Sashe 20
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Acan gidan Lamiɗo kuwa tun bayan tafiyar Hajja Nana Mommy ta fita sabgar Khausar da zaran ta gifta gefen da Mommy take Mommy zata kawar da kanta tare da dauke Idanunta akanta kana Uffan bata ce mata ba ko da safe da Mommy ke haɗa breakfast Khausar na shiga da niyyar tayata ta batare da tace mata Uffan ba ta nuna mata hanyar fita cikin rauni tace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri na tuba”.
Cikin fushi Mommy ta nuna mata hanyar fita ba tare da tace komai ba.
Da gudu Khausar ta juya tare da nufar Bedroom ɗinta tana shiga ta faɗa kan gado tare da fashewa da matsanancin kuka.
Haiydar ne yashigo falon jin sheshsheƙan Kukan ta a Bedroom yasa ya nufi Bedroom Cike da kulawa yace.
“Adda Khausi Meye sameki?”.
Ɗago Idanunta dake jiƙe da ruwan hawaye tayi tare da Kallonsa tace.
“Haiydar Mommy fushi take dani”.
Cike da Mamaki yace.
“Fushi kuma? to me kika mata?”.
Kai ta girgiza still tana kuka tace.
“Nima ban sani ba amma Mommy fushi take dani”.
Ajiyar zuciya Haiydar ya sauke tare da cewa.
“Toh Addah Khausi muje kibata haƙuri kinji ko?”.
Nunfashi me zafi ta fesar tare da Kallonsa kana tace.
“Haiydar Ina tsoro”.
Kai ya Girgiza tare da sassauta muryarsa yace.
“Toh idan baki bata haƙuri ba so kike tayi ta fushi dake?”.
Be jira cewar ta ba ya riƙo tsintsiyar hannunta suka fita, ganin Mommy bata falon yasa suka nufi kichen still Nan ma bata nan kai tsaye Bedroom ɗinta suka nufa zaune suka sameta abakin gado da alamar bata daɗe da fitowa daga wanka ba ta gama shiryawa tana ɗaure yalwataccen sumar kanta da Ribont.
Tsugunna wa Haiydar yayi agabanta tare da jan hannun Khausar itama ta tsugunna cikin sanyin murya da neman yafiya Haiydar yace.
“Ayyah Mommy dan Allah kiyi haƙuri Addah Khausi tace kinyi fushi da ita tun jiya bakya mata magana”.
Kallonsu Mommy tayi tare da kawar da kanta gefe Khausar kuwa da hawaye ke kwaranya daga Idanunta yayin da kanta ke ƙasa.
Miƙewa Mommy tayi kana ta cigaba da shirinta ba tare data tanka suba ta ɗauki turare ta feshe jikinta.
Cikin sanyi Haiydar ya mike tare da ƙarasawa gaban Dressing mirrow ya durƙusa kana Cike da ladabi yace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri Idan akwai abinda tayi miki mu baki haƙuri”.
Banza Mommy tayi dasu ta cigaba da shirinta.
Cikin raunin murya da tsanananin tashin hankali Khausar ta shiga Girgiza kanta tana sakin kuka, kana Idanunta na zubar da hawaye Shar-shar muryanta na rawa tace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri ki yafemin, kinsan fushinki masifa ce agareni”.
Uffan Mommy bata ceba ta koma bakin gado ta zauna cikin sanyi jiki Haiydar da Khausar suka bita da rarrafe suka durƙusa a gabanta, ido ta zuba Khausar tana kallon yadda take kuka,
Ita kuwa Khausar ta kasa ɗago kanta, sai hawaye dake cigaba da zuba shar-shar.
Cikin muryar dake nuna ɓacin rai Mommy tace.
“Toh Kuma kukan me kike yi bayan kinyi abinda ranki keso.
Ai dariya ya kamata kiyi tunda har kin kai matsayin zaɓawa kanki miji, kin iya fetsare idanu gaban manya kice ke ga wanda kikeso. kin jamin tashin hankali da zagi awajen kakarki”.
Haiydar kam ido ya zubawa Mommy don bai taɓa ganin tsananin ɓacin ranta irin na yau ba.
Mommy kuwa cikin fushi ta cigaba da cewa.
“Tsohuwar da kinsan ba kirki da kara bane da ita, ta fita tsakiyar gida tana min ihu da haushi tana tara min mutane, Kina sane da cewa duk abinda kika yi laifinsa kaina yake dawowa, sannan duk abinda kikayi Ni bansan dashi ba bansan yaushe kika tsara ba ban isa ki gaya min sirrinki mu biyuba sai kin bari a tsakiyar mutane”.
Ajiyar zuciya Haiydar ya sauƙe tare da cewa.
“Dan Allah Mommy me tayi miki ne?”.
Cike da ɓacin rai Mommy ta kalli Khausar kana tace.
“Ai ita tasani ta faɗa maka me tayi”.
Ahankali Haiydar ya juya tare da kallon Khausar yace.
“Addah Khausi me kikayi?”.
Kallon Mommy Khausar tayi Muryanta na rawa tace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri?”.
Girgiza kai Mommy tayi babu walwala atare da ita tace.
“Toh me kike nufi da kalmar da kika faɗa?
Kince ba kyason Naseer na gamsu domin Ni kaina bana son Naseer tunda nasan abinda ke tafiya, sannan na fahimci yanzu Ameena yake so”.
Kuka kawai Khausar keyi Allah ne kaɗai yasan me take ji aranta.
Mommy ta cigaba da cewa.
“To amma shi Aliyu Meye lefinsa ɗan uwanki ne sannan zai riƙe da amana da gaskiya kamar yadda ya riƙe yar uwarki. Baffanki bazai bari ya to zarta kiba sannan kinzo min da wata magana wai Moddibo kike so ko kunya baki jiba”.
Ahankali Khausar ta ɗago kanta kana ta rumtse idanunta dake zubar da hawaye Muryanta na rawa tace.
“Mommy dan Allah kiyi haƙuri abar batun Yah Aliyu ayi batun Aurena dashi Mommy wlh ni Moddibo nake...!
Ikon Allah sai kallo wai fa Modibbo takeso.
*Littafin SAKAYYAH dai na kuɗi ki biya ki karanta cikin Aminci yafi ki karanta na sata kuma na Allah ya isa, 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Sai in tura miki littafin*
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2 page 6*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*Alamomin infection sune kamar haka*. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin yana kwaranya. Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA sai ya gama yi miki illah. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kyan kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin sherrin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa dole kema ki nace masa da maganin mu, set ɗin10k ne kuma maganin kala biyarne nasha kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin indai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba dan kun kai mishi amarya a rarake bayan kun san kuɗin sadaki ya ƙara sama. Saboda yanayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi a 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri na tuba”.
Cikin fushi Mommy ta nuna mata hanyar fita ba tare da tace komai ba.
Da gudu Khausar ta juya tare da nufar Bedroom ɗinta tana shiga ta faɗa kan gado tare da fashewa da matsanancin kuka.
Haiydar ne yashigo falon jin sheshsheƙan Kukan ta a Bedroom yasa ya nufi Bedroom Cike da kulawa yace.
“Adda Khausi Meye sameki?”.
Ɗago Idanunta dake jiƙe da ruwan hawaye tayi tare da Kallonsa tace.
“Haiydar Mommy fushi take dani”.
Cike da Mamaki yace.
“Fushi kuma? to me kika mata?”.
Kai ta girgiza still tana kuka tace.
“Nima ban sani ba amma Mommy fushi take dani”.
Ajiyar zuciya Haiydar ya sauke tare da cewa.
“Toh Addah Khausi muje kibata haƙuri kinji ko?”.
Nunfashi me zafi ta fesar tare da Kallonsa kana tace.
“Haiydar Ina tsoro”.
Kai ya Girgiza tare da sassauta muryarsa yace.
“Toh idan baki bata haƙuri ba so kike tayi ta fushi dake?”.
Be jira cewar ta ba ya riƙo tsintsiyar hannunta suka fita, ganin Mommy bata falon yasa suka nufi kichen still Nan ma bata nan kai tsaye Bedroom ɗinta suka nufa zaune suka sameta abakin gado da alamar bata daɗe da fitowa daga wanka ba ta gama shiryawa tana ɗaure yalwataccen sumar kanta da Ribont.
Tsugunna wa Haiydar yayi agabanta tare da jan hannun Khausar itama ta tsugunna cikin sanyin murya da neman yafiya Haiydar yace.
“Ayyah Mommy dan Allah kiyi haƙuri Addah Khausi tace kinyi fushi da ita tun jiya bakya mata magana”.
Kallonsu Mommy tayi tare da kawar da kanta gefe Khausar kuwa da hawaye ke kwaranya daga Idanunta yayin da kanta ke ƙasa.
Miƙewa Mommy tayi kana ta cigaba da shirinta ba tare data tanka suba ta ɗauki turare ta feshe jikinta.
Cikin sanyi Haiydar ya mike tare da ƙarasawa gaban Dressing mirrow ya durƙusa kana Cike da ladabi yace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri Idan akwai abinda tayi miki mu baki haƙuri”.
Banza Mommy tayi dasu ta cigaba da shirinta.
Cikin raunin murya da tsanananin tashin hankali Khausar ta shiga Girgiza kanta tana sakin kuka, kana Idanunta na zubar da hawaye Shar-shar muryanta na rawa tace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri ki yafemin, kinsan fushinki masifa ce agareni”.
Uffan Mommy bata ceba ta koma bakin gado ta zauna cikin sanyi jiki Haiydar da Khausar suka bita da rarrafe suka durƙusa a gabanta, ido ta zuba Khausar tana kallon yadda take kuka,
Ita kuwa Khausar ta kasa ɗago kanta, sai hawaye dake cigaba da zuba shar-shar.
Cikin muryar dake nuna ɓacin rai Mommy tace.
“Toh Kuma kukan me kike yi bayan kinyi abinda ranki keso.
Ai dariya ya kamata kiyi tunda har kin kai matsayin zaɓawa kanki miji, kin iya fetsare idanu gaban manya kice ke ga wanda kikeso. kin jamin tashin hankali da zagi awajen kakarki”.
Haiydar kam ido ya zubawa Mommy don bai taɓa ganin tsananin ɓacin ranta irin na yau ba.
Mommy kuwa cikin fushi ta cigaba da cewa.
“Tsohuwar da kinsan ba kirki da kara bane da ita, ta fita tsakiyar gida tana min ihu da haushi tana tara min mutane, Kina sane da cewa duk abinda kika yi laifinsa kaina yake dawowa, sannan duk abinda kikayi Ni bansan dashi ba bansan yaushe kika tsara ba ban isa ki gaya min sirrinki mu biyuba sai kin bari a tsakiyar mutane”.
Ajiyar zuciya Haiydar ya sauƙe tare da cewa.
“Dan Allah Mommy me tayi miki ne?”.
Cike da ɓacin rai Mommy ta kalli Khausar kana tace.
“Ai ita tasani ta faɗa maka me tayi”.
Ahankali Haiydar ya juya tare da kallon Khausar yace.
“Addah Khausi me kikayi?”.
Kallon Mommy Khausar tayi Muryanta na rawa tace.
“Dan Allah Mommy kiyi haƙuri?”.
Girgiza kai Mommy tayi babu walwala atare da ita tace.
“Toh me kike nufi da kalmar da kika faɗa?
Kince ba kyason Naseer na gamsu domin Ni kaina bana son Naseer tunda nasan abinda ke tafiya, sannan na fahimci yanzu Ameena yake so”.
Kuka kawai Khausar keyi Allah ne kaɗai yasan me take ji aranta.
Mommy ta cigaba da cewa.
“To amma shi Aliyu Meye lefinsa ɗan uwanki ne sannan zai riƙe da amana da gaskiya kamar yadda ya riƙe yar uwarki. Baffanki bazai bari ya to zarta kiba sannan kinzo min da wata magana wai Moddibo kike so ko kunya baki jiba”.
Ahankali Khausar ta ɗago kanta kana ta rumtse idanunta dake zubar da hawaye Muryanta na rawa tace.
“Mommy dan Allah kiyi haƙuri abar batun Yah Aliyu ayi batun Aurena dashi Mommy wlh ni Moddibo nake...!
Ikon Allah sai kallo wai fa Modibbo takeso.
*Littafin SAKAYYAH dai na kuɗi ki biya ki karanta cikin Aminci yafi ki karanta na sata kuma na Allah ya isa, 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Sai in tura miki littafin*
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2 page 6*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*Alamomin infection sune kamar haka*. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin yana kwaranya. Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA sai ya gama yi miki illah. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kyan kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin sherrin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa dole kema ki nace masa da maganin mu, set ɗin10k ne kuma maganin kala biyarne nasha kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin indai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba dan kun kai mishi amarya a rarake bayan kun san kuɗin sadaki ya ƙara sama. Saboda yanayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi a 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.