Sashe 147
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ahankali ya tallafota jikinsa yace.
“Minha shine laifin da nace Miki na yiwa Abualeey saboda nace masa, in dai har sai an ƙara min mata za'a bani mulkin, ni na yafe bana buƙatar mulki abawa Ibraahim nayi alƙwari zan rayu daga Ni sai ke sai kuma ɗan mu da kuma wa'anda zamu haifa nan gaba”.
Khausar kam wani irin kuka mai tsuma zuciya da tsananin kishi take yi.
Moddibo kuwa cikin gaskiya da gaskiya ya cigaba da cewa.
“in dai akan mulkine zan yi Miki kishiya abawa Ibraahim in yaso a Aura mishi Mata huɗu a rana ɗaya, nayi alkawarin bazan yimiki kishiya a kan mulkiba Amman ban miki alkawarin cewa wai bazan Miki kishiyaba dan bansan ne Allah zai tsara a kanmuba a gaba”.
Da sauri ta tashi kana ta buɗe Idanunta cikin rauni da shesh-sheƙa tace.
“Mata fa kace zasu Aura maka”.
Cikin kwantar mata da hankali yace.
“Ba kiji mai nace Miki bane indai mulki ne na haƙura dashi a bawa Ibrahim abarni Ni in rayu dake da ɗana da abinda zaki haifa agaba”.
Ahankali ta shiga sakin ajiyar zuciya Moddibo kuwa cike da tarin ƙaunarta ya cigaba da faɗin.
“Na tabbar kun isheni farin ciki kun isheni jin daɗin rayuwa kun isheni komai batare da mulkin nan ba Ni na yarda zan kasancewa Ibraahim mai bada shawara abawa Ibraahim mulki shine abinda yafi min kwanciyar hankali hakan ya miki kinji daɗi akan haka”.
Cikin matsanancin jin daɗi da farin ciki tace.
“Na yarda in dai har Abualeey ya yarda Bama son mulkin mun bar musu mun yafe musu mulkinsu Mukam Bama so”.
Akuma dai-dai lokacin Jaririn yasa kuka cikin sauri ta kallesa cikin shesh-sheƙan kuka tace.
“Abu J ba ka jiba yana kuka shima baya so a yiwa Mimeeinsa kishiya”.
Cikin sauri ya rungumota jikinsa kana ya haɗa da jaririn ya rungumesu tare da cewa.
“Mu bar musu mulkinsu Minha ba ruwanmu suje can su ƙarata da mulkinsu, su riƙe abinsu abarmu haka mu cigaba da jin daɗi da kwanciyar hankali yafi mana”.
Dai-dai lokacin Ibraahim yayi knowking kana ya sanar masa zuwan Momy da Didi.
Suna shiga Didi ta kallesa Babu walwala atare da ita tace.
“Yanzu Aleeyu ka kyauta kenan ɓacin ran da kasa Mahaifinka”.
Cikin sauri ya mike kana ya tsugunna gaban Didi tare da cewa.
“Didi dan Allah kuyi haƙuri”.
Cikin sauri da rashin walwala Didi tace.
“Shi ya gama yanke hukunci amatsayin sa na Mahaifin ka Sarautace an riga da an baka ita sai kayi abinda kaga zaka iya akai”.
Da sauri cikin shesh-sheƙa Khausar tace.
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Didi yanzu kuma harda Mata za'a ƙara mishi?,”.
Cikin tsuke fuska momy ta harareta tare da cewa.
“Dan Allah rufe mana baki, sokuwar banza sokuwar wofi, in ba'a Aure ke aka Auro ki baza ki taya mijinki yanda zai yiwa iyayensa biyayya ba, sai ki tsaya sokonci kina kuka kina cewa an ƙara masa mata matar kashe ki zata yi, ko kuma akan ki zata zauna?”.
Cikin rauni ta fashe da kuka kana ta jingina kanta da bakin gado cikin shesh-sheƙan tace.
“Momy ba zaki gane bane bazan iya rayuwa da wata mace tare da Yah Mu'allim ba”.
Ahankali Didi ta ɗagota kana ta dafa kafaɗarta tare da cewa.
“Kiyi haƙuri Sarauta ce an bashi Mata kuma tunda yace baiso da ɗaya zai zauna shikenan tun da dama bawai shariya ɓace ta tsara haka, al'adace”.
Ajiyar zuciya mai sanyi ta shiga saki tana jin nutsuwa na diran mata shi dai Moddibo kan sa na ƙasa Didi kuwa cikin kwantar mata da hankali ta cigaba da faɗin.
“Allah da kansa ya basu Umarni suyi Huɗu, Uku, Biyu idan kuma ba zasuyi adalci ba suyi ɗaya tunda yace ba zai yi adalci ba laifi.
Mahaifinsa ya yarda an bashi Sarauta batare da anƙara mashi mata ba”.
Cike da matsanancin farin ciki ta mike ta rungume Didi kana tace.
“Nagode Didi Ubangiji Allah ya miki Albarka”.
Cikin sauri ta saki Didi kana ta tsugunna ta fuski Alƙibla tare da yin Sujudur Shukur ta godewa Allah kallonta ta mayar kan Moddibo dake Murmushi ta miƙa masa hannu tare da cewa.
“Yah Mu'allim Alhamdulillah ”.
Martanin Murmushi ya mayar mata yana mai jin wani irin nutsuwa na ratsa sassan jikinsa ganinta cikin farin ciki ahankali yace
“Alhamdulillah”
Murmushi Didi tayi tare da riƙe hannun momy kana ta kalli Moddibo tace.
“Idan ka gama murnan ka tashi ka tafi Fada ana damƙa maka sarauta”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Toh”.
Momy kuwa kallon Khausar tayi kana tace.
“Wuce mu tafi ”
Ta ƙare maganar suna fita.
Cikin sauri Khausar ta miƙe tare da faɗawa jikin Moddibo tayi masa wani Amintaccen runguma sai kuma ta tallafo kansa ta haɗe bakinsu ta shiga kissing ɗin sa ahankali ta zare harshenta cikin nasa tare da riƙe hannunsa Fuskarta ɗauke da maɗaukakin farin ciki tace.
“Ina ƙaunarka Abu J My life is nothing without you”.
Murmushi yayi kana ya lakace mata hanci tare da cewa.
“Shikenan kuka ya ƙare ko?”.
Dariya ta sanya tare da ɗaukan Jaririn tabi bayansu Momy da tuni suka fice kana shi kuma ya fita ya samu su Ibraahim suka wuce Fada.
Aranan aka naɗa masa Sarautar Mouley kana aka ɗaura auren Rahama da saurayinta kana matar da za'a Aura masa aranan aka Aura wa Ibraahim ita Ibraahim kam. baki har kunne cikin jin daɗi da farin ciki aka gama Shagali da daddare aka kaiwa Ibraahim matarsa.
Tun aranan Lalla Hafsat da wasu daga cikin baƙi suka tafi da Rahama kasan cewar ƙanin mijin Lallai Hafsat ne mijinta yasa aka wuce Mexico da ita baƙin suna kuma duk an watse lfy...
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar na samun kulawa mai kyau.
ranan da ta cika sati Uku Alhamdulillah Thearter yayi gwaɓi sosai suka je asibiti aka sake dubawa a ranan sukaje asibiti Alhamdulillah aka duba akace babu matsala yayi kyau saboda jikinta yana da kyau yaro yayi kuɓul-kuɓul gwanin sha'awa Masha Allah.
A ranan da suka cika wata ɗaya da yammaci Khausar bayan ta fito daga wanka ta shirya cikin wani riga da skirt na less me kyau jikinta sai ƙamshi yake ɗan ta yayi kuɓul-kuɓul Masha Allah yayi ƙato gwanin ban sha'awa.
Zaune suke Khausar Innayi da Hajja Nana suke a bedroom.
Yayin da Momy da Raudat ke zaune Side ɗin Didi tana ta shirye-shiryen tafiya nan da kwana biyar masu zuwa.
Ahankali Moddibo ya shigo bedroom ɗin hannunsa riƙe da Jaririn dake tsala kuka kusa da Khausar ya zauna kana ya ɗaura mata yaron akan cinyarta kai ya langwaɓar cikin wata amintacciyar murya me cike da kulawa tare da tsantsar soyayya yace..
“Minha yunwa fa yake ji”.
Ashagwaɓe ta tura baki kana ta langwaɓar da kai tare da cewa.
“Yah Mu'allim ɗazu fa yasha kuma sai yaita tsotseni”.
Akasalance yace.
“Ki ƙara mishi”.
Fuska ta narkar tare da faɗin.
“Toh tunda ya daina kuka a bari sai anjima”.
Ahankali ya girgiza kai kana yace.
“A'a ki bashi yanzu”.
Miƙewa Innayi tayi tare da cewa.
“Khausar bari inje inyi Miki ɗan wake naji kina cewa kina son ɗan wanke tunda kika haihu baki ciba”.
Murmushi tayi kana tace.
“Yawwa Innayi na ayi min shi yaji yaji yayi daɗi sosai sannan asa min da ƙwai da lemun tsami akai”.
“Toh".
Innayi ta amsa tare da ficewa.
Hajja Nana kuwa ido ta zubawa Moddibo lokacin daya zuge zip ɗin rigar Khausar ta baya.
Cikin Mamaki tace.
“Ohhhh ikon Allah”. Ta faɗa asanda taga yayi ƙasa da wuyan rigar Nonon fito, kan yaron ya tallabe ya sawa yaron abakinsa.
Ta cigaba da cewa.
“Gwara ma ni in tattara mu koma in bar muku gidanku. hankalin mu ya kwanta wai nan kai Sarki ne guda".
Juyawa yayi ya kalleta kana yace.
“Toh ce Miki akayi Sarauta anayinsa atsakanin Iyalai ne?
Ai sarauta iya kacinta Fada”.
Cikin taɓe baki Hajja Nana tace.
“Ohhh Allah ya kawo mu zamani ai kai ko A Fada idan zaka samu za kayi musu taɓara”
Murmushi yayi yana shafa sajensa yace.
“Toh Matatace fa,Ko ba matata bace?
Sadaki fa na biya”.
Hararansa tayi tare da cewa.
“Ka biya ko aka biya maka?”.
Dariya maganar nata ya bashi amma sai ya murmusa yace.
“Eh koma dai menene Matatace ni wlh kin isheni da gorin biya min sadaki akayi dan haka ni yau zan biya nawa sadakin”.
Ya ƙare maganar yana jan wayarshi tare da ƴan danne-danne.
Dariya ta sanya tare da cewa.
“Ohhh baki baya mutuwa ai da kai da ita duk bakin ku ɗaya ne”.
Khausar Murmushi take musu tana cigaba da bawa yaron Nono.
Sai kuma ta kalli wayarta jin sautin shigowar saƙo.
Hannunta na hagu tasa ta ɗauki wayar tare da buɗe saƙon.
Cikin tsananin mamaki ta zaro ido ganin alert ɗin 10 million da Modibbo ya tura nata da rubu a jiki.
*Minha ga sadaki na*.
Cikin kaɗuwa tace.
“Yah Mu'allim 10 million fa ka turo min me sanyi dasu, million goma”.
Sai kuma ta ƙare maganar da kallon Hajja Nana dake cewa.
“Da gaske”. Cikin tsananin jin daɗi Khausar tace.
“Wallahi kuwa gasu kin gani”.
Ta ƙare maganar tana miƙa mata wayar da kuma yaron sai kuma ta ruggumeshi tana saki kishi sassayan kiss tako ina a jikinsa.
Ganin yadda ta ruɗene yasa Hajja Nana yarda bawai dan ta fahimci rubutun alert ɗin ba.
Haka tai ta murna tare da godiya, kukan da Keyan ya sakan ne yasa ta saki uban ta karɓi ɗan kana taci gaba da bashi Nono.
Cikin dariya Hajja Nana tace.
“Daga yau ka huta da gori, kuma dole a bani million ɗaya a ciki”.
Murmushin yayi tare da cewa.
“Kawo account inki in baki naki sadakin tunda jikarki na gudun kishi sai in haɗata dake”.
Cikin dariya tace.
“Yoh ina ni ina aure ai na gama aure kam”.
Dariya sukayi baki ɗaya.
Bayan ta gama bashi da kansa ya mayar da Nonon kana ta mike tare da faɗin.
“Kizo muje ki gyara min Siff ɗina ya hargitse”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Toh”.
Tare da miƙewa tabi bayansa da kallo Hajja Nana ta bisu sai kuma ta saki Murmushi tare da ɗaukan Jaririn tana mishi wasa.
“Minha shine laifin da nace Miki na yiwa Abualeey saboda nace masa, in dai har sai an ƙara min mata za'a bani mulkin, ni na yafe bana buƙatar mulki abawa Ibraahim nayi alƙwari zan rayu daga Ni sai ke sai kuma ɗan mu da kuma wa'anda zamu haifa nan gaba”.
Khausar kam wani irin kuka mai tsuma zuciya da tsananin kishi take yi.
Moddibo kuwa cikin gaskiya da gaskiya ya cigaba da cewa.
“in dai akan mulkine zan yi Miki kishiya abawa Ibraahim in yaso a Aura mishi Mata huɗu a rana ɗaya, nayi alkawarin bazan yimiki kishiya a kan mulkiba Amman ban miki alkawarin cewa wai bazan Miki kishiyaba dan bansan ne Allah zai tsara a kanmuba a gaba”.
Da sauri ta tashi kana ta buɗe Idanunta cikin rauni da shesh-sheƙa tace.
“Mata fa kace zasu Aura maka”.
Cikin kwantar mata da hankali yace.
“Ba kiji mai nace Miki bane indai mulki ne na haƙura dashi a bawa Ibrahim abarni Ni in rayu dake da ɗana da abinda zaki haifa agaba”.
Ahankali ta shiga sakin ajiyar zuciya Moddibo kuwa cike da tarin ƙaunarta ya cigaba da faɗin.
“Na tabbar kun isheni farin ciki kun isheni jin daɗin rayuwa kun isheni komai batare da mulkin nan ba Ni na yarda zan kasancewa Ibraahim mai bada shawara abawa Ibraahim mulki shine abinda yafi min kwanciyar hankali hakan ya miki kinji daɗi akan haka”.
Cikin matsanancin jin daɗi da farin ciki tace.
“Na yarda in dai har Abualeey ya yarda Bama son mulkin mun bar musu mun yafe musu mulkinsu Mukam Bama so”.
Akuma dai-dai lokacin Jaririn yasa kuka cikin sauri ta kallesa cikin shesh-sheƙan kuka tace.
“Abu J ba ka jiba yana kuka shima baya so a yiwa Mimeeinsa kishiya”.
Cikin sauri ya rungumota jikinsa kana ya haɗa da jaririn ya rungumesu tare da cewa.
“Mu bar musu mulkinsu Minha ba ruwanmu suje can su ƙarata da mulkinsu, su riƙe abinsu abarmu haka mu cigaba da jin daɗi da kwanciyar hankali yafi mana”.
Dai-dai lokacin Ibraahim yayi knowking kana ya sanar masa zuwan Momy da Didi.
Suna shiga Didi ta kallesa Babu walwala atare da ita tace.
“Yanzu Aleeyu ka kyauta kenan ɓacin ran da kasa Mahaifinka”.
Cikin sauri ya mike kana ya tsugunna gaban Didi tare da cewa.
“Didi dan Allah kuyi haƙuri”.
Cikin sauri da rashin walwala Didi tace.
“Shi ya gama yanke hukunci amatsayin sa na Mahaifin ka Sarautace an riga da an baka ita sai kayi abinda kaga zaka iya akai”.
Da sauri cikin shesh-sheƙa Khausar tace.
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Didi yanzu kuma harda Mata za'a ƙara mishi?,”.
Cikin tsuke fuska momy ta harareta tare da cewa.
“Dan Allah rufe mana baki, sokuwar banza sokuwar wofi, in ba'a Aure ke aka Auro ki baza ki taya mijinki yanda zai yiwa iyayensa biyayya ba, sai ki tsaya sokonci kina kuka kina cewa an ƙara masa mata matar kashe ki zata yi, ko kuma akan ki zata zauna?”.
Cikin rauni ta fashe da kuka kana ta jingina kanta da bakin gado cikin shesh-sheƙan tace.
“Momy ba zaki gane bane bazan iya rayuwa da wata mace tare da Yah Mu'allim ba”.
Ahankali Didi ta ɗagota kana ta dafa kafaɗarta tare da cewa.
“Kiyi haƙuri Sarauta ce an bashi Mata kuma tunda yace baiso da ɗaya zai zauna shikenan tun da dama bawai shariya ɓace ta tsara haka, al'adace”.
Ajiyar zuciya mai sanyi ta shiga saki tana jin nutsuwa na diran mata shi dai Moddibo kan sa na ƙasa Didi kuwa cikin kwantar mata da hankali ta cigaba da faɗin.
“Allah da kansa ya basu Umarni suyi Huɗu, Uku, Biyu idan kuma ba zasuyi adalci ba suyi ɗaya tunda yace ba zai yi adalci ba laifi.
Mahaifinsa ya yarda an bashi Sarauta batare da anƙara mashi mata ba”.
Cike da matsanancin farin ciki ta mike ta rungume Didi kana tace.
“Nagode Didi Ubangiji Allah ya miki Albarka”.
Cikin sauri ta saki Didi kana ta tsugunna ta fuski Alƙibla tare da yin Sujudur Shukur ta godewa Allah kallonta ta mayar kan Moddibo dake Murmushi ta miƙa masa hannu tare da cewa.
“Yah Mu'allim Alhamdulillah ”.
Martanin Murmushi ya mayar mata yana mai jin wani irin nutsuwa na ratsa sassan jikinsa ganinta cikin farin ciki ahankali yace
“Alhamdulillah”
Murmushi Didi tayi tare da riƙe hannun momy kana ta kalli Moddibo tace.
“Idan ka gama murnan ka tashi ka tafi Fada ana damƙa maka sarauta”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Toh”.
Momy kuwa kallon Khausar tayi kana tace.
“Wuce mu tafi ”
Ta ƙare maganar suna fita.
Cikin sauri Khausar ta miƙe tare da faɗawa jikin Moddibo tayi masa wani Amintaccen runguma sai kuma ta tallafo kansa ta haɗe bakinsu ta shiga kissing ɗin sa ahankali ta zare harshenta cikin nasa tare da riƙe hannunsa Fuskarta ɗauke da maɗaukakin farin ciki tace.
“Ina ƙaunarka Abu J My life is nothing without you”.
Murmushi yayi kana ya lakace mata hanci tare da cewa.
“Shikenan kuka ya ƙare ko?”.
Dariya ta sanya tare da ɗaukan Jaririn tabi bayansu Momy da tuni suka fice kana shi kuma ya fita ya samu su Ibraahim suka wuce Fada.
Aranan aka naɗa masa Sarautar Mouley kana aka ɗaura auren Rahama da saurayinta kana matar da za'a Aura masa aranan aka Aura wa Ibraahim ita Ibraahim kam. baki har kunne cikin jin daɗi da farin ciki aka gama Shagali da daddare aka kaiwa Ibraahim matarsa.
Tun aranan Lalla Hafsat da wasu daga cikin baƙi suka tafi da Rahama kasan cewar ƙanin mijin Lallai Hafsat ne mijinta yasa aka wuce Mexico da ita baƙin suna kuma duk an watse lfy...
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar na samun kulawa mai kyau.
ranan da ta cika sati Uku Alhamdulillah Thearter yayi gwaɓi sosai suka je asibiti aka sake dubawa a ranan sukaje asibiti Alhamdulillah aka duba akace babu matsala yayi kyau saboda jikinta yana da kyau yaro yayi kuɓul-kuɓul gwanin sha'awa Masha Allah.
A ranan da suka cika wata ɗaya da yammaci Khausar bayan ta fito daga wanka ta shirya cikin wani riga da skirt na less me kyau jikinta sai ƙamshi yake ɗan ta yayi kuɓul-kuɓul Masha Allah yayi ƙato gwanin ban sha'awa.
Zaune suke Khausar Innayi da Hajja Nana suke a bedroom.
Yayin da Momy da Raudat ke zaune Side ɗin Didi tana ta shirye-shiryen tafiya nan da kwana biyar masu zuwa.
Ahankali Moddibo ya shigo bedroom ɗin hannunsa riƙe da Jaririn dake tsala kuka kusa da Khausar ya zauna kana ya ɗaura mata yaron akan cinyarta kai ya langwaɓar cikin wata amintacciyar murya me cike da kulawa tare da tsantsar soyayya yace..
“Minha yunwa fa yake ji”.
Ashagwaɓe ta tura baki kana ta langwaɓar da kai tare da cewa.
“Yah Mu'allim ɗazu fa yasha kuma sai yaita tsotseni”.
Akasalance yace.
“Ki ƙara mishi”.
Fuska ta narkar tare da faɗin.
“Toh tunda ya daina kuka a bari sai anjima”.
Ahankali ya girgiza kai kana yace.
“A'a ki bashi yanzu”.
Miƙewa Innayi tayi tare da cewa.
“Khausar bari inje inyi Miki ɗan wake naji kina cewa kina son ɗan wanke tunda kika haihu baki ciba”.
Murmushi tayi kana tace.
“Yawwa Innayi na ayi min shi yaji yaji yayi daɗi sosai sannan asa min da ƙwai da lemun tsami akai”.
“Toh".
Innayi ta amsa tare da ficewa.
Hajja Nana kuwa ido ta zubawa Moddibo lokacin daya zuge zip ɗin rigar Khausar ta baya.
Cikin Mamaki tace.
“Ohhhh ikon Allah”. Ta faɗa asanda taga yayi ƙasa da wuyan rigar Nonon fito, kan yaron ya tallabe ya sawa yaron abakinsa.
Ta cigaba da cewa.
“Gwara ma ni in tattara mu koma in bar muku gidanku. hankalin mu ya kwanta wai nan kai Sarki ne guda".
Juyawa yayi ya kalleta kana yace.
“Toh ce Miki akayi Sarauta anayinsa atsakanin Iyalai ne?
Ai sarauta iya kacinta Fada”.
Cikin taɓe baki Hajja Nana tace.
“Ohhh Allah ya kawo mu zamani ai kai ko A Fada idan zaka samu za kayi musu taɓara”
Murmushi yayi yana shafa sajensa yace.
“Toh Matatace fa,Ko ba matata bace?
Sadaki fa na biya”.
Hararansa tayi tare da cewa.
“Ka biya ko aka biya maka?”.
Dariya maganar nata ya bashi amma sai ya murmusa yace.
“Eh koma dai menene Matatace ni wlh kin isheni da gorin biya min sadaki akayi dan haka ni yau zan biya nawa sadakin”.
Ya ƙare maganar yana jan wayarshi tare da ƴan danne-danne.
Dariya ta sanya tare da cewa.
“Ohhh baki baya mutuwa ai da kai da ita duk bakin ku ɗaya ne”.
Khausar Murmushi take musu tana cigaba da bawa yaron Nono.
Sai kuma ta kalli wayarta jin sautin shigowar saƙo.
Hannunta na hagu tasa ta ɗauki wayar tare da buɗe saƙon.
Cikin tsananin mamaki ta zaro ido ganin alert ɗin 10 million da Modibbo ya tura nata da rubu a jiki.
*Minha ga sadaki na*.
Cikin kaɗuwa tace.
“Yah Mu'allim 10 million fa ka turo min me sanyi dasu, million goma”.
Sai kuma ta ƙare maganar da kallon Hajja Nana dake cewa.
“Da gaske”. Cikin tsananin jin daɗi Khausar tace.
“Wallahi kuwa gasu kin gani”.
Ta ƙare maganar tana miƙa mata wayar da kuma yaron sai kuma ta ruggumeshi tana saki kishi sassayan kiss tako ina a jikinsa.
Ganin yadda ta ruɗene yasa Hajja Nana yarda bawai dan ta fahimci rubutun alert ɗin ba.
Haka tai ta murna tare da godiya, kukan da Keyan ya sakan ne yasa ta saki uban ta karɓi ɗan kana taci gaba da bashi Nono.
Cikin dariya Hajja Nana tace.
“Daga yau ka huta da gori, kuma dole a bani million ɗaya a ciki”.
Murmushin yayi tare da cewa.
“Kawo account inki in baki naki sadakin tunda jikarki na gudun kishi sai in haɗata dake”.
Cikin dariya tace.
“Yoh ina ni ina aure ai na gama aure kam”.
Dariya sukayi baki ɗaya.
Bayan ta gama bashi da kansa ya mayar da Nonon kana ta mike tare da faɗin.
“Kizo muje ki gyara min Siff ɗina ya hargitse”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Toh”.
Tare da miƙewa tabi bayansa da kallo Hajja Nana ta bisu sai kuma ta saki Murmushi tare da ɗaukan Jaririn tana mishi wasa.