Sashe 105
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ummi kuwa bayan sunyi wanka Momy ta kawo wa Hajja Nana, Ummi,Aunty Ruƙayya, Hajja Umma bedroom ɗin ta.
A can ɗakin Khausar kuwa Aunty, Hajara, Asiya, Dija, Asma'u abinci kala-kala Momy takai musu tuwo miyan yakuwa da yaji tantaƙwshi, ga kunun nono daya damu ga kuma tea Mai zafi da yaji kayan ƙamshi sannan
Ga indomie da yaji gesha da soyayyen ƙwai a cewar ta tasan su Asma'u shi zasufi so, sai Jollof ɗin spaghetti Mai zafi wanda yaji busheshshen kifi da nama...
*Morocco*
Akuma dai-dai lokacin Khausar ce zaune afalon Didi, Didi na gefenta yayin da Moddibo ke zaune daga can gefe sai kuma Rahama data zo ta mikawa Khausar wani kula bisa ga duk kan alamu nama ne agashe sai kuma ta kalli Didi tare da cewa.
“Didi gashi na gama amma naji kamar ya ɗan yi yaji”.
Cikin sauri Didi ta kalleta tace.
“Yayi yaji kuma? bayan kinsan Yah Aleey ku baya son yaji kuma sai da na gargaɗeki Rahama”.
Cikin sanyi Rahama tace.
“Amma baiyi yaji sosai ba Didi nasa vegetables aciki ya kashe zafin yajin be fito sosai ba”
Kai ta gyaɗa cikin sauƙe numfashi tace.
“Toh da sauƙi”.
Khausar kam ahankali tace.
“Nikam ma na ƙoshi”.
Sai kuma ta ɗan gyara alamar zata kwanta awajen.
Kallonta Didi tayi tare da cewa.
“A'a Khausar dare nayi tashi kije kisa masa Abinci naga tunda kuka zo da yamma kuka ci abinci baku sake zuwa ba”.
Ɗan juyawa Khausar tayi ta kalli Moddibo
daya zuba mata ido kana tace.
“In sa maka ne?”.
Kai ya gyaɗa tare da faɗin.
“Muje kisa min”.
Baki ta tura kana cikin kasa da murya tace.
“Mu tafi kuma?,Ni anan zan kwana zan kwana tare da Rahama”.
Dai dai lokacin kuma Didi ta nufi bedroom ɗin ta jin alamun ana kiranta awaya kuma Yau itace da girki za tayi wanka ta tafi turakan mijinta takai masa abinci ganin Didi ta shiga ɗaki yasa ya jawo hannunta yace.
“Mu tafi”.
Cikin tura baki tace.
“Ni wallahi anan zan kwana da Rahama”.
Wani kallo ya mata sai kuma ya tsuke fuska yace.
“Ki kwana da Rahama kuma? Rahman ce mijinki?”.
Baki ta tura amma batace komai ba yatsunsa biyu yasa ya kama Lips ɗin ta tare da cewa.
“Mu tafi”.
Rahama kam cikin sauri ta maida idanunta kan waya.
Da hannun yayi mata alamun su tafi ganin yadda ya tsuke fuska yasa tayi gaba kana ya bita a baya.
Suna isa ta nufi falonta,
cikin sauri yabi bayanta cikin wata kasalalliyar murya yace.
“Yau anan kike son mu kwana kenan?”.
Fuska ta shagwaɓe tare da tura bakinta gaba tace.
“A'a ni ka tafi ɗakin ka Ni zan kwana anan”.
Yana ƙarasa shiga ciki yace.
“Shegen tsoro kamar farar kura dare-dare zaki tashi kina lalubemin jiki da Ihu kina sawa mutanen gida suyi tunanin kamar na miki wani abun ne”.
Cikin kasala tayi miƙa kana tace.
“To ai kana yi min wani abin ma”.
Matsawa daf da ita yayi yace.
“Toh yanzu dai kawo mu gani danni yunwa nakeji gaba ɗaya kin ƙwaƙule min ciki”.
Asangarce ta kallesa tace.
“Kamar ya na ƙwaƙule maka ciki?”.
Shafa cikinsa yayi yace.
“kin ƙwaƙule min ciki mana baki san cewa duk tattalin lafiya da kuzarin namiji na tsawo kwana uku a dare ɗaya mace ke kwaƙuleshi ba”.
Juyawa tayi ta nufi kichen taɓa tura baki, plate ta ɗauko kan ta dawo.
Gefen ta zauna tare da zuba gashesh-shen naman mai ɗan ruwa da romo-romo yaji albasa,da kayan haɗi.
Ganin ta ajiye masa agabansa yace.
“Kici mana”.
Kai ta girgiza tare da faɗin.
“Na ƙoshi bana jin yunwa”.
Cikin sauƙe numfashi yace.
“Na lura fa tun safe ba kici abincin kirki ba tun safe kuka kika tayi da rana ma babu abinda kika ci da yamma na da muka sauka ina kallo ba wani abin kirki da kika ci sannan yanzu ma Kice baza kici komai ba”.
Kusa da ita ya matsa ya ɗauki tsokan naman tare kai mata b....
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 30*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
A can ɗakin Khausar kuwa Aunty, Hajara, Asiya, Dija, Asma'u abinci kala-kala Momy takai musu tuwo miyan yakuwa da yaji tantaƙwshi, ga kunun nono daya damu ga kuma tea Mai zafi da yaji kayan ƙamshi sannan
Ga indomie da yaji gesha da soyayyen ƙwai a cewar ta tasan su Asma'u shi zasufi so, sai Jollof ɗin spaghetti Mai zafi wanda yaji busheshshen kifi da nama...
*Morocco*
Akuma dai-dai lokacin Khausar ce zaune afalon Didi, Didi na gefenta yayin da Moddibo ke zaune daga can gefe sai kuma Rahama data zo ta mikawa Khausar wani kula bisa ga duk kan alamu nama ne agashe sai kuma ta kalli Didi tare da cewa.
“Didi gashi na gama amma naji kamar ya ɗan yi yaji”.
Cikin sauri Didi ta kalleta tace.
“Yayi yaji kuma? bayan kinsan Yah Aleey ku baya son yaji kuma sai da na gargaɗeki Rahama”.
Cikin sanyi Rahama tace.
“Amma baiyi yaji sosai ba Didi nasa vegetables aciki ya kashe zafin yajin be fito sosai ba”
Kai ta gyaɗa cikin sauƙe numfashi tace.
“Toh da sauƙi”.
Khausar kam ahankali tace.
“Nikam ma na ƙoshi”.
Sai kuma ta ɗan gyara alamar zata kwanta awajen.
Kallonta Didi tayi tare da cewa.
“A'a Khausar dare nayi tashi kije kisa masa Abinci naga tunda kuka zo da yamma kuka ci abinci baku sake zuwa ba”.
Ɗan juyawa Khausar tayi ta kalli Moddibo
daya zuba mata ido kana tace.
“In sa maka ne?”.
Kai ya gyaɗa tare da faɗin.
“Muje kisa min”.
Baki ta tura kana cikin kasa da murya tace.
“Mu tafi kuma?,Ni anan zan kwana zan kwana tare da Rahama”.
Dai dai lokacin kuma Didi ta nufi bedroom ɗin ta jin alamun ana kiranta awaya kuma Yau itace da girki za tayi wanka ta tafi turakan mijinta takai masa abinci ganin Didi ta shiga ɗaki yasa ya jawo hannunta yace.
“Mu tafi”.
Cikin tura baki tace.
“Ni wallahi anan zan kwana da Rahama”.
Wani kallo ya mata sai kuma ya tsuke fuska yace.
“Ki kwana da Rahama kuma? Rahman ce mijinki?”.
Baki ta tura amma batace komai ba yatsunsa biyu yasa ya kama Lips ɗin ta tare da cewa.
“Mu tafi”.
Rahama kam cikin sauri ta maida idanunta kan waya.
Da hannun yayi mata alamun su tafi ganin yadda ya tsuke fuska yasa tayi gaba kana ya bita a baya.
Suna isa ta nufi falonta,
cikin sauri yabi bayanta cikin wata kasalalliyar murya yace.
“Yau anan kike son mu kwana kenan?”.
Fuska ta shagwaɓe tare da tura bakinta gaba tace.
“A'a ni ka tafi ɗakin ka Ni zan kwana anan”.
Yana ƙarasa shiga ciki yace.
“Shegen tsoro kamar farar kura dare-dare zaki tashi kina lalubemin jiki da Ihu kina sawa mutanen gida suyi tunanin kamar na miki wani abun ne”.
Cikin kasala tayi miƙa kana tace.
“To ai kana yi min wani abin ma”.
Matsawa daf da ita yayi yace.
“Toh yanzu dai kawo mu gani danni yunwa nakeji gaba ɗaya kin ƙwaƙule min ciki”.
Asangarce ta kallesa tace.
“Kamar ya na ƙwaƙule maka ciki?”.
Shafa cikinsa yayi yace.
“kin ƙwaƙule min ciki mana baki san cewa duk tattalin lafiya da kuzarin namiji na tsawo kwana uku a dare ɗaya mace ke kwaƙuleshi ba”.
Juyawa tayi ta nufi kichen taɓa tura baki, plate ta ɗauko kan ta dawo.
Gefen ta zauna tare da zuba gashesh-shen naman mai ɗan ruwa da romo-romo yaji albasa,da kayan haɗi.
Ganin ta ajiye masa agabansa yace.
“Kici mana”.
Kai ta girgiza tare da faɗin.
“Na ƙoshi bana jin yunwa”.
Cikin sauƙe numfashi yace.
“Na lura fa tun safe ba kici abincin kirki ba tun safe kuka kika tayi da rana ma babu abinda kika ci da yamma na da muka sauka ina kallo ba wani abin kirki da kika ci sannan yanzu ma Kice baza kici komai ba”.
Kusa da ita ya matsa ya ɗauki tsokan naman tare kai mata b....
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 30*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,