Sashe 53
Kudurar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kai tsaye ɗakin sa ya nufa da ita ya shim fiɗeta saman tattausan gadon sa,da sauri ta riƙo hannun sa tare da cewa Ni dai ka sosa min zafi ƙaiƙayi wayyo fafina Bintun ka zata mutu Allah ka taimakeni na daina jin wannan azabar!'zama yayi gefanta yana cewa ke matsalarki ce kin cika raki idan kika ƙyaleni zan haɗo miki abin da zai gusar da kaiƙayin!'noƙe kafaɗa tayi tare da cewa Ni dai banaso ka sosa min kawai!'a hankali ya kai hannun sa kan wuyanta da yaga tana ta sosawa, shafawa ya shiga yi a hankali, cikin karaɗi tace"wayyo Ni dai sosa min zakayi ba shafawa ba!'dafa goshinsa yayi cikin yanayin damuwa yace"Ni ban iya susa ba saboda bani da farce!'ya faɗa tare da ƙoƙarin janye hannunsa cikin sauri ta riƙo hannun tare da mai dashi saman wuyanta, wanda saboda tsananin ƙaiƙayin da take ji bata san a yanayin da take ba na daga ita sai tawul, shammatar ta yayi ya tashi cikin sauri ya haɗa allurar gusar da ƙaikayi duk abinda yake bata lura ba sai da yazo ya kuma zama gefan ta ya ruƙo hannunta tare da janyo ta jikinsa gaba ɗaya, kafin tayi wani yunƙuri ya tsira mata allurar,kuka ta kuma fashewa dashi tare da bugun ƙirjinsa cikin yanayin anyi mata ba dai dai ba,kawai rungumota yayi tare da bubbuga bayanta a lokaci ɗaya kuma yana gyara mata gashinta da ya hargitse,a hankali wani irin bacci ya fara surar ta, sai can kuma ta firgita tare da saka wani kukan cikin haɗe fuska yace"meyene kuma dalla Malama ki mana shuru duk kin cika min kunne da wani shagwaɓaɓɓen kukanki!'cikin kukan tace" Ni dai ƙaiƙayi ka sosa min!'kafin ya ankara zafin ciwon ƙaikayi yasa Bintu ɗaukar hannun sa wanda lokaci ɗaya yaji shi cikin wani abu mai taushi da santsi,wanda a iya tarihin rayuwarsa bai taɓa jin abu mai taushin sa ba....
Ina mai ƙara nusar daku da cewa comments ɗin ku shine ƙwarin gwiwa ta,an fara shiga gundarin labari idan ba kwayin comments zan tsince waɗan da sukeyi na dinga tura musu ta pc
More comments
More confidence
AlkalaminâœðŸ½
Fatima y Adam
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 34 ```
Runtse idanunsa yayi tare da kiran ya Allah me take shirin yi min ne? ƙoƙarin cire hannunsa ya farayi wani irin kuka ta kuma sawa me ƙarfi wanda dole yasa ya haƙura da ɗauke hannun sai dai ya rasa ta ina zai fara sosa mata wannan abu mai shegen taushi,yayi zurfi cikin tunanin ta yadda zai sosa mata,bai ankara ba yaji ta shiga mussika hannun sa akan bres ɗin ta, tare da cewa Ni dai kasosa min ƙaiƙayi nake ji!'cikin ɗauke numfashi Abdallah ya fara zagaya ya tsansa akan bres ɗinta, tabbas Bintu da tasan halin da tasaka bawan Allah aciki da batayi wannan sakalcin ba,tsayin mintuna biyu ya ɗan dakata tare da duban fuskarta dake kan cinyoyin sa,ashema tayi bacci wata doguwar ajiyar zuciya ya sauke,kai wannan yarinya akwai shegen raki da shagwaɓa shi mamakin yadda akai yake biye mata wannan shirmen yakeyi,tunda yake bai taɓa tunanin zai iya tsayawa ya biyewa mace ba balle kuma me irin wannan shirmen,to amma kawai shi yana ganin dan zuciyarsa na tausayawa Bintu ne na kasancewarta marainiya wadda mugayen mutane suka kewaye ta da salon kaidin su,yana tunanin wannan shine dalilin.
