Sashe 110
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari da safe agarin Gembila Hajiya Bunayya ce a falon Hajiya Lami suna zaune sai Samira Sani dake gefensu cikin sauƙe numfashi Hajiya Bunayya tace.
“Na yiwa Lamiɗo maganar tafiyar mu amma yace dole sai nan da sati biyu kinga tafiyar nesa baza kace zaka saci hanya ka tafi ba”.
Kai Hajiya Lami ta jinjina tace.
“Hakane kam nima na faɗawa Alh zamu yake tambayata wai me zamuje nace ai yasan kina da ƴan Uwa acan toh sune zamuje dubawa”.
Zare ido Hajiya Bunayya tayi tace.
“Ikon Allah nima fa haka na cewa Lamiɗo kece kike da ƴan uwa acen zamu je”.
Ƴar Dariya Hajiya Lami tayi tare da faɗin.
“Toh Allah ya rufa mana asiri kar dai asirun mu ya tonu”.
Hajiya Bunayya na gyara zama zama tace.
“Nikam ma cewa nayi Goggonki ce ta rasu zamu je Ta'aziyya”.
Kai Hajiya Lami ta jinjina tare da faɗin.
“Nima kuma cewa nayi wani Baffanki ne ya rasu zamu je muyi Ta'aziyya”.
Ajiyar zuciya Hajiya Bunayya ta sauke kana tace.
“Toh shike nan dai tunda mun tambaya sunce sun barmu ai magana ya ƙare”.
Hajiya Lami na Kada kafa tace.
“Nikam ma Babansu Samira cemin yayi sai juma'a mai zuwa kinga sati ɗaya kenan ke kuma gashi yace har sai sati biyu to amma dai ba damuwa zai zo kamar yau”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tace.
“Hakane kam”.
Cikin sauƙe ajiyar zuciya Hajiya Lami tace.
“Ya labarin Amina kuna waya”.
Hajiya Bunayya na murmushin tace.
“Eh muna waya sosai ma?”.
Samira dake gefe wacce tunda suka fara magana kanta ke ƙasa ta ɗago ahankali tace.
“Nima ɗazu munyi waya da ita”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da cewa.
“Eh nima munyi waya da ita”.
Da damuwa Samira tace.
“Amma fa ni naji Muryanta yayi sanyi acikin kwanakin nan duka”.
Kai Hajiya Bunayya ta jinjina tace.
“Nima naji Muryanta yayi sanyi gaskiya ta canza sosai amma ina ga ciki ne”.
Cike da farin ciki Hajiya Lami tace.
“A'a Kice kwalliya ta biya kuɗin sabulu abin har ya samu?”.
Hajiya Bunayya na dariya tace.
“Gaskiya kam idan ba ciki ba sanyin nata yayi yawa kuma kona tambaye ta lafiya zata ce min eh lafiya babu komai”.
Cikin jin daɗi.
Hajiya Lami ta jinjina kai da faɗin.
“Aikam ga duk kan alamu wannan ciki ne”.
“Sosaima nima abinda nace kenan?”.
Bayan sun gama maganarsu Hajiya Bunayya ta kalli Samira data zabga tagumi tace.
“Amma ya jikin Samira abin nan har yanzu yana zuba?”.
Shiru tayi sai kuma tace.
“A'a har yanzu dai abin yana zuba sai wani abu ne yake fita min agabana guda guda”.
Hajiya Lami ta karba da cewa.
“Ai shiyasa ma na matsu mu tafi Niger ɗin nan saboda wasu yanzu guda gudan abu ke fito mata”.
Atsorace Hajiya Bunayya ta dafe ƙirjinta tace.
“Guda guda kuma to na mene?”.
Kai ta jinjina tare da cewa.
“Wallahi kuwa idan wajen ya fara yi mata ƙaiƙayi kamar za tayi hauka sai ta shiga ruwan zafi da gishiri sai kiga abu na fitowa daga gabanta kamar duwatsu”
Cikin tashin hankali Hajiya Bunayya tace.
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un mun shiga uku wannan wani irin masiface?”.
Da damuwa Hajiya Lami tace.
“Wallahi kuwa gashi Boka Kar'uzu har yau bai dawo ba”.
Da damuwa Hajiya Bunayya tace.
“Lafiya kuwa bai taɓa tafiya yayi dadewa irin wannan bai dawo ba”.
Cikin sauƙe ajiyar zuciya da jimami Hajiya Lami tace.
“Nima dai wannan abin ya daure min kai”.
“Aikam dai dole muje Niger ɗin nan asamo mata magani”.
Cewar Hajiya Bunayya.
Kai Hajiya Lami ta jinjina da faɗin.
“Munje asibiti ma abanza likitoci sun kasa ganewa menene waɗanan abun”.
Haka Hajiya Bunayya tayi ta mamaki Amma duk da haka basu san Annabi Yafaku ba haka dai suka ci-gaba da labarinsu akan zasu tafi wajen Bokansu...
*Morocco*
Washe gari da safe
Khausar ce zaune tana riƙe da wayarta ta kira Momyn.
Acan ɓangaren Momy kuwa zaune take a Falonta yayin da Haiydar ke zaune gefenta suna hira tana ganin kiran Khausar tayi picking tare da cewa.
“Mamana na kaina sai yau kenan?”.
Aɓangaren Khausar kuwa kallon Moddibo dake kwance ya ɗaura kansa kan cinyarta yana fuskantar ta kana hannunsa na cikin rigarta yana zagaye Hudar cibiyar cike da farin ciki tace.
“Wallahi Momy na nayi kewar ku kwana nawa ba muyi waya ba?”.
Murmushi Mommy tayi tare da cewa.
“Khausar am Nima nayi missing ɗin ki nace Khausar kam ta manta Momynta ta samu Moddibon ta”.
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Momy na isa In manta dake Momy na kina cikin raina Yah Moddibo ne ya karɓi wayana ai be bani ba sai yau ya bani shine yace wai bazai bani ba kada In kira ki inyi ta kuka ina tayar miki da hankali”.
Cikin sauƙe ajiyar zuciya Momy tace.
“Toh amma dai yanzu kin daina kuka ko?”.
Kai ta gyaɗa kamar tana gabanta tace.
“Eh Momy na daina.
Yanzuma nayi waya da Ummi da Asma'u ma harda cewa wai har yanzu ina kuka ko na bari?”.
Murmushin mai ɗan sauti Momy tayi tare da cewa.
“Dagaske kin daina ko?”.
Kai ta gyaɗa tace.
“Eh Momy na daina?”.
Zama Momy ta gyara tare da cewa.
“Kuna lafiya dai”.
Khausar na Kada ƙafa tace.
“Muna lafiya,Momy ina Haiydar?”.
Kallon Haiydar Momy tayi tare da faɗin.
“Gashi nan ma yana jinmu”.
Cikin kewarsa tace.
“Ayyah nayi kewarsa”.
Haiydar na murmushi ya gyara zamansa tare da cewa.
“Nima nayi missing naki Addah Khausi yanzu babu mai mana faɗa babu mai sharewa Momy ɗakinta Momy ita da kanta ke share ɗakinta”.
Kai ta langwaɓar tace.
“Ayyah toh Haiydar ka fara share mata mana”.
Cikin sauri yace.
“Toh ai ban iya ba Addah Khausy”.
Sake langwaɓar da kai tayi cike da tausayin Momy tace.
“Toh ka koya mana”.
Dariya Momy tayi tare da cewa.
“Toh ya za'a yi namiji yayi shara Khausar?”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace.
“Gaskiya nikam Momy ki samu me yi miki aiki ta riƙa yi miki sharan daki, da wanke-wanke tunda Raudhat ƙarama ce baza ta iya ba”.
Kai Momy ta jinjina tace.
“Raudat baza ta iya ba amma idan an kwana biyu tana shiga dakin ki tace bari ta sharewa Addah Khausi ɗakinta kafin ta dawo”.
Dariya Khausar tayi kana tace.
“Allah sarki Raudhat ai zanzo nan kusa in Sha Allah”.
Sai kuma tace.
“Momy abawa Raudat wayar”.
Da sauri Raudhat ta karɓa wayar tare da faɗin.
“Addah Khausy yaushe zaki dawo?”.
Cike da ƙaunarta da kuma kewarta tace.
“Gobe zan dawo”.
Cikin sauri ta sunkuyar da kanta jin yanda Moddibo ya zira harshensa cikin hudar cibiyarta ɗan hararanta yayi sai kuma ya zaro harshensa yace.
“Gobe zaki dawo kike faɗa?”.
Sai kuma yayi ƙasa da murya yace.
“Raudhat ƙarya take miki baza ta dawo ba”.
Ga mamakinsa sai yaji Raudhat na cewa.
“Ayyah Malam Moddibo yaushe zaku dawo ne?”.
Karɓan wayar yayi kana yace.
“Ke dai yaushe zaki zo mana?”.
Cike da farin ciki tace.
“Momyna tace zamu zo Auren Addah Asma'u”.
Murmushi yayi yace.
“Toh shikenan sai kinzo me kike so in ajiye Miki?”.
Murmushi tayi sai kuma tayi shiru alamar tunani da sauri tace.
“Ina so ku siya min Teddy”.
Ƴar dariya yayi tare da cewa.
“Toh shikenan za'a siya miki Teddy Raudhat”.
Sai kuma ya miƙawa Khausar wayar karɓan tayi tana ƙoƙarin warware rigarta daya nannaɗe saurin riƙe hannunta yayi yace.
“Meyesa zaki rufe min abu na?”.
Ashagwaɓe ta kallesa sai kuma ta cinno baki tace.
“Abinka ko abuna?” .
Gira ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa.
“Abuna dai?”.
Cikin sauri Momy data karɓi wayar ahannun Raudhat ta miƙawa Haiydar wayar Haiydar kuwa ahankali yace.
“Addah Khausy idan farcena ya taru Wazai yanke min?”
Da murmushi afuskarta tace.
“Allah sarki ɗan Uwana nayi missing ɗin ka yanzu toh wa zai yanke maka?”.
Kallon Momy yayi sai kuma yace.
“Zan bawa Momy ta yanke min”.
Kallonta Moddibo yayi sai kuma yasa harshensa yana lasar hudar cibiyarta da sauri tace.
“Ka bari mana”.
Haiydar dake riƙe da wayar yace.
“Me zan bari kuma?”.
Baki ta cunno tace.
“A'a Ni bada kai nake ba.
Moddibo kuwa wayar ya karɓa ya katse kiran cikin tsira mata ido yace.
“Kina magana dani kuma kina magana da Haiydar kina so ki faɗa masa abinda nake miki ko?”.
Langwaɓar da kai tayi ta shagwaɓe murya tare da faɗin.
“Toh ba kai bane ka cika neman tsokana wallahi Yah Mu'allim”.
Yana mutsu-mutsu da kansa akan cinyarta yace.
“Neman tsokana ne? Nida abuna hakkina ne fa? halal ɗina ne fa.
Kina so ki faɗa fushin Ubangji ne?”.
Saurin girgiza masa kai tayi tare da cewa.
“Toh Ni kabarni in gama waya dasu mana”.
Yana yawo da hannunsa kan maranta yace.
“Ki bari idan na fita sai ki kirasu ki sake waya dasu”
Tana lumshe idanunta ta fesar da numfashi ta motsa laɓɓanta tare da cewa.
“Kai yaushe zaka fita?,Bayan ko yaushe kana gida”.
Ware idanunsa yayi yace.
“Au kin gaji da zamana agida ne?”.
Kai ta girgiza tace.
“A'a Ni dai bance ba amma kai baka fita ko ina ma?”
Murmushi yayi yana cigaba da shafa hudar cibiyarta yace.
“Zan fara fita ma sai kinso ganina fada ta rikeni kuma idan ina damunki ba matsala zan gayawa innayi a san abinyi”.
Sai kuma ya daura harshensa ya cigaba da lasar hudar cibiyarta cikin sauƙe numfashi tace.
“Yah Mu'allim ka bari mana”.
Ta faɗa tare da manna hannunta kan sajensa tana shafawa.
Muryansa anarke yace.
“Toh nima ki bari mana Yah Mu'allima”.
Idanunta alumshe tace.
“Me nake yi?”.
“Kina shafa min saje kina cewa me zaki bari”.
Dai-dai lokacin kuma aka kira Sallar la'asar miƙewa yayi yace.
“Bari In tafi masallaci kafin ki fara cewa bana zuwa masallaci ma”.
Ware ido tayi tace.
“Na isa?, Ai duk shedar da zan bayar akan ka bazan bada shedar baka zuwa masallaci ba”.
Cikin ɗan hararanta yace.
“Bayan ma tunda kika zo sau biyu ina makara bana samun zuwa jam'i”.
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Kaine dai ka makarar da kanka da kanka”.
Miƙewa yayi yace.
“Ni kika ce ina makarar da kaina ko?”.
Cikin ƙasa da murya tace.
“Kwaɗayinka dai ya makarar da kai”.
Ɗan ware ido yayi yace.
“Nine ma me kwadayin?”.
Cikin sauri ta nufi ƙofan Falon tana murmushi.
“Na yiwa Lamiɗo maganar tafiyar mu amma yace dole sai nan da sati biyu kinga tafiyar nesa baza kace zaka saci hanya ka tafi ba”.
Kai Hajiya Lami ta jinjina tace.
“Hakane kam nima na faɗawa Alh zamu yake tambayata wai me zamuje nace ai yasan kina da ƴan Uwa acan toh sune zamuje dubawa”.
Zare ido Hajiya Bunayya tayi tace.
“Ikon Allah nima fa haka na cewa Lamiɗo kece kike da ƴan uwa acen zamu je”.
Ƴar Dariya Hajiya Lami tayi tare da faɗin.
“Toh Allah ya rufa mana asiri kar dai asirun mu ya tonu”.
Hajiya Bunayya na gyara zama zama tace.
“Nikam ma cewa nayi Goggonki ce ta rasu zamu je Ta'aziyya”.
Kai Hajiya Lami ta jinjina tare da faɗin.
“Nima kuma cewa nayi wani Baffanki ne ya rasu zamu je muyi Ta'aziyya”.
Ajiyar zuciya Hajiya Bunayya ta sauke kana tace.
“Toh shike nan dai tunda mun tambaya sunce sun barmu ai magana ya ƙare”.
Hajiya Lami na Kada kafa tace.
“Nikam ma Babansu Samira cemin yayi sai juma'a mai zuwa kinga sati ɗaya kenan ke kuma gashi yace har sai sati biyu to amma dai ba damuwa zai zo kamar yau”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tace.
“Hakane kam”.
Cikin sauƙe ajiyar zuciya Hajiya Lami tace.
“Ya labarin Amina kuna waya”.
Hajiya Bunayya na murmushin tace.
“Eh muna waya sosai ma?”.
Samira dake gefe wacce tunda suka fara magana kanta ke ƙasa ta ɗago ahankali tace.
“Nima ɗazu munyi waya da ita”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da cewa.
“Eh nima munyi waya da ita”.
Da damuwa Samira tace.
“Amma fa ni naji Muryanta yayi sanyi acikin kwanakin nan duka”.
Kai Hajiya Bunayya ta jinjina tace.
“Nima naji Muryanta yayi sanyi gaskiya ta canza sosai amma ina ga ciki ne”.
Cike da farin ciki Hajiya Lami tace.
“A'a Kice kwalliya ta biya kuɗin sabulu abin har ya samu?”.
Hajiya Bunayya na dariya tace.
“Gaskiya kam idan ba ciki ba sanyin nata yayi yawa kuma kona tambaye ta lafiya zata ce min eh lafiya babu komai”.
Cikin jin daɗi.
Hajiya Lami ta jinjina kai da faɗin.
“Aikam ga duk kan alamu wannan ciki ne”.
“Sosaima nima abinda nace kenan?”.
Bayan sun gama maganarsu Hajiya Bunayya ta kalli Samira data zabga tagumi tace.
“Amma ya jikin Samira abin nan har yanzu yana zuba?”.
Shiru tayi sai kuma tace.
“A'a har yanzu dai abin yana zuba sai wani abu ne yake fita min agabana guda guda”.
Hajiya Lami ta karba da cewa.
“Ai shiyasa ma na matsu mu tafi Niger ɗin nan saboda wasu yanzu guda gudan abu ke fito mata”.
Atsorace Hajiya Bunayya ta dafe ƙirjinta tace.
“Guda guda kuma to na mene?”.
Kai ta jinjina tare da cewa.
“Wallahi kuwa idan wajen ya fara yi mata ƙaiƙayi kamar za tayi hauka sai ta shiga ruwan zafi da gishiri sai kiga abu na fitowa daga gabanta kamar duwatsu”
Cikin tashin hankali Hajiya Bunayya tace.
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un mun shiga uku wannan wani irin masiface?”.
Da damuwa Hajiya Lami tace.
“Wallahi kuwa gashi Boka Kar'uzu har yau bai dawo ba”.
Da damuwa Hajiya Bunayya tace.
“Lafiya kuwa bai taɓa tafiya yayi dadewa irin wannan bai dawo ba”.
Cikin sauƙe ajiyar zuciya da jimami Hajiya Lami tace.
“Nima dai wannan abin ya daure min kai”.
“Aikam dai dole muje Niger ɗin nan asamo mata magani”.
Cewar Hajiya Bunayya.
Kai Hajiya Lami ta jinjina da faɗin.
“Munje asibiti ma abanza likitoci sun kasa ganewa menene waɗanan abun”.
Haka Hajiya Bunayya tayi ta mamaki Amma duk da haka basu san Annabi Yafaku ba haka dai suka ci-gaba da labarinsu akan zasu tafi wajen Bokansu...
*Morocco*
Washe gari da safe
Khausar ce zaune tana riƙe da wayarta ta kira Momyn.
Acan ɓangaren Momy kuwa zaune take a Falonta yayin da Haiydar ke zaune gefenta suna hira tana ganin kiran Khausar tayi picking tare da cewa.
“Mamana na kaina sai yau kenan?”.
Aɓangaren Khausar kuwa kallon Moddibo dake kwance ya ɗaura kansa kan cinyarta yana fuskantar ta kana hannunsa na cikin rigarta yana zagaye Hudar cibiyar cike da farin ciki tace.
“Wallahi Momy na nayi kewar ku kwana nawa ba muyi waya ba?”.
Murmushi Mommy tayi tare da cewa.
“Khausar am Nima nayi missing ɗin ki nace Khausar kam ta manta Momynta ta samu Moddibon ta”.
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Momy na isa In manta dake Momy na kina cikin raina Yah Moddibo ne ya karɓi wayana ai be bani ba sai yau ya bani shine yace wai bazai bani ba kada In kira ki inyi ta kuka ina tayar miki da hankali”.
Cikin sauƙe ajiyar zuciya Momy tace.
“Toh amma dai yanzu kin daina kuka ko?”.
Kai ta gyaɗa kamar tana gabanta tace.
“Eh Momy na daina.
Yanzuma nayi waya da Ummi da Asma'u ma harda cewa wai har yanzu ina kuka ko na bari?”.
Murmushin mai ɗan sauti Momy tayi tare da cewa.
“Dagaske kin daina ko?”.
Kai ta gyaɗa tace.
“Eh Momy na daina?”.
Zama Momy ta gyara tare da cewa.
“Kuna lafiya dai”.
Khausar na Kada ƙafa tace.
“Muna lafiya,Momy ina Haiydar?”.
Kallon Haiydar Momy tayi tare da faɗin.
“Gashi nan ma yana jinmu”.
Cikin kewarsa tace.
“Ayyah nayi kewarsa”.
Haiydar na murmushi ya gyara zamansa tare da cewa.
“Nima nayi missing naki Addah Khausi yanzu babu mai mana faɗa babu mai sharewa Momy ɗakinta Momy ita da kanta ke share ɗakinta”.
Kai ta langwaɓar tace.
“Ayyah toh Haiydar ka fara share mata mana”.
Cikin sauri yace.
“Toh ai ban iya ba Addah Khausy”.
Sake langwaɓar da kai tayi cike da tausayin Momy tace.
“Toh ka koya mana”.
Dariya Momy tayi tare da cewa.
“Toh ya za'a yi namiji yayi shara Khausar?”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace.
“Gaskiya nikam Momy ki samu me yi miki aiki ta riƙa yi miki sharan daki, da wanke-wanke tunda Raudhat ƙarama ce baza ta iya ba”.
Kai Momy ta jinjina tace.
“Raudat baza ta iya ba amma idan an kwana biyu tana shiga dakin ki tace bari ta sharewa Addah Khausi ɗakinta kafin ta dawo”.
Dariya Khausar tayi kana tace.
“Allah sarki Raudhat ai zanzo nan kusa in Sha Allah”.
Sai kuma tace.
“Momy abawa Raudat wayar”.
Da sauri Raudhat ta karɓa wayar tare da faɗin.
“Addah Khausy yaushe zaki dawo?”.
Cike da ƙaunarta da kuma kewarta tace.
“Gobe zan dawo”.
Cikin sauri ta sunkuyar da kanta jin yanda Moddibo ya zira harshensa cikin hudar cibiyarta ɗan hararanta yayi sai kuma ya zaro harshensa yace.
“Gobe zaki dawo kike faɗa?”.
Sai kuma yayi ƙasa da murya yace.
“Raudhat ƙarya take miki baza ta dawo ba”.
Ga mamakinsa sai yaji Raudhat na cewa.
“Ayyah Malam Moddibo yaushe zaku dawo ne?”.
Karɓan wayar yayi kana yace.
“Ke dai yaushe zaki zo mana?”.
Cike da farin ciki tace.
“Momyna tace zamu zo Auren Addah Asma'u”.
Murmushi yayi yace.
“Toh shikenan sai kinzo me kike so in ajiye Miki?”.
Murmushi tayi sai kuma tayi shiru alamar tunani da sauri tace.
“Ina so ku siya min Teddy”.
Ƴar dariya yayi tare da cewa.
“Toh shikenan za'a siya miki Teddy Raudhat”.
Sai kuma ya miƙawa Khausar wayar karɓan tayi tana ƙoƙarin warware rigarta daya nannaɗe saurin riƙe hannunta yayi yace.
“Meyesa zaki rufe min abu na?”.
Ashagwaɓe ta kallesa sai kuma ta cinno baki tace.
“Abinka ko abuna?” .
Gira ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa.
“Abuna dai?”.
Cikin sauri Momy data karɓi wayar ahannun Raudhat ta miƙawa Haiydar wayar Haiydar kuwa ahankali yace.
“Addah Khausy idan farcena ya taru Wazai yanke min?”
Da murmushi afuskarta tace.
“Allah sarki ɗan Uwana nayi missing ɗin ka yanzu toh wa zai yanke maka?”.
Kallon Momy yayi sai kuma yace.
“Zan bawa Momy ta yanke min”.
Kallonta Moddibo yayi sai kuma yasa harshensa yana lasar hudar cibiyarta da sauri tace.
“Ka bari mana”.
Haiydar dake riƙe da wayar yace.
“Me zan bari kuma?”.
Baki ta cunno tace.
“A'a Ni bada kai nake ba.
Moddibo kuwa wayar ya karɓa ya katse kiran cikin tsira mata ido yace.
“Kina magana dani kuma kina magana da Haiydar kina so ki faɗa masa abinda nake miki ko?”.
Langwaɓar da kai tayi ta shagwaɓe murya tare da faɗin.
“Toh ba kai bane ka cika neman tsokana wallahi Yah Mu'allim”.
Yana mutsu-mutsu da kansa akan cinyarta yace.
“Neman tsokana ne? Nida abuna hakkina ne fa? halal ɗina ne fa.
Kina so ki faɗa fushin Ubangji ne?”.
Saurin girgiza masa kai tayi tare da cewa.
“Toh Ni kabarni in gama waya dasu mana”.
Yana yawo da hannunsa kan maranta yace.
“Ki bari idan na fita sai ki kirasu ki sake waya dasu”
Tana lumshe idanunta ta fesar da numfashi ta motsa laɓɓanta tare da cewa.
“Kai yaushe zaka fita?,Bayan ko yaushe kana gida”.
Ware idanunsa yayi yace.
“Au kin gaji da zamana agida ne?”.
Kai ta girgiza tace.
“A'a Ni dai bance ba amma kai baka fita ko ina ma?”
Murmushi yayi yana cigaba da shafa hudar cibiyarta yace.
“Zan fara fita ma sai kinso ganina fada ta rikeni kuma idan ina damunki ba matsala zan gayawa innayi a san abinyi”.
Sai kuma ya daura harshensa ya cigaba da lasar hudar cibiyarta cikin sauƙe numfashi tace.
“Yah Mu'allim ka bari mana”.
Ta faɗa tare da manna hannunta kan sajensa tana shafawa.
Muryansa anarke yace.
“Toh nima ki bari mana Yah Mu'allima”.
Idanunta alumshe tace.
“Me nake yi?”.
“Kina shafa min saje kina cewa me zaki bari”.
Dai-dai lokacin kuma aka kira Sallar la'asar miƙewa yayi yace.
“Bari In tafi masallaci kafin ki fara cewa bana zuwa masallaci ma”.
Ware ido tayi tace.
“Na isa?, Ai duk shedar da zan bayar akan ka bazan bada shedar baka zuwa masallaci ba”.
Cikin ɗan hararanta yace.
“Bayan ma tunda kika zo sau biyu ina makara bana samun zuwa jam'i”.
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Kaine dai ka makarar da kanka da kanka”.
Miƙewa yayi yace.
“Ni kika ce ina makarar da kaina ko?”.
Cikin ƙasa da murya tace.
“Kwaɗayinka dai ya makarar da kai”.
Ɗan ware ido yayi yace.
“Nine ma me kwadayin?”.
Cikin sauri ta nufi ƙofan Falon tana murmushi.