Sashe 72
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana lumshe idanunsa sharrr wasu hawaye Masu masifar sanyi suka zubo bisa fuskarsa.
Khausar kuwa ahankali ta cigaba da kallonsa cikin mamaki ganin hawaye kwance asaman fuskarsa yayinda itama gaba ɗaya hukunta tsuma yake yi saboda jin ya manna bayan hannunta bisa sakenta da yake masifar mata kyau, haka nan ta tsinci kanta da shafa bayan hannun nata kan saken sai wani amintaccen numfashi ta farar jin wani irin sulɓu da tashin da sajen keda shi.
Ya Salam shine abinda Modibbo ya iya faɗi can ƙasan maƙoshinsa. Ahankali ya sanya hannunsa akan table ɗin kana ya kifa kansa saboda wani irin fitinenne yanayi da yake firo kishi, still hannunsa na riƙe da nata wani irin yanayi yakeji da bazai taɓa iya jumrewa ba shi kansa ya rasa shin Khausar wacce irince da muddin yayi tozali da ita nitsuwara ke gushewa duk yadda zaiyi sai ya gaza sarrafa kanshi da tunaninshi.
Sun daɗe ahaka batare da wani yayi magana ba ko kuma ya janye hannunsa daga cikin na ɗan uwansa.
Ji yake bazai taɓa jurewa ba, muddin zaici gaba da ganinta ko ta wulga gabansa yasan bazai iya kama kanshi tabbas zaiyi abinda yakeji baison nuna ƙulafacinsa.
Khausar ce ta fara jin alamar ana haurowa kuma bisa duk kan alamu Asma'u ce dan taji muryarta kamar waya takeyi da Bashir.
Mutsu-mutsun ta fara tare da ƙoƙarin ƙwace hannunta kansa ya ɗago ya kalleta da rikitattun idanunsa.
nan taga idanunsa sun sake kaɗawa sunyi masifar Jaa kana ga alamun sun sake cika taf da hawaye sai dai hawayen basu zubo ba sai sheƙi suke suna bada kalan hazo-hazo yayin da jikinsa ke cigaba da tsuma.
Ƙoƙarin janye hannunta ta cigaba dayi, a kasalance ya ɗago kansa ya kalleta, sai kuma ya tsuke fuska tare da ɗan hararanta yace.
“Sakeni mana”.
Cikin ɗan karen kasalan daya zuba mata tace.
“Ai banice ke riƙa da kaiba, kane kake riƙe dani fa”.
A fakaice yace
“A zahiri ba”.
Sai kuma ya zare hannunshi sabida shima yaji alamun ana haurowa kan steps ɗin.
Ahankali yaja dogon numfashi mai ƙarfi kana ya miƙe tsaye tare da juya bayansa ya buɗe Labulen jikin dining ɗin ya tsirawa harabar Side din nasu ido wanda yake ɗauke da wani Kekkyawan gate golding sai farafajiyar da zata iya ɗaukan motoci bakwai sai kuma can ƙasa da ya hongu alamun BQ ne daga bakin gate kuma babban ɗakine da bayi a ciki da alamun Hadiman yankinsa ne.
Asma'u ce ta shigo ganinsa tsaye yasa tace.
“La Yah Moddibo kashigo?”.
Batare daya juya ya kalleta ba ya gyaɗa kai tare da cewa.
“Eh na shigone inga ya yanayin jikin ki dan jiya suma kikayi”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace.
“Jikina da sauƙi Yah Moddibo.
Amma ni dai har yanzu gani nake Yah Jameel nane, duk da kowa ya yarda cewa ba Yah Jameel bane. Ni na kasa yarda”.
Kai ya girgiza still batare daya juya ba yace.
“Ba *J* bane Asma'u ba kiji na faɗa miki ba Jameel bane ina har rantse miki nayi”.
Kai ta gyaɗa kana ta fesar da numfashi bawai dan ta yarda ba sai dan batason yi masa musu yasa tayi ƙasa da kanta tare da faɗin.
“Toh shikenan Yah Moddibo”.
Still Idanunsa na farfajiyar gidan yace.
“Ina Innayi?”.
Ahankali tace.
“Suna can tukunna nima an turo nine inzo in faɗawa Khausar ta shirya masu zuwa yi mata lalle zasu zo su fara yi mata shiyasa nazo”
Ta ƙarashe maganar tana kallon Khausar dake ta faman lumshe idanu
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Ok”.
Daga nan ya juya yabi ta bayan Asma'u batare da ya yarda sun haɗa ido ba ya fita.
Asma'u kuwa idanunta akan Khausar tace.
“Khausar wai ki shirya masu zuwa yi miki lalle zasu zo inji Lalla Khadijah”.
Ta ida maganar tana kallon Khausar sai kuma ta juya Idanunta tsakiyar Falon ganin tuni Moddibo ya fita yasa.
Ta gyaɗa kai tana lumshe idanunta tace.
“Toh shikenan sai sunzo”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Iyeee lalle Yah Moddibo har an fara biyo hanya kenan?”.
Hararanta Khausar tayi tare da cewa.
“Ban gane ya fara biyo hanya ba”.
Dariya Asma'u ta sanya kana tace.
“A gani nayi ya fara zirya shiyasa.
Acan Falo naji Lalla Khadijah na cewa ayi agyaraki ayi miki lalle da turaraki, da sauransu dan gobe za'a kai ki Side ɗinki inda zaku zauna aima gwara ayi akai ki tunda ya fara zirya”.
Hararanta Khausar tayi tare da faɗin.
“Wani irin ya fara zirya kefa Asma'u baki da mutunci.
Yanzu ina kina ji ce miki yayi yazo ya duba ki ne da jiki ni tunda yazo ko magana ya min ne ma?”.
Dariya Asma'u ta sanya ganin duk maganar da take jikinta ba kuzari sai wani irin fitinennen miƙa da takeyi da sauƙe ajiyan zuciya, cikin dariyar tace.
“Toh waya sani abu a duhu wannan ba tsakanin ku ba, ni ƙanwar miji ƙawar amarya me nawa aciki”.
Fitowa Hajja Nana tayi daga bedroom kasancwar tana jin duk abinda Asma'u ke faɗa tana hararan Khausar tace.
“Faɗa mata dai Asma'u Munafuka ai Ni yau naga abinda yafi ƙarfin idanuna ashe-ashe yanzu ko ba muga ruwan sama ba kada muyi mamakin abinda bai kawo saba fitsaran da ake zubawa ne”.
Dariya Asma'u ta sheƙe dashi ganin Hajja Nana tsakaninta da Allah take maganar sassauta dariyata tayi tare da cewa.
“Hajja Nana me sukayi?”.
Zare idanu Hajja Nana tayi tare da kallon dining ɗin kamar dai har zuwa lokaci ganin su take kana tace.
“Menene ma basuyi ba Asma'u, yaro idanu asoye wannan ɗa yaban mamaki”.
Sosai Asma'u ke dariya kana tace.
“Yo Hajja Nana bake kike cewa ba zaki koma ba sai kin tabbatar yana sonta ko baya sonta ba”.
Haɓa Hajja Nana ta riƙe da alama har yanzu mamakin bai bar ranta ba tace.
“Eh lallai kam naga alama zai nuna min ƙashin tijara kenan”.
Kallon Khausar data zubawa dining ido Asma'u tayi kana ta maida idanunta kan Hajja Nana tare da cewa.
“Kai Hajja Nana kar kiyiwa Yah Moddibon mu sharri mutum ne mai kunya”.
Kai Hajja Nana ta gyaɗa kana tace.
“Ai kam dai ni naga kunya, ganin idona.
Ni nasan yana da kunya naga kuwa Kunya ganin Idona har gudu yake a idanunsa”.
Ta ida maganar tare da jan tsaki ta juya kana tace.
“Shegun Yara”.
Shiru Khausar tayi tare da bin Hajja Nana data shige bedroom da ido.
Asma'u kuwa har takai bakin kofa ta juya ta kalli Khausar tare da faɗin.
“Yawwa Ummi tace In faɗa miki ki ɗauki wannan sauran damun da aka miki ki ɗauka ki shanye”.
Langwaɓar da kai Khausar tayi cikin sanyi murya tace.
“Wallahi nikam na gaji da ɗure-ɗuren nan shiyasa bana iya kocin abinci aɗura ma wannan aɗura ma wancan”.
Murmushi Asma'u tayi tare da faɗin.
“Idan baza kisha ba Ni kibani in sha dan Ni gyarane tun daga yanzu sai In fara yiwa wanda zan Aura ba ruwana”.
Zama Khausar ta gyara kana tace.
“Kinji jiki wallahi, kema idan naki yazo ana ƙaƙaba miki bazaki shaba”.
Ware idanu Asma'u tayi tare da faɗin.
“Wallahi sha zanyi Ni kuma irinki ne? Kin san dama ni inaso abun zaƙi-zaki ke kuma kin fison abu mai ɗan yaji-yaji, sai ki zauna kiyi ta noƙe-noƙe baza ki shaba”.
Tana gama maganar ta juya ta tafi.
Bayan tafiyar Asma'u da minti talatin masu yiwa Khausar Lalle suka zo.
Cike da ƙwarewa da sanin aikinsu suka fara Cancaɗa mata jan lalle cikin tafin hannu da baya kana suka yi mata manyan flowes abinka da faran fata atake tayi wani masifar kyau.
Kana sukayi mata atafin ƙafa zuwa sama wani irin kyau na ban mamaki yayi tun kafin a wanke ita kanta Khausar kallon lallen take tamkar wata sarauniya.
Ɗaya daga cikinsu ta dawo bayanta cikin harshen Larabci tace.
“Kiyi haƙuri zamuyi abayanki”.
Ɗan ware idanu Khausar tayi kasancewar tana jin larabci tace.
“Harda baya kuma?”.
Kai mai Lallen ta gyaɗa mata tare da faɗin.
“Eh harda baya ma”.
Ta faɗa tare da zuge zip ɗin rigar ta fara zana mata wani irin zanen ɗawisu mai masifar kyau da ƙawa kana ta dawo ta gaba asaman ƙirjinta ta zana mata wani siririn star kamar Tatu nan kyawunta ya sake fitowa ta zamo tamkar sarauniyar kyau...
Sai gab Maghriba su Innayi suka dawo dai-dai lokacin da masu lallen ke shirin fita kallon Innayi tayi tare da cewa.
“Idan lallen ya bushe baku zaku wanke mata ba ku bari zamu zo mu haɗa mata ruwan wankewan”.
Kai Innayi ta gyaɗa kana suka shige.
Bayan sallar Maghriba suna dawo suka wanke mata lallen...
Acan Abuja Birnin tarayya kuwa Amina ce zaune a tangamemen Falon ta yayin da Uncle Naseer ke gefenta ba suyi sallar Maghriba ba kuma basu shiryawa tashi yiba.
Ahankali ya shafo fuskarta tare da cewa.
“Nayi missing naki”.
Hannunsa dake shafa fuskar tasa ta riƙe tare da faɗin.
“Nima nayi missing ɗin ka Uncle Naseer yau fa tun safe daka fita baka dawo ba”.
Yana binta da wani shu'umin kallo yace”.
“Na ɗan yi tafiya ne Shiyasa”.
Ashagwaɓe ta marairaice fuska tare da faɗin.
“Uncle Naseer ina kaje?”.
Fuskanta ya tallafo kana ya motsa laɓɓansa kusa da kunnenta yace.
“Wajen abokaina naje”.
Kafin tace wani abu ya janyota jikin tare da kissing ɗin wuyanta yana shinshina sassan jikinta kafin ahankali ya zuge mata zip ɗin rigar ta tare da kama Breast ɗin ta yana sarrafata cikin ƙwarewa tashiga mayar masa da martani ƙasa ya zamo daita kana cikin zafi-zafi suke romance juna har suka biyawa junansu buƙata anan falon yana gama ya tashi ya shiga dakin da tunda suka zo bai barta ta shiga ba ko fita zaiyi saiya rufe wanda kuma lokuta da dama tana jin huci daga cikin ɗakin amman koda ta gaya kishi bai kulataba, da wannan tunanin itama ta miƙewa ta nufi ɗakinta...
Khausar kuwa ahankali ta cigaba da kallonsa cikin mamaki ganin hawaye kwance asaman fuskarsa yayinda itama gaba ɗaya hukunta tsuma yake yi saboda jin ya manna bayan hannunta bisa sakenta da yake masifar mata kyau, haka nan ta tsinci kanta da shafa bayan hannun nata kan saken sai wani amintaccen numfashi ta farar jin wani irin sulɓu da tashin da sajen keda shi.
Ya Salam shine abinda Modibbo ya iya faɗi can ƙasan maƙoshinsa. Ahankali ya sanya hannunsa akan table ɗin kana ya kifa kansa saboda wani irin fitinenne yanayi da yake firo kishi, still hannunsa na riƙe da nata wani irin yanayi yakeji da bazai taɓa iya jumrewa ba shi kansa ya rasa shin Khausar wacce irince da muddin yayi tozali da ita nitsuwara ke gushewa duk yadda zaiyi sai ya gaza sarrafa kanshi da tunaninshi.
Sun daɗe ahaka batare da wani yayi magana ba ko kuma ya janye hannunsa daga cikin na ɗan uwansa.
Ji yake bazai taɓa jurewa ba, muddin zaici gaba da ganinta ko ta wulga gabansa yasan bazai iya kama kanshi tabbas zaiyi abinda yakeji baison nuna ƙulafacinsa.
Khausar ce ta fara jin alamar ana haurowa kuma bisa duk kan alamu Asma'u ce dan taji muryarta kamar waya takeyi da Bashir.
Mutsu-mutsun ta fara tare da ƙoƙarin ƙwace hannunta kansa ya ɗago ya kalleta da rikitattun idanunsa.
nan taga idanunsa sun sake kaɗawa sunyi masifar Jaa kana ga alamun sun sake cika taf da hawaye sai dai hawayen basu zubo ba sai sheƙi suke suna bada kalan hazo-hazo yayin da jikinsa ke cigaba da tsuma.
Ƙoƙarin janye hannunta ta cigaba dayi, a kasalance ya ɗago kansa ya kalleta, sai kuma ya tsuke fuska tare da ɗan hararanta yace.
“Sakeni mana”.
Cikin ɗan karen kasalan daya zuba mata tace.
“Ai banice ke riƙa da kaiba, kane kake riƙe dani fa”.
A fakaice yace
“A zahiri ba”.
Sai kuma ya zare hannunshi sabida shima yaji alamun ana haurowa kan steps ɗin.
Ahankali yaja dogon numfashi mai ƙarfi kana ya miƙe tsaye tare da juya bayansa ya buɗe Labulen jikin dining ɗin ya tsirawa harabar Side din nasu ido wanda yake ɗauke da wani Kekkyawan gate golding sai farafajiyar da zata iya ɗaukan motoci bakwai sai kuma can ƙasa da ya hongu alamun BQ ne daga bakin gate kuma babban ɗakine da bayi a ciki da alamun Hadiman yankinsa ne.
Asma'u ce ta shigo ganinsa tsaye yasa tace.
“La Yah Moddibo kashigo?”.
Batare daya juya ya kalleta ba ya gyaɗa kai tare da cewa.
“Eh na shigone inga ya yanayin jikin ki dan jiya suma kikayi”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace.
“Jikina da sauƙi Yah Moddibo.
Amma ni dai har yanzu gani nake Yah Jameel nane, duk da kowa ya yarda cewa ba Yah Jameel bane. Ni na kasa yarda”.
Kai ya girgiza still batare daya juya ba yace.
“Ba *J* bane Asma'u ba kiji na faɗa miki ba Jameel bane ina har rantse miki nayi”.
Kai ta gyaɗa kana ta fesar da numfashi bawai dan ta yarda ba sai dan batason yi masa musu yasa tayi ƙasa da kanta tare da faɗin.
“Toh shikenan Yah Moddibo”.
Still Idanunsa na farfajiyar gidan yace.
“Ina Innayi?”.
Ahankali tace.
“Suna can tukunna nima an turo nine inzo in faɗawa Khausar ta shirya masu zuwa yi mata lalle zasu zo su fara yi mata shiyasa nazo”
Ta ƙarashe maganar tana kallon Khausar dake ta faman lumshe idanu
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Ok”.
Daga nan ya juya yabi ta bayan Asma'u batare da ya yarda sun haɗa ido ba ya fita.
Asma'u kuwa idanunta akan Khausar tace.
“Khausar wai ki shirya masu zuwa yi miki lalle zasu zo inji Lalla Khadijah”.
Ta ida maganar tana kallon Khausar sai kuma ta juya Idanunta tsakiyar Falon ganin tuni Moddibo ya fita yasa.
Ta gyaɗa kai tana lumshe idanunta tace.
“Toh shikenan sai sunzo”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Iyeee lalle Yah Moddibo har an fara biyo hanya kenan?”.
Hararanta Khausar tayi tare da cewa.
“Ban gane ya fara biyo hanya ba”.
Dariya Asma'u ta sanya kana tace.
“A gani nayi ya fara zirya shiyasa.
Acan Falo naji Lalla Khadijah na cewa ayi agyaraki ayi miki lalle da turaraki, da sauransu dan gobe za'a kai ki Side ɗinki inda zaku zauna aima gwara ayi akai ki tunda ya fara zirya”.
Hararanta Khausar tayi tare da faɗin.
“Wani irin ya fara zirya kefa Asma'u baki da mutunci.
Yanzu ina kina ji ce miki yayi yazo ya duba ki ne da jiki ni tunda yazo ko magana ya min ne ma?”.
Dariya Asma'u ta sanya ganin duk maganar da take jikinta ba kuzari sai wani irin fitinennen miƙa da takeyi da sauƙe ajiyan zuciya, cikin dariyar tace.
“Toh waya sani abu a duhu wannan ba tsakanin ku ba, ni ƙanwar miji ƙawar amarya me nawa aciki”.
Fitowa Hajja Nana tayi daga bedroom kasancwar tana jin duk abinda Asma'u ke faɗa tana hararan Khausar tace.
“Faɗa mata dai Asma'u Munafuka ai Ni yau naga abinda yafi ƙarfin idanuna ashe-ashe yanzu ko ba muga ruwan sama ba kada muyi mamakin abinda bai kawo saba fitsaran da ake zubawa ne”.
Dariya Asma'u ta sheƙe dashi ganin Hajja Nana tsakaninta da Allah take maganar sassauta dariyata tayi tare da cewa.
“Hajja Nana me sukayi?”.
Zare idanu Hajja Nana tayi tare da kallon dining ɗin kamar dai har zuwa lokaci ganin su take kana tace.
“Menene ma basuyi ba Asma'u, yaro idanu asoye wannan ɗa yaban mamaki”.
Sosai Asma'u ke dariya kana tace.
“Yo Hajja Nana bake kike cewa ba zaki koma ba sai kin tabbatar yana sonta ko baya sonta ba”.
Haɓa Hajja Nana ta riƙe da alama har yanzu mamakin bai bar ranta ba tace.
“Eh lallai kam naga alama zai nuna min ƙashin tijara kenan”.
Kallon Khausar data zubawa dining ido Asma'u tayi kana ta maida idanunta kan Hajja Nana tare da cewa.
“Kai Hajja Nana kar kiyiwa Yah Moddibon mu sharri mutum ne mai kunya”.
Kai Hajja Nana ta gyaɗa kana tace.
“Ai kam dai ni naga kunya, ganin idona.
Ni nasan yana da kunya naga kuwa Kunya ganin Idona har gudu yake a idanunsa”.
Ta ida maganar tare da jan tsaki ta juya kana tace.
“Shegun Yara”.
Shiru Khausar tayi tare da bin Hajja Nana data shige bedroom da ido.
Asma'u kuwa har takai bakin kofa ta juya ta kalli Khausar tare da faɗin.
“Yawwa Ummi tace In faɗa miki ki ɗauki wannan sauran damun da aka miki ki ɗauka ki shanye”.
Langwaɓar da kai Khausar tayi cikin sanyi murya tace.
“Wallahi nikam na gaji da ɗure-ɗuren nan shiyasa bana iya kocin abinci aɗura ma wannan aɗura ma wancan”.
Murmushi Asma'u tayi tare da faɗin.
“Idan baza kisha ba Ni kibani in sha dan Ni gyarane tun daga yanzu sai In fara yiwa wanda zan Aura ba ruwana”.
Zama Khausar ta gyara kana tace.
“Kinji jiki wallahi, kema idan naki yazo ana ƙaƙaba miki bazaki shaba”.
Ware idanu Asma'u tayi tare da faɗin.
“Wallahi sha zanyi Ni kuma irinki ne? Kin san dama ni inaso abun zaƙi-zaki ke kuma kin fison abu mai ɗan yaji-yaji, sai ki zauna kiyi ta noƙe-noƙe baza ki shaba”.
Tana gama maganar ta juya ta tafi.
Bayan tafiyar Asma'u da minti talatin masu yiwa Khausar Lalle suka zo.
Cike da ƙwarewa da sanin aikinsu suka fara Cancaɗa mata jan lalle cikin tafin hannu da baya kana suka yi mata manyan flowes abinka da faran fata atake tayi wani masifar kyau.
Kana sukayi mata atafin ƙafa zuwa sama wani irin kyau na ban mamaki yayi tun kafin a wanke ita kanta Khausar kallon lallen take tamkar wata sarauniya.
Ɗaya daga cikinsu ta dawo bayanta cikin harshen Larabci tace.
“Kiyi haƙuri zamuyi abayanki”.
Ɗan ware idanu Khausar tayi kasancewar tana jin larabci tace.
“Harda baya kuma?”.
Kai mai Lallen ta gyaɗa mata tare da faɗin.
“Eh harda baya ma”.
Ta faɗa tare da zuge zip ɗin rigar ta fara zana mata wani irin zanen ɗawisu mai masifar kyau da ƙawa kana ta dawo ta gaba asaman ƙirjinta ta zana mata wani siririn star kamar Tatu nan kyawunta ya sake fitowa ta zamo tamkar sarauniyar kyau...
Sai gab Maghriba su Innayi suka dawo dai-dai lokacin da masu lallen ke shirin fita kallon Innayi tayi tare da cewa.
“Idan lallen ya bushe baku zaku wanke mata ba ku bari zamu zo mu haɗa mata ruwan wankewan”.
Kai Innayi ta gyaɗa kana suka shige.
Bayan sallar Maghriba suna dawo suka wanke mata lallen...
Acan Abuja Birnin tarayya kuwa Amina ce zaune a tangamemen Falon ta yayin da Uncle Naseer ke gefenta ba suyi sallar Maghriba ba kuma basu shiryawa tashi yiba.
Ahankali ya shafo fuskarta tare da cewa.
“Nayi missing naki”.
Hannunsa dake shafa fuskar tasa ta riƙe tare da faɗin.
“Nima nayi missing ɗin ka Uncle Naseer yau fa tun safe daka fita baka dawo ba”.
Yana binta da wani shu'umin kallo yace”.
“Na ɗan yi tafiya ne Shiyasa”.
Ashagwaɓe ta marairaice fuska tare da faɗin.
“Uncle Naseer ina kaje?”.
Fuskanta ya tallafo kana ya motsa laɓɓansa kusa da kunnenta yace.
“Wajen abokaina naje”.
Kafin tace wani abu ya janyota jikin tare da kissing ɗin wuyanta yana shinshina sassan jikinta kafin ahankali ya zuge mata zip ɗin rigar ta tare da kama Breast ɗin ta yana sarrafata cikin ƙwarewa tashiga mayar masa da martani ƙasa ya zamo daita kana cikin zafi-zafi suke romance juna har suka biyawa junansu buƙata anan falon yana gama ya tashi ya shiga dakin da tunda suka zo bai barta ta shiga ba ko fita zaiyi saiya rufe wanda kuma lokuta da dama tana jin huci daga cikin ɗakin amman koda ta gaya kishi bai kulataba, da wannan tunanin itama ta miƙewa ta nufi ɗakinta...