A hankali ya ɗauke hannun sa daga jikin ta tare da gyara mata ɗan ƙaramin towel ɗin dake jikin ta,yayin da idanuwansa suka kasa daina kallon kyakykyawar surarta me tsananin ɗaukar hankali baran ma wannan ƴan madai daitan lemukan da tasa ya sosa mata masu tsananin taushi da sheƙi, a hankali ya ɗan saki tsaki tare da cewa ƙwailar yarinya kawai babu abinda ta sani sai shirme da tsoro yanzu yauma ba zai ji komai daga bakinta ba kenan?Aikuwa insha Allah da safe baza ta bar ɗakin nan ba sai munyi magana!'zame ta yayi daga jikin sa tare da tashi ya faɗa toilet dan yin wanka,bayan ya fito ya saka kayan bacci masu kyau da taushi kalar sararin samaniya ya feshe jikin sa da turarukan sa na bacci masu cike da sirrika,falo ya fita ya ɗanci abinci kaɗan ya ɗora da kayan marmari kana ya koma ɗakin da Bintu take,fulo ya ɗauka ya sa a ƙasa ya kwanta can kuma yaji dai ba zai iya ba sai ya koma saman kujera nan ɗin ma kasa bacci yayi sai da ya dan gana da gadon kana ya samu nutsuwa,fuskan tar fuskar Bintu yayi tare da tsurawa ɗan ƙaramin bakinta ido wan da yasa yaji take yanayin sa yana sauyawa,wai meyasa kallon yarinyar nan yake dagula masa lissafi ne!'wan da shi bai ga abin damuwa a kan wannan ƙwailar yarinyar da ko ƙirgar dangi bata gama ba?rufe idanun sa yayi dan samun kariya daga kallon nata da yake saka shi cikin wani rikitaccen yanayi,sai dai kuma kafin ya gama mitar dake ransa, Bintu tayi wani kyakykyawan juyi wanda take ta nutse cikin yalwataccen ƙirjin sa tare da sa hannun ta gaba ɗaya ta zagaye ƙugun sa ta kuma ɗora fuskarta kan ɗan kewayayyen sajensa sai ya zamana goshinta yana kan haɓarsa,wayyo yarinyar nan da gaske so take ta kasheni ban cika burukana ba,numfa shinsa ya shiga saukewa kan goshin ta wanda ɗumin hucinsa yasa Bintu farkawa daga baccin ta,
Zaro manyan idanunta tayi tare da saurin miƙewa zaune buɗe idanunsa yayi A hankali lokacin da yaji ta fizge jikinta daga nasa wani kallo ya shiga watsa mata,tura bakin ta shiga yi cikin gunguni tace"sai karinga barina ina kwana nan ɗakin ba sai ka tasheni na koma ɗakina ba!'nuna mata hanya yayi alamun ta tashi ta tafi ɗakin nata, ɗan satar kallon sa tayi taga yadda ya haɗe fuska babu alamun wasa, hakan yasa A hankali ta sauka daga kan gadon, har ta fara tafiya sai kuma ta tsaya cak kamar ance kalli jikin ki tana ganin a yadda take ta saka wata ƙara wadda sai da Abdallah yasa hannu ya toshe kunnuwan sa da idanun sa,da gudu ta dawo kan gadon tare da yaye bedsheet ɗin ta kanan naɗe jikinta cike da kunya da tsoro,gaba ɗaya ta rufe kanta bata ko san ƙara kallon Oga Abdallah,yanzu ke nan dama tun ɗazu A haka yake kallonta,A haka ya rugumeta ba kaya? na shiga uku ta faɗa da ƙarfi tare da sakin wani marayan kuka me cike da tsananin kunya da nadama yayin da ta tuna abinda tayi ɗazu cikin yanayin fitar hayyaci,hannunta tasa kan bres ɗin ta ta dafe shi tana mai jin tsananin ta kaicin kanta da har tayi sake Oga Abdallah ya taɓa mata bres, wayyo Ni wace irin yarinya ce haka ya Allah ka dubeni!'a fili take ta sakin maganganun ta, tana mai ƙara jin takaicin kanta dana oganta,
Abdallah tun yana jin haushin yarintar Bintu har sai da abin ya koma bashi dariya haka nan ya dinga jin wani nishaɗin kallon diramar Bintun,jin shuru yasa ta ɗan leƙo da fuskarta amma sai karaf idanuwanta cikin na Oga Abdallah ai da sauri ta mayadda kan ta cikin bedsheet ɗin tare da ci gaba da kukanta,kwanciya yayi yana sakin wani ɗan muskilin murmushi wanda yayi matuƙar ƙawata fuskarsa da wani hasken annuri,tabbas Abdallah ya san idan yayi murmushi zai dinga kashe zuciyoyin mata da yawa ina ga shi yasa yake daga cikin abinda bai cika yi ba arayuwar sa,rufe idanun sa yayi kamar mai bacci tsawon mintuna uku yana sauraren sheshsheƙar kukan Bintu,ita kuwa jin shurun yayi yawa yasa ta kuma leƙo da kanta ganin kamar yayi bacci sai ta kuma tashi a hankali cikin sanɗa ta leƙa idanun sa har da sa hannu ta ɗan fifita idanun wai ta tabbatar yayi baccin ganin bai motsaba yasa ta kwashi fululluka ta shiga jerawa a tsakiyar su ta raba musu gadon biyu,ɗan kallon sa tayi tare da cewa dan ina jin tsoro ne amma da yanzu zan gudu ɗakina,tare da murguɗa bakinta,ko mawa tayi ta kwanta tare da runtse idanunta tayi addu'a ta tofa sai ta samu kanta da yiwa Abdallah addu'a shima ta tofa masa,kasancewar Bintu bata da wuyar bacci yasa cikin mintuna biyu ta koma baccin ta,
A hankali ya buɗe idanunsa tare da zuba su kan saitin fuskar Bintu dake rufe cikin tattausan bargo,wani ɗan munafukin murmushi ne akan leɓanshi yayin da yake bin filon da ta jera da idanu yana ƙara mamakin sakarcin Bintu, amma kuma wani lokacin sai yaga kamar tana da tunani sai dai idan akace abu ya haɗa da yarinta dole sai a hankali,a hankali yasa hannu ya cire fulullukan ya maida su mazaunin su kana ya kwanta tare da lumshe idanun sa, shima addu'o'in yayi ya tofa mata, Bintu fa tana da matukar san jiki shiyasa take da yawan juyi cikin bacci matar da ta saka fulo tsakanin su sai gata garin juyi ta dawo da kanta har cikin ƙirjin wanda tayi kariya da fulo saboda shi,rungume ta ya kumayi tare da jan blanket ya rufe su daga haka shima wani bacci mai daɗi yayi awan gaba dashi,asuba ta gari Abdubint.
Ina mai ƙara nusar daku da cewa comments ɗin ku shine ƙwarin gwiwa ta,an fara shiga gundarin labari idan ba kwayin comments zan tsince waɗan da sukeyi na dinga tura musu ta pc
More comments
More confidence
AlkalaminâœðŸ½
Fatima y Adam
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 34 ```
Runtse idanunsa yayi tare da kiran ya Allah me take shirin yi min ne? ƙoƙarin cire hannunsa ya farayi wani irin kuka ta kuma sawa me ƙarfi wanda dole yasa ya haƙura da ɗauke hannun sai dai ya rasa ta ina zai fara sosa mata wannan abu mai shegen taushi,yayi zurfi cikin tunanin ta yadda zai sosa mata,bai ankara ba yaji ta shiga mussika hannun sa akan bres ɗin ta, tare da cewa Ni dai kasosa min ƙaiƙayi nake ji!'cikin ɗauke numfashi Abdallah ya fara zagaya ya tsansa akan bres ɗinta, tabbas Bintu da tasan halin da tasaka bawan Allah aciki da batayi wannan sakalcin ba,tsayin mintuna biyu ya ɗan dakata tare da duban fuskarta dake kan cinyoyin sa,ashema tayi bacci wata doguwar ajiyar zuciya ya sauke,kai wannan yarinya akwai shegen raki da shagwaɓa shi mamakin yadda akai yake biye mata wannan shirmen yakeyi,tunda yake bai taɓa tunanin zai iya tsayawa ya biyewa mace ba balle kuma me irin wannan shirmen,to amma kawai shi yana ganin dan zuciyarsa na tausayawa Bintu ne na kasