ta ajiye basket ɗin bisa table ɗin dake gefensa.
Cikin raunin murya tace.
“Har yanzu kuka kakeyiwa Yah Jameel”.
Kamar daga sama yaji sautin muryarta, wanda ya sashi ɗago kanshi tare da kallon fuskarta da fuskarshi da tayi jazir sabida tsananin kuka.
Da ƙarfi ya rumtse idanunsa tare dasa hannunsa duka biyu ya kamo hannayeta ya jawota gabanshi.
Kanshi ya manna kan cikinta tare dasa hannunsa duka biyu ya zagaye ƙugunta, tare da sakin kukan da ya zarta na forkon.
Cikin tausayi, rauni, gamida jinƙai. Khausar tasa hannunta duka biyu ruggume shi.
Tare da fashewa da kuka.
Dai-dai lokacin kuma Lalla Hafsat ta ɗan turo ƙofar da niyar shigowa.
Da sauri ta koma baya tare da jan ƙofar ta rufe sabida ganin yadda ƙanin nata ya ruggume matar tashi gam-gam.
Su kuwa cikin falon, cikin wani irin sanyin jiki Khausar ta ɗan sunkuyo kanshi hawayenta na ɗiga bisa kan fuskarshi daya tallabe da hannunta duka biyu.
Idonshi dake kwaranyar da hawaye ya buɗe a hankali.
Sai kuma ya jawota jikinshi gaba ɗaya ta faɗa kanshi.
Ruggumeta yayi tsam a jikinshi tare da cusa kanshi bisa ƙirjinta ya kife kanshi tsakanin Caɓ.....