Sashe 148
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna shiga tsakiyar bedroom ya jawota jikinsa ya rungumeta yana shaƙan ƙamshin Kwalaccan Sirri da Humran _Aunty Aysha Aliyu Garkuwa_ da tayi amfani dashi sosai ƙamshinta ke zautar dashi yana masifar son ya riƙa shaƙar ƙamshin jinta yana masifar gigita masa tunani cikin wata kasalalliyar murya me cike da shauƙi da fitina yace.
“Minha yanzu dan Allah tsawon kwana nawa kika fara Sallah?”.
Cikin lumshe idanu da yanda lallausan tafin hannunsa ke yawo asassan jikinta ta fesar da sanyayyan numfashi tare da cewa.
“Yah Mu'allim nafi sati biyu da fara Sallah ”.
Ɗan ware idanunsa yayi kana muryansa can ƙasan maƙoshi yace.
“Kina tsoron kishiya kuma kina tsoron kyautatawa mijinki da ɗauke bukatarsa”.
Ashagwaɓe ta ƙyafta ƙwayar Idanunta cikin nasa tace.
“Yah Mu'allim nifaaaa”
Da sauri ya sake ƙanƙameta yana sakin ajiyar zuciya yace.
“Minha kin san dai ina da buƙata bazan iya jiran abinda Likitocin nan suka faɗa ba”.
Cikin sanyi da ɗan tsoro tace.
“Thearter na fa kada ya ɓalle”.
Yana yawo da hannunsa aƙugunta yace.
“Bazai ɓalle ba”.
Ya ida maganar yana zama bakin gado kana ya zaunar da ita kan cinyarsa tare da zuge zip ɗin rigar ta yayi ƙasa dashi kana shima ya cire nashi blanket ya jawo ya rufe su tare da ɗaura bakinsa akan dogon hancinta yana tsotsa kana ya mayar kunnenta yana hura mata sanyayyar iskan bakinsa.
Sai kuma ya tsaya jin tana cewa.
“Yah Mu'allim ina tsoron Theater nafa”.
Muryansa can ƙasan maƙoshi irin na wanda ke cikin tsananin buƙatuwa yace.
“Na sani zan biki ahankali”.
Bai jira jin Abinda zata ceba ya shiga sarrafa ta cike da bege da kuma shauƙi yayin da ya shiga Binta hankali cikin shagwaɓa da tsoro tace.
“Wayyo Yah Mu'allim wajen Theater na zafi fa ina tsoro kar ka ɓalle min ɗinki?”.
Cikin ficewar hayyaci yace.
“Minhaaaaa bazan ɓalle Miki ba ki nutsu dan Allah”.
Ita kam cigaba da zuba masa shagwaɓa da raki tayi tana cigaba dace masa wajen Theater ta sai da ya ɗauki kusan awa ɗaya akanta kafin ya janye jikinsa daga nata ya janyota jikinsa ya rungumeta yana sa mata albarka sai kuma yayi Murmushi yace.
“Matsoraciya sai raki ɗinki ɗinki ɗinki sai raki da tsoro".
Cikin sauƙe ajiyar zuciya tace.
“Yah Mu'allim Allah tsoro nake ji kar ya ɓalle”.
Yana shafa shafeffen cikinta yace.
“Ba abinda zai ɓalla shi Minha”.
Miƙewa sukayi suka shiga toilet sukayi wanka atare bayan sun fito suka fara jiyo muryan Raudat na cewa.
“Assalamu alaikum.
Addah khausy”.
Da sauri Khausar ta ƙarasa jan Zip ɗin rigar ta ta nufi ƙofa kallonta Moddibo yayi tare da cewa..
“Kamar Raudat ko?”.
Kai ta gyada kana tace.
“Eh Itace kuma kamar Naji kukan Keyan”. atare suka fita yana gyara wuyar rigarsa yayin da take naɗe ƙasan rigarta.
Suka fita falon idanunsa ya sauƙa kan Raudat dake rungume da jaririn.
Ware idanu Moddibo yayi tare da faɗin.
“Ya Salam Aunty Raudhiy yanzu ke aka bawa Yaron nan?”.
Murmushi tayi tare da kallon fuskar Keyan tace.
“Yah Moddibo ai na iya riƙewa bazan kada shiba”.
Murmushi yayi tare da faɗin.
“Aikam ba zaki kada shiba kawo shi nan”.
Karbansa yayi ya bawa Khausar ta zauna tana bashi Nono suka zauna gefenta suna ta hira...
Bayan kwana biyar Momy suka wuce Saudi ita da Hajjaj Nana dan Modibbo ya biya musu umra, bayan sun gama aikin umrarsu ne suka koma Nigeria bayan komawar su da sati ɗaya akayi.
Auren Amina da Baban Samira Sani cikin ikon Allah mai gadin gidansu Samira yace yana sonta fahimtar yanayin da take ciki kuma zuwa yanzu Alhamdulillah jikinta yayi sauki arana ɗaya aka ɗaura Auren Babanta ya bashi gida da jari kana ya nemi wani sabon mai gadi.
Haka suka tare abinsu Samira da maigadinsu.
ita kuma Amina tana rayuwarta da tsoho.
Hajiya Bunayya da Hajiya Lami kuwa na can Sycatry suna gallar rayuwarsu da girban abinda suka shuka.
Haka dai Rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar kam Alhamdulillah yaronta ya kai wata shida yayi ɓul-ɓul dashi yana zama kana yana wangale baki yana dariya sosai.
A wannan lokaci kuma suka tafi aikin hajji, Ita da Modibbo da ɗan Jaririnsu da Hadimar dake kula dashi da kuma innayinsu, Asma'u da Dr Jameel, Asiya da Dr Zakariyya, Dija da Yah Ali, Yah Abba da matar daya aura wata biyu ɗaya wuce.
Sai Didi da Innayi da Abu Ali, da kuma Ibrahim da matarsa.
Watansu ɗaya a can suka dawo, bayan sun dawo da mako biyu suka je Mexico.
Sosai Lalla Hafsat da Rahama sukayi daɗin sosai.
Itama kanta Khausar Mexico tayi mata daɗi sosai.
Makonsu uku suka dawo.
Taraba. Nigeria Gembilan
Yau ya kasance labari cikin ɓadda kama Uncle Naseer ya shigo cikin garin Gembila da niyyar kwashe Mahaifiyarsa da Mahaifinsa su koma Indi'a da zama.
Cikin dare ya shiga cikin unguwar su da sauri ya buɗe musu mota tare da cewa Mamansa da Babansa.
“Kuyi sauri kushi ga mu tafi”.
Kai Maman ta gyaɗa kana tace.
“Toh ai gwara ka kwashe mu mu tafi mu huta da jaraba da Sa idon mutanen gari da gulmace-gulmace”.
Ta ƙarashe Maganar tana shiga motar.
Shikam Uncle Naseer cikin sauri ya shiga motar yaja su.
Suka fara tafiya suna gab da fita garin Gembilan motarsu tayi tambul ta riƙa juyawa tana bugawa da tsaunukan gefen titi kafin ta kama da wuta sukayi mugun ƙonewa sai ya Fuskarsu ce ta rage kana kuma b....
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
Uncle Naseer kuwa, daga ƙugunsa zuwa ƙafafunsa ya ƙone ƙurmus kana bai mutuba yayin da fuskarsa yayi baƙiƙƙirin yanayin halittar fuskarsa ta sauya tamkar an babbaka kare. Mamansa, Babansa kuwa atake rai yayi halinsa Uncle Naseer kuwa cikin ƴan kawo agajine suka daukesa suka kaisa asibitin cikin.
Taraba.
Daga ƙarshe dai dole Lamiɗo aka kira Lamiɗo kam lokacin da akace Uncle Naseer yayi hatsari sosai yayi mamaki kasancewar baisan zuwansa garin ba kana yayi mamaki da akace iyayensa sun mutu...
Lokacin da Lamiɗo ya isa asibitin ya samu ina baki ɗaya Uncle Naseer babu abinda yake Banda jujjuya kai cikin tsananin azaba da Kiɗima sosai Lamiɗo ya tsorata da ganin yanda halittarsa ta sauya baki ɗaya jikinsa yayi sanyi ya sake jin tsoron Allah da kuma tsoron saɓawa Ubangiji.
Uncle Naseer kuwa Cikin matsanancin kuka da radaɗin azabar daya game jikinsa ya kalli Lamiɗo kana ya riƙe hannunsa tare da cewa.
“Na ƙulla sharri na kulla rashin imani na ƙulla shirka da riya da yawa gashi Allah ya kamani lokacin da banyi zato ba lokacin da nake tsaka da shirya makirci na zama abin tausayi kuma abin ƙonawa cikin wanan azabebuyar wuta”.
Kai Lamiɗo ke girgiza wa cikin tsananin tausayi da son kwantar mishi da hankali Amman ina.
Cikin ihu da kururuwa Uncle Naseer ya cigaba da cewa.
“Gashi tun daga nan duniya Allah ya fara ƙonani da wuta ina ga naje lahira nayi tsafi na sadaukar da mutane da yawa nasha jini”.
Kai Lamiɗo ya girgiza cikin sanyi da mamaki yace.
“Babu amfanin wannan maganar Naseer kawai ka tuba zuwa ga Allah kayi ta Istigfari”.
Cikin kururuwa da azaba Naseer ya girgiza kai tare da faɗin.
“Bazam iya ba bana jin zan iya tuba Ni mushrikine na haɗa Allah da wani saboda duniya wayyo nashiga uku na lalace kaicona wayyo Ni wayyo kaina”.
Kallonsa Lamiɗo yayi cikin mamaki yace.
“Baka iya tuba kuma toh kana so ka mutu da zunubi ne?”.
Kai kawai Uncle Naseer ke girgizawa ya gaza buɗe bakinsa ya nemi gafarar Ubangiji alamar Allah ya hana shi samun rahamar sa haka sai ya cigaba da surutai yana kururuwa tare da faɗe-faɗe da kuma abinda yake aikatawa cikin azaba da zugin da jikinsa ke masa yace.
“Ni nake zama Maciji na tsotsa jinin Amina naso in kashe ta Allah bai ƙaddara ba kwananta yana gaba ita. Asirinta ya ruhu naso in cutar da ita Allah bai nufa ba amma laifin Mahaifiyarta su suka nuna kwaɗayin kuɗinsu ga yanda rayuwa ta zamo mini”.
Ya ƙare maganar cikin tsananin kururuwa da firgita yayin da yake fisge-fusge yana zabura kana idanunsa suka zazzago cikin ihun azaba yace.
“Ka gani ko zan mutu kuma in na mutu cikin wuta zan shiga kaga wutar da ake nuna min kalletafa sai ci take tamkar ba abinda zai kashenta”.
Cikin rashin sanin madafa da tarin tsoron Allah Lamiɗo yace.
“Naseer ka daina kururuwa ka tsaya kayi salati da istigfari”.
Yana cigaba da ihu tare da firgita yace.
“Inyi salati kana ganin wutar da ake nuna min cikin wutar nan wai za'a jefani? Kuma kace inyi shiru”.
Haka dai ya ci gaba da tona wa kansa asiri ɗa'a fade-faɗe abubuwan d yake ganin, yinin wannan ranan ya mutu aka tattarasu dasu da iyayensa aka binnesa...
A cikin wannan kwanakin kuwa Baffa Jimeta yace Hajja Nana ta tattara kayanta su koma Yola ya gaji da zamanta a Jauro Yaya haka ya ɗaukota ta dawo Adamawa da zama ba don ta soba, Amman bini-bini zatace ya kawota haka kuwa dole yake kawotan tai kwanaki azo a ɗauleta tana komawa bazata rufa wataba zatace a Kaita.
Amina kuwa Alhamdulillah rayuwa ta cigaba da tafiya mata cikin kwanciyar hankali tana ta Istigfari tana zaune Lafiya da Mahaifin Samira wanda har ta samu ciki.
Wata rana ta fito daga gidan Samira kasancewar basu da nisa tayi mata rakiya kasancewar aminaine har zuwa yanzu suna Aminanta kansu.
“Minha yanzu dan Allah tsawon kwana nawa kika fara Sallah?”.
Cikin lumshe idanu da yanda lallausan tafin hannunsa ke yawo asassan jikinta ta fesar da sanyayyan numfashi tare da cewa.
“Yah Mu'allim nafi sati biyu da fara Sallah ”.
Ɗan ware idanunsa yayi kana muryansa can ƙasan maƙoshi yace.
“Kina tsoron kishiya kuma kina tsoron kyautatawa mijinki da ɗauke bukatarsa”.
Ashagwaɓe ta ƙyafta ƙwayar Idanunta cikin nasa tace.
“Yah Mu'allim nifaaaa”
Da sauri ya sake ƙanƙameta yana sakin ajiyar zuciya yace.
“Minha kin san dai ina da buƙata bazan iya jiran abinda Likitocin nan suka faɗa ba”.
Cikin sanyi da ɗan tsoro tace.
“Thearter na fa kada ya ɓalle”.
Yana yawo da hannunsa aƙugunta yace.
“Bazai ɓalle ba”.
Ya ida maganar yana zama bakin gado kana ya zaunar da ita kan cinyarsa tare da zuge zip ɗin rigar ta yayi ƙasa dashi kana shima ya cire nashi blanket ya jawo ya rufe su tare da ɗaura bakinsa akan dogon hancinta yana tsotsa kana ya mayar kunnenta yana hura mata sanyayyar iskan bakinsa.
Sai kuma ya tsaya jin tana cewa.
“Yah Mu'allim ina tsoron Theater nafa”.
Muryansa can ƙasan maƙoshi irin na wanda ke cikin tsananin buƙatuwa yace.
“Na sani zan biki ahankali”.
Bai jira jin Abinda zata ceba ya shiga sarrafa ta cike da bege da kuma shauƙi yayin da ya shiga Binta hankali cikin shagwaɓa da tsoro tace.
“Wayyo Yah Mu'allim wajen Theater na zafi fa ina tsoro kar ka ɓalle min ɗinki?”.
Cikin ficewar hayyaci yace.
“Minhaaaaa bazan ɓalle Miki ba ki nutsu dan Allah”.
Ita kam cigaba da zuba masa shagwaɓa da raki tayi tana cigaba dace masa wajen Theater ta sai da ya ɗauki kusan awa ɗaya akanta kafin ya janye jikinsa daga nata ya janyota jikinsa ya rungumeta yana sa mata albarka sai kuma yayi Murmushi yace.
“Matsoraciya sai raki ɗinki ɗinki ɗinki sai raki da tsoro".
Cikin sauƙe ajiyar zuciya tace.
“Yah Mu'allim Allah tsoro nake ji kar ya ɓalle”.
Yana shafa shafeffen cikinta yace.
“Ba abinda zai ɓalla shi Minha”.
Miƙewa sukayi suka shiga toilet sukayi wanka atare bayan sun fito suka fara jiyo muryan Raudat na cewa.
“Assalamu alaikum.
Addah khausy”.
Da sauri Khausar ta ƙarasa jan Zip ɗin rigar ta ta nufi ƙofa kallonta Moddibo yayi tare da cewa..
“Kamar Raudat ko?”.
Kai ta gyada kana tace.
“Eh Itace kuma kamar Naji kukan Keyan”. atare suka fita yana gyara wuyar rigarsa yayin da take naɗe ƙasan rigarta.
Suka fita falon idanunsa ya sauƙa kan Raudat dake rungume da jaririn.
Ware idanu Moddibo yayi tare da faɗin.
“Ya Salam Aunty Raudhiy yanzu ke aka bawa Yaron nan?”.
Murmushi tayi tare da kallon fuskar Keyan tace.
“Yah Moddibo ai na iya riƙewa bazan kada shiba”.
Murmushi yayi tare da faɗin.
“Aikam ba zaki kada shiba kawo shi nan”.
Karbansa yayi ya bawa Khausar ta zauna tana bashi Nono suka zauna gefenta suna ta hira...
Bayan kwana biyar Momy suka wuce Saudi ita da Hajjaj Nana dan Modibbo ya biya musu umra, bayan sun gama aikin umrarsu ne suka koma Nigeria bayan komawar su da sati ɗaya akayi.
Auren Amina da Baban Samira Sani cikin ikon Allah mai gadin gidansu Samira yace yana sonta fahimtar yanayin da take ciki kuma zuwa yanzu Alhamdulillah jikinta yayi sauki arana ɗaya aka ɗaura Auren Babanta ya bashi gida da jari kana ya nemi wani sabon mai gadi.
Haka suka tare abinsu Samira da maigadinsu.
ita kuma Amina tana rayuwarta da tsoho.
Hajiya Bunayya da Hajiya Lami kuwa na can Sycatry suna gallar rayuwarsu da girban abinda suka shuka.
Haka dai Rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar kam Alhamdulillah yaronta ya kai wata shida yayi ɓul-ɓul dashi yana zama kana yana wangale baki yana dariya sosai.
A wannan lokaci kuma suka tafi aikin hajji, Ita da Modibbo da ɗan Jaririnsu da Hadimar dake kula dashi da kuma innayinsu, Asma'u da Dr Jameel, Asiya da Dr Zakariyya, Dija da Yah Ali, Yah Abba da matar daya aura wata biyu ɗaya wuce.
Sai Didi da Innayi da Abu Ali, da kuma Ibrahim da matarsa.
Watansu ɗaya a can suka dawo, bayan sun dawo da mako biyu suka je Mexico.
Sosai Lalla Hafsat da Rahama sukayi daɗin sosai.
Itama kanta Khausar Mexico tayi mata daɗi sosai.
Makonsu uku suka dawo.
Taraba. Nigeria Gembilan
Yau ya kasance labari cikin ɓadda kama Uncle Naseer ya shigo cikin garin Gembila da niyyar kwashe Mahaifiyarsa da Mahaifinsa su koma Indi'a da zama.
Cikin dare ya shiga cikin unguwar su da sauri ya buɗe musu mota tare da cewa Mamansa da Babansa.
“Kuyi sauri kushi ga mu tafi”.
Kai Maman ta gyaɗa kana tace.
“Toh ai gwara ka kwashe mu mu tafi mu huta da jaraba da Sa idon mutanen gari da gulmace-gulmace”.
Ta ƙarashe Maganar tana shiga motar.
Shikam Uncle Naseer cikin sauri ya shiga motar yaja su.
Suka fara tafiya suna gab da fita garin Gembilan motarsu tayi tambul ta riƙa juyawa tana bugawa da tsaunukan gefen titi kafin ta kama da wuta sukayi mugun ƙonewa sai ya Fuskarsu ce ta rage kana kuma b....
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
Uncle Naseer kuwa, daga ƙugunsa zuwa ƙafafunsa ya ƙone ƙurmus kana bai mutuba yayin da fuskarsa yayi baƙiƙƙirin yanayin halittar fuskarsa ta sauya tamkar an babbaka kare. Mamansa, Babansa kuwa atake rai yayi halinsa Uncle Naseer kuwa cikin ƴan kawo agajine suka daukesa suka kaisa asibitin cikin.
Taraba.
Daga ƙarshe dai dole Lamiɗo aka kira Lamiɗo kam lokacin da akace Uncle Naseer yayi hatsari sosai yayi mamaki kasancewar baisan zuwansa garin ba kana yayi mamaki da akace iyayensa sun mutu...
Lokacin da Lamiɗo ya isa asibitin ya samu ina baki ɗaya Uncle Naseer babu abinda yake Banda jujjuya kai cikin tsananin azaba da Kiɗima sosai Lamiɗo ya tsorata da ganin yanda halittarsa ta sauya baki ɗaya jikinsa yayi sanyi ya sake jin tsoron Allah da kuma tsoron saɓawa Ubangiji.
Uncle Naseer kuwa Cikin matsanancin kuka da radaɗin azabar daya game jikinsa ya kalli Lamiɗo kana ya riƙe hannunsa tare da cewa.
“Na ƙulla sharri na kulla rashin imani na ƙulla shirka da riya da yawa gashi Allah ya kamani lokacin da banyi zato ba lokacin da nake tsaka da shirya makirci na zama abin tausayi kuma abin ƙonawa cikin wanan azabebuyar wuta”.
Kai Lamiɗo ke girgiza wa cikin tsananin tausayi da son kwantar mishi da hankali Amman ina.
Cikin ihu da kururuwa Uncle Naseer ya cigaba da cewa.
“Gashi tun daga nan duniya Allah ya fara ƙonani da wuta ina ga naje lahira nayi tsafi na sadaukar da mutane da yawa nasha jini”.
Kai Lamiɗo ya girgiza cikin sanyi da mamaki yace.
“Babu amfanin wannan maganar Naseer kawai ka tuba zuwa ga Allah kayi ta Istigfari”.
Cikin kururuwa da azaba Naseer ya girgiza kai tare da faɗin.
“Bazam iya ba bana jin zan iya tuba Ni mushrikine na haɗa Allah da wani saboda duniya wayyo nashiga uku na lalace kaicona wayyo Ni wayyo kaina”.
Kallonsa Lamiɗo yayi cikin mamaki yace.
“Baka iya tuba kuma toh kana so ka mutu da zunubi ne?”.
Kai kawai Uncle Naseer ke girgizawa ya gaza buɗe bakinsa ya nemi gafarar Ubangiji alamar Allah ya hana shi samun rahamar sa haka sai ya cigaba da surutai yana kururuwa tare da faɗe-faɗe da kuma abinda yake aikatawa cikin azaba da zugin da jikinsa ke masa yace.
“Ni nake zama Maciji na tsotsa jinin Amina naso in kashe ta Allah bai ƙaddara ba kwananta yana gaba ita. Asirinta ya ruhu naso in cutar da ita Allah bai nufa ba amma laifin Mahaifiyarta su suka nuna kwaɗayin kuɗinsu ga yanda rayuwa ta zamo mini”.
Ya ƙare maganar cikin tsananin kururuwa da firgita yayin da yake fisge-fusge yana zabura kana idanunsa suka zazzago cikin ihun azaba yace.
“Ka gani ko zan mutu kuma in na mutu cikin wuta zan shiga kaga wutar da ake nuna min kalletafa sai ci take tamkar ba abinda zai kashenta”.
Cikin rashin sanin madafa da tarin tsoron Allah Lamiɗo yace.
“Naseer ka daina kururuwa ka tsaya kayi salati da istigfari”.
Yana cigaba da ihu tare da firgita yace.
“Inyi salati kana ganin wutar da ake nuna min cikin wutar nan wai za'a jefani? Kuma kace inyi shiru”.
Haka dai ya ci gaba da tona wa kansa asiri ɗa'a fade-faɗe abubuwan d yake ganin, yinin wannan ranan ya mutu aka tattarasu dasu da iyayensa aka binnesa...
A cikin wannan kwanakin kuwa Baffa Jimeta yace Hajja Nana ta tattara kayanta su koma Yola ya gaji da zamanta a Jauro Yaya haka ya ɗaukota ta dawo Adamawa da zama ba don ta soba, Amman bini-bini zatace ya kawota haka kuwa dole yake kawotan tai kwanaki azo a ɗauleta tana komawa bazata rufa wataba zatace a Kaita.
Amina kuwa Alhamdulillah rayuwa ta cigaba da tafiya mata cikin kwanciyar hankali tana ta Istigfari tana zaune Lafiya da Mahaifin Samira wanda har ta samu ciki.
Wata rana ta fito daga gidan Samira kasancewar basu da nisa tayi mata rakiya kasancewar aminaine har zuwa yanzu suna Aminanta kansu.