Sashe 53
Sakayyah Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Acan Motarsu Asma'u kuwa cikin zumuɗi da ganin tsantsan kyawu da tsaruwan gidan Dija tace.
“Ehyeh”.
Asiya ma kallon coumpund ɗin tayi cike da shauƙi tace.
“Wowwww Masha Allah kaga wani daular duniya”.
Asma'u kuwa dogon numfashi taja tare da fesar wa tare da faɗin.
“Toh Masha Allah wannan al'amari da ban mamaki yake”.
Motocin kuwa re ras suka tsaya.
Fadawan dake tsaye bakin Fadar kuwa cikin sauri suka nufo motocin wanda aƙalla sun kai biyar isowarsu yayi dai-dai da fitowar Innayi daga motar.
Sarkin ƙofane idanunsa suka sauƙa akanta cikin sauri ya mutsi-stika Idanunsa kana ya sake kallonta sama da ƙasa cikin al'ajabi da mamaki tu'ajubi yace.
“Innare Jakadiyar Gimbiya Ruƙayya?”.
Murmushi Innayi tayi kana ta gyaɗa masa kai tare da faɗin.
“Eh”.
Duk da yawan shekaru kuwa sun gane juna
Cikin wani irin sauri ya juya tare da nufar cikin Fada yana shiga ya durƙusa agaban Sarki duk da cewa yana tare da mutane na hannun damansa suna tattauna akan al'amarin Moddibo da yanda zasu bayyanar dashi a Masarauta ga yan uwansa.
Ganin yanda ya gurfana ne yasa Sarkin zagi cewa.
“Hattara dai Sarkin Ƙofa, mene tafe da kai?”.
Cikin rawan murya tare da tsantsan farin ciki yace.
“Al'amarine mai girmane yake tafe dani”.
Duk idanu mutanen Fadan suka zuba masa ganin yanda fuskarsa ke ɗauke da tarin zumuɗin isar da labarin.
Sarkin Fada kuwa cike da kulawa yace.
“Shin wannan wani al'amari ne?”.
Aƙage Sarkin ƙofa ya sake risinar da kansa kana yace.
“Ina so abani izini ne nayiwa Innare Tsohuwar Jakadiyar Gimbiya Ruƙayya iso wacce ta ɓace tare da Alieeyu tsawon shekara talatin”.
Wani irin murmushi Sarki Youseef Mouley ya saki mai cike da zallan farin ciki da jin daɗi acikin ransa yace.
Alhamdulillah ta amsa kiranmu kenan lallai wannan ya nuna ta riƙe mana ɗanmu da amana da aminci bata kuma wofintar da al'amuran sa ba tana bibiye dashi, yanzu tsawon kwanaki biyar bataji labarinsane ta bibiyi al'amarin sa gashi ta nufo nan ne kuma da yaƙinin cewa tabbas daya shigo ƙasar nan zai dawo Mahaifarsa.
Afili kuma murmushi ya sakarwa Sarkin Ƙofa kana cike da nutsuwa da kamala kana da ƙasaita irin na sarauta ya masa alama da hannu ta shigo...
Cikin sauri Sarkin Ƙofa ya miƙe kana ya fita kallin Innayi dake tsaye jikin mota yayi tare da faɗin.
“Bismillah”.
Innayi kuwa juyawa tayi tare da kallon su Abban Jameel kana tace.
“Ku ɗan yi haƙuri ina zuwa”.
Su kuwa baki ɗaya cike da ɗumbin mamaki suke kallonta.
Cikin sauƙe numfashi Hajja Nana ta gyaɗa kai tare da cewa.
“Toh mu dai munfi karfin saiduwa, koda an kawo mu nan da za'a sayar damu ne bazamu saiduba”.
Sai kuma ta juya ta kalli Khausar dake zaune gefenta wacce idanunta suka kumbura sukayi ja jawur gashin idanu suka jiƙe yayin da suka ƙara tsayi kallo ɗaya zaka mata ka tabbatar tasha kuka tamkar mai isarta cikin taɓe baki tace.
“Toh kuma kukan me kikayi tunda, ai burinki ya cika, ba dai auren wanda ba'asa asalinsa ba, ai gashi dai kinga kuma wata duniyar da aka kawo mu, ko mai za'a ce mana ko mai za'a mana kuma oho domin wannan al'amari dai yafi kama da almara”.
KhausarMouleey ya jinjina tare da faɗin.
“Ai nan Fada ce mai mutunci da karrama baƙo”.
Sake sunkuyar da kanta tayi kana tace.
“Ranka ya daɗe baƙin suna da yawa”.
Murmushi yayi tare da cewa.
“Koda ace baƙi ɗaya Yan yanki da kuke kika ɗebo ba zasu rasa muhalli acikin wannan Masarautar tamu ba”.
Lallausan murmushi ta saki tare da jinjina kai kana tace.
“Toh abani jagora wanda zai kai mu masauƙin baƙin namu.
Kai ya jinjina kana yace.
“Toh shikenan babu damuwa”.
Kallon Jakadiyar sa yayi tare da faɗin.
“Jakadiya Bismillah akai su sashen Yamma a saman za'a sauƙi”.
Bi'ana saman inda Modibbo yake kenan
Sake sunkuyar da kai Innayi tayi tare da faɗin.
“Ranka ya daɗe Akwai maza tare kuma damu mata”.
“Baki da matsala”.
Ya faɗa tare da kallon Sarkin Ƙofa kana yace.
“Kai kuma ka kai Mazan Ƙofan Gabas”.
Kai ya gyaɗa cike da girmamawa yace.
“Toh”.
Kana suka fice yayin da Jakadiya ta yiwa Innayi, Hajja Nana, Ummi, Hajiya Bunayya, Asma'u, Asiya, Dija, Khausar, Aunty Hawwa da Hajja Umma Baki daya bayan Jakadiya suka bi tayi musu Jagora.
Yayin da Abban Jameel, Baffa Jimeta, Lamiɗo, Haiydar suka bi bayan Sarkin ƙofa wani babban Hanya suka bi kana suka hau Upstairs
Suna haura wa saiga wasu Ƙofofi biyu ɗaya aɓarin dama ɗaya aɓarin hagu Jakadiya takai su Innayi ƙofar dama yayin da Su Abban Jameel aka kaisu ƙofan hagu ta can gefen yamma wanda bata cikin falon da Modibbo yakeba suka ɓula ba sai dai in zadu sauƙo in sunbi ta ƙofar tsaki ta cikin falon zasu bulla...
Jakadiya kuwa tana fita daga masauƙin su Innayi kai tsaye ɗakin Didi ta nufa tana shiga falon ta zube agaban Didi tare da faɗin.
“Albishir”.
Fuska ɗauke da murmushi Didi tace.
“Goro”.
Sake risinar da kai Jakadiya tayi kana tace.
“Fari ko Ja?”.
Still Didi na murmushi tace.
“Faro soll Dan ƙwalele”.
Washe baki Jakadiya tayi tare da cewa.
“Toh Innare na cikin Fadar Masarautar Mouley ta iso tare da al'umma baki, daga cikinsu akwai masu tarin kamala da Alkunya kana tazo mana da kyakykyawan furanni masu haska gida”.
Didi kuwa cikin matsanancin farin ciki da jin daɗi ta miƙe kana tace.
“Masha Allah Alhamdulillah ta ina take, muje ki kaini gareta”.
Kai Jakadiya ta girgiza cike da ladabi tace.
“Amma da kiyi haƙuri ki koma ki zauna yanzu dai, farko a fara Marabtansu da abubuwan motsa baki saboda sun ɗebo hanya sannan asanar da hadimai afara yi musu girki na musamman domin maraba”.
Cike da gamsuwa Didi ta jinjina kai kana ta kalli Hadimanta dake durƙushe ƙasa tace.
“Maza kuje ɓangaren Hadiman dake Kichen kuce maza ashirya abinci na alfarma yanzu”.
Cike da ladabi suka amsa kana suka fita.
Didi kuwa cikin wani irin farin ciki da annashuwa kana da jinjina girma da mutuntaka irin na Innayi ta kalli Jakadiya tare da faɗin.
“Maza ashirya musu drinks, Fruits, Snack's,da ɗan gashshen nama sannan akwai nono mai sanyi da kwakwa ahaɗa musu”.
Ta ƙare mgnar tare da kallon Lalla Khadijah sai kuma tace.
“Khadija keda Hafsat ku jagoranci aikin”.
Kai suka jinjina kana atake suka haɗa suka kai sashen su Innayi da kuma sashen su Abban Jameel...
Acan ɓangaren su Hajiya Bunayya kuwa tunda tashiga tangamemen Falon da yaji komai na more rayuwa take kallon komai cikin ƙunan zuciya mamaki da kuma tarin takaici....
Innayi kuwa suna zama ta kamo hannun Khausar da har zuwa lokacin take shesh-sheƙan kuka kana ta riƙo Asma'u yayin da Ummi ke biye dasu suka nufi ɗaya daga cikin ɗakin da yake 3bedrooms ne.
Ƙofar da shine na tsakiya suka shiga.
Suna shiga ta saki sassayyan numfashi tare da sakin hannun Khausar sai kuma ta zaunar da ita gefen gadon kana ta juya ta fita.
Fitanta yayi daidai da shigowar Hadimai mata suka shigo da Fruits suka ajiye cike da girmamawa suka gaishesu kana suka ce...
Gimbiya tace ayi muku sannu da zuwa sannan ga abubuwan motsa baki kuci kafin ta iso.
Godiya sukayi kana sukuma suka fice ba daɗewa suka sake dawo wasu hannunsu riƙe da drinks,wasu Snack's wasu dambun dabbi da soyayyu.
Yayin da Lalla Khadijah da Lalla Hafsat ke riƙe da wasu Bowls manya da yaji Kindirmo da kwakwa da ayaba suka ajiye.
Cikin tsura musu ido Innayi ta kalli Lalla Khadijah kana ta juyo ta kalli Lalla Hafsat.
Sai kuma ta saki murmushi gani sun ruggumeta cikin bege da kewarsu Innayi tace.
“Allah mai iko da buwaya Khadijah kune kuka girma haka”.
Sai kuma ta kalli Lalla Hafsat dake faɗin.
“Innayi ashe dai rai kanga rai, baki wani canza ba”.
Cikin mamaki dai Hajja Nana Hajia Bunayyah da dukkan su suka zuba masu ido.
Gaisawa sukayi bayan sun zauna.
Cikin kula Lalla Khadijah tace.
“Hafsat muje ko, mu barsu susha ruwa".
Kai Hafsat ta gyaɗa kana suka juya suka tafi hadimansu na taka musu.
Kana acan ɓangaren su Lamiɗo suma haka aka kai musu.
Cikin sauƙe numfashi Baffa Jimeta ya kalli Abban Jameel bayan fitar Hadiman kana yace.
“Toh Alh Bashir wannan al'amari dai da ban mamaki da kuma ɗaure kai yake toh shi wannan yaro na rasa tantance inda al'amarinsa ya nufa”.
Murmushi Abban Jameel kana ya yace.
“Nan shine gidansu Modibbo kamar yadda kakarsa ta labarta min shi ɗan wannan ahlin ne, gidansu ne kuma tsatso kuma jigo sannan kuma tushen sa mahaifarsa kenan”.
Kai Baffa Jimeta ya gyaɗa cike da gamsuwa yace.
“Ikon Allah wannan al'ajabi da yawa yake,ita kuma daga wannan ƙasa ta tashi ta koma Nigeria har Lungunmun can taje ta zauna dashi.
wannan wani irin al'amari ne yasa ta ficewa daga nan ta koma can”.
Zazzafan ajiyar zuciya Abban Jameel ya sauƙe kana ya gyara zamansa tare da cewa.
“Al'amarine mai girma mai kuma ban mamaki”.
Numfashi Lamiɗo ya fesar wanda tunda aka fara magana bai ce komai ba ya muskuta kana yace.
“Ai wato sha'ani Masarauta sai ahankali idan bakayi Sa'a ba sai a saubata maka rayuwa! A banza”.
Abban Jameel na taunar Inabi yace.
“Hakanne ma yaso kasancewa shiyasa ta gudu da Moddibo domin tseratar da rayuwarsa”.
Baffa Jimeta na kurɓan drinks Mai sanyi yace.
“Allah mai iko”.
Daga nan kuma sai suka rufe maganar tare da cin kayan maƙulashen da aka kawo musu bayan sun gamane Dr Ahmad da sauran masu jan motocin suka sakkamesu suka tafi.
Ɗaya daga cikin Hadiman dake sashin ne ya shigo cike da ladabi ya kallesu kana yace.
“Ga banɗaki sannan ga ɗakuna akwai duk wani abin buƙata da zaku buƙace”.
Murmushi Lamiɗo yayi kana yace.
“Mumgode”
Daga haka ya juya ya fice.
“Ehyeh”.
Asiya ma kallon coumpund ɗin tayi cike da shauƙi tace.
“Wowwww Masha Allah kaga wani daular duniya”.
Asma'u kuwa dogon numfashi taja tare da fesar wa tare da faɗin.
“Toh Masha Allah wannan al'amari da ban mamaki yake”.
Motocin kuwa re ras suka tsaya.
Fadawan dake tsaye bakin Fadar kuwa cikin sauri suka nufo motocin wanda aƙalla sun kai biyar isowarsu yayi dai-dai da fitowar Innayi daga motar.
Sarkin ƙofane idanunsa suka sauƙa akanta cikin sauri ya mutsi-stika Idanunsa kana ya sake kallonta sama da ƙasa cikin al'ajabi da mamaki tu'ajubi yace.
“Innare Jakadiyar Gimbiya Ruƙayya?”.
Murmushi Innayi tayi kana ta gyaɗa masa kai tare da faɗin.
“Eh”.
Duk da yawan shekaru kuwa sun gane juna
Cikin wani irin sauri ya juya tare da nufar cikin Fada yana shiga ya durƙusa agaban Sarki duk da cewa yana tare da mutane na hannun damansa suna tattauna akan al'amarin Moddibo da yanda zasu bayyanar dashi a Masarauta ga yan uwansa.
Ganin yanda ya gurfana ne yasa Sarkin zagi cewa.
“Hattara dai Sarkin Ƙofa, mene tafe da kai?”.
Cikin rawan murya tare da tsantsan farin ciki yace.
“Al'amarine mai girmane yake tafe dani”.
Duk idanu mutanen Fadan suka zuba masa ganin yanda fuskarsa ke ɗauke da tarin zumuɗin isar da labarin.
Sarkin Fada kuwa cike da kulawa yace.
“Shin wannan wani al'amari ne?”.
Aƙage Sarkin ƙofa ya sake risinar da kansa kana yace.
“Ina so abani izini ne nayiwa Innare Tsohuwar Jakadiyar Gimbiya Ruƙayya iso wacce ta ɓace tare da Alieeyu tsawon shekara talatin”.
Wani irin murmushi Sarki Youseef Mouley ya saki mai cike da zallan farin ciki da jin daɗi acikin ransa yace.
Alhamdulillah ta amsa kiranmu kenan lallai wannan ya nuna ta riƙe mana ɗanmu da amana da aminci bata kuma wofintar da al'amuran sa ba tana bibiye dashi, yanzu tsawon kwanaki biyar bataji labarinsane ta bibiyi al'amarin sa gashi ta nufo nan ne kuma da yaƙinin cewa tabbas daya shigo ƙasar nan zai dawo Mahaifarsa.
Afili kuma murmushi ya sakarwa Sarkin Ƙofa kana cike da nutsuwa da kamala kana da ƙasaita irin na sarauta ya masa alama da hannu ta shigo...
Cikin sauri Sarkin Ƙofa ya miƙe kana ya fita kallin Innayi dake tsaye jikin mota yayi tare da faɗin.
“Bismillah”.
Innayi kuwa juyawa tayi tare da kallon su Abban Jameel kana tace.
“Ku ɗan yi haƙuri ina zuwa”.
Su kuwa baki ɗaya cike da ɗumbin mamaki suke kallonta.
Cikin sauƙe numfashi Hajja Nana ta gyaɗa kai tare da cewa.
“Toh mu dai munfi karfin saiduwa, koda an kawo mu nan da za'a sayar damu ne bazamu saiduba”.
Sai kuma ta juya ta kalli Khausar dake zaune gefenta wacce idanunta suka kumbura sukayi ja jawur gashin idanu suka jiƙe yayin da suka ƙara tsayi kallo ɗaya zaka mata ka tabbatar tasha kuka tamkar mai isarta cikin taɓe baki tace.
“Toh kuma kukan me kikayi tunda, ai burinki ya cika, ba dai auren wanda ba'asa asalinsa ba, ai gashi dai kinga kuma wata duniyar da aka kawo mu, ko mai za'a ce mana ko mai za'a mana kuma oho domin wannan al'amari dai yafi kama da almara”.
KhausarMouleey ya jinjina tare da faɗin.
“Ai nan Fada ce mai mutunci da karrama baƙo”.
Sake sunkuyar da kanta tayi kana tace.
“Ranka ya daɗe baƙin suna da yawa”.
Murmushi yayi tare da cewa.
“Koda ace baƙi ɗaya Yan yanki da kuke kika ɗebo ba zasu rasa muhalli acikin wannan Masarautar tamu ba”.
Lallausan murmushi ta saki tare da jinjina kai kana tace.
“Toh abani jagora wanda zai kai mu masauƙin baƙin namu.
Kai ya jinjina kana yace.
“Toh shikenan babu damuwa”.
Kallon Jakadiyar sa yayi tare da faɗin.
“Jakadiya Bismillah akai su sashen Yamma a saman za'a sauƙi”.
Bi'ana saman inda Modibbo yake kenan
Sake sunkuyar da kai Innayi tayi tare da faɗin.
“Ranka ya daɗe Akwai maza tare kuma damu mata”.
“Baki da matsala”.
Ya faɗa tare da kallon Sarkin Ƙofa kana yace.
“Kai kuma ka kai Mazan Ƙofan Gabas”.
Kai ya gyaɗa cike da girmamawa yace.
“Toh”.
Kana suka fice yayin da Jakadiya ta yiwa Innayi, Hajja Nana, Ummi, Hajiya Bunayya, Asma'u, Asiya, Dija, Khausar, Aunty Hawwa da Hajja Umma Baki daya bayan Jakadiya suka bi tayi musu Jagora.
Yayin da Abban Jameel, Baffa Jimeta, Lamiɗo, Haiydar suka bi bayan Sarkin ƙofa wani babban Hanya suka bi kana suka hau Upstairs
Suna haura wa saiga wasu Ƙofofi biyu ɗaya aɓarin dama ɗaya aɓarin hagu Jakadiya takai su Innayi ƙofar dama yayin da Su Abban Jameel aka kaisu ƙofan hagu ta can gefen yamma wanda bata cikin falon da Modibbo yakeba suka ɓula ba sai dai in zadu sauƙo in sunbi ta ƙofar tsaki ta cikin falon zasu bulla...
Jakadiya kuwa tana fita daga masauƙin su Innayi kai tsaye ɗakin Didi ta nufa tana shiga falon ta zube agaban Didi tare da faɗin.
“Albishir”.
Fuska ɗauke da murmushi Didi tace.
“Goro”.
Sake risinar da kai Jakadiya tayi kana tace.
“Fari ko Ja?”.
Still Didi na murmushi tace.
“Faro soll Dan ƙwalele”.
Washe baki Jakadiya tayi tare da cewa.
“Toh Innare na cikin Fadar Masarautar Mouley ta iso tare da al'umma baki, daga cikinsu akwai masu tarin kamala da Alkunya kana tazo mana da kyakykyawan furanni masu haska gida”.
Didi kuwa cikin matsanancin farin ciki da jin daɗi ta miƙe kana tace.
“Masha Allah Alhamdulillah ta ina take, muje ki kaini gareta”.
Kai Jakadiya ta girgiza cike da ladabi tace.
“Amma da kiyi haƙuri ki koma ki zauna yanzu dai, farko a fara Marabtansu da abubuwan motsa baki saboda sun ɗebo hanya sannan asanar da hadimai afara yi musu girki na musamman domin maraba”.
Cike da gamsuwa Didi ta jinjina kai kana ta kalli Hadimanta dake durƙushe ƙasa tace.
“Maza kuje ɓangaren Hadiman dake Kichen kuce maza ashirya abinci na alfarma yanzu”.
Cike da ladabi suka amsa kana suka fita.
Didi kuwa cikin wani irin farin ciki da annashuwa kana da jinjina girma da mutuntaka irin na Innayi ta kalli Jakadiya tare da faɗin.
“Maza ashirya musu drinks, Fruits, Snack's,da ɗan gashshen nama sannan akwai nono mai sanyi da kwakwa ahaɗa musu”.
Ta ƙare mgnar tare da kallon Lalla Khadijah sai kuma tace.
“Khadija keda Hafsat ku jagoranci aikin”.
Kai suka jinjina kana atake suka haɗa suka kai sashen su Innayi da kuma sashen su Abban Jameel...
Acan ɓangaren su Hajiya Bunayya kuwa tunda tashiga tangamemen Falon da yaji komai na more rayuwa take kallon komai cikin ƙunan zuciya mamaki da kuma tarin takaici....
Innayi kuwa suna zama ta kamo hannun Khausar da har zuwa lokacin take shesh-sheƙan kuka kana ta riƙo Asma'u yayin da Ummi ke biye dasu suka nufi ɗaya daga cikin ɗakin da yake 3bedrooms ne.
Ƙofar da shine na tsakiya suka shiga.
Suna shiga ta saki sassayyan numfashi tare da sakin hannun Khausar sai kuma ta zaunar da ita gefen gadon kana ta juya ta fita.
Fitanta yayi daidai da shigowar Hadimai mata suka shigo da Fruits suka ajiye cike da girmamawa suka gaishesu kana suka ce...
Gimbiya tace ayi muku sannu da zuwa sannan ga abubuwan motsa baki kuci kafin ta iso.
Godiya sukayi kana sukuma suka fice ba daɗewa suka sake dawo wasu hannunsu riƙe da drinks,wasu Snack's wasu dambun dabbi da soyayyu.
Yayin da Lalla Khadijah da Lalla Hafsat ke riƙe da wasu Bowls manya da yaji Kindirmo da kwakwa da ayaba suka ajiye.
Cikin tsura musu ido Innayi ta kalli Lalla Khadijah kana ta juyo ta kalli Lalla Hafsat.
Sai kuma ta saki murmushi gani sun ruggumeta cikin bege da kewarsu Innayi tace.
“Allah mai iko da buwaya Khadijah kune kuka girma haka”.
Sai kuma ta kalli Lalla Hafsat dake faɗin.
“Innayi ashe dai rai kanga rai, baki wani canza ba”.
Cikin mamaki dai Hajja Nana Hajia Bunayyah da dukkan su suka zuba masu ido.
Gaisawa sukayi bayan sun zauna.
Cikin kula Lalla Khadijah tace.
“Hafsat muje ko, mu barsu susha ruwa".
Kai Hafsat ta gyaɗa kana suka juya suka tafi hadimansu na taka musu.
Kana acan ɓangaren su Lamiɗo suma haka aka kai musu.
Cikin sauƙe numfashi Baffa Jimeta ya kalli Abban Jameel bayan fitar Hadiman kana yace.
“Toh Alh Bashir wannan al'amari dai da ban mamaki da kuma ɗaure kai yake toh shi wannan yaro na rasa tantance inda al'amarinsa ya nufa”.
Murmushi Abban Jameel kana ya yace.
“Nan shine gidansu Modibbo kamar yadda kakarsa ta labarta min shi ɗan wannan ahlin ne, gidansu ne kuma tsatso kuma jigo sannan kuma tushen sa mahaifarsa kenan”.
Kai Baffa Jimeta ya gyaɗa cike da gamsuwa yace.
“Ikon Allah wannan al'ajabi da yawa yake,ita kuma daga wannan ƙasa ta tashi ta koma Nigeria har Lungunmun can taje ta zauna dashi.
wannan wani irin al'amari ne yasa ta ficewa daga nan ta koma can”.
Zazzafan ajiyar zuciya Abban Jameel ya sauƙe kana ya gyara zamansa tare da cewa.
“Al'amarine mai girma mai kuma ban mamaki”.
Numfashi Lamiɗo ya fesar wanda tunda aka fara magana bai ce komai ba ya muskuta kana yace.
“Ai wato sha'ani Masarauta sai ahankali idan bakayi Sa'a ba sai a saubata maka rayuwa! A banza”.
Abban Jameel na taunar Inabi yace.
“Hakanne ma yaso kasancewa shiyasa ta gudu da Moddibo domin tseratar da rayuwarsa”.
Baffa Jimeta na kurɓan drinks Mai sanyi yace.
“Allah mai iko”.
Daga nan kuma sai suka rufe maganar tare da cin kayan maƙulashen da aka kawo musu bayan sun gamane Dr Ahmad da sauran masu jan motocin suka sakkamesu suka tafi.
Ɗaya daga cikin Hadiman dake sashin ne ya shigo cike da ladabi ya kallesu kana yace.
“Ga banɗaki sannan ga ɗakuna akwai duk wani abin buƙata da zaku buƙace”.
Murmushi Lamiɗo yayi kana yace.
“Mumgode”
Daga haka ya juya ya fice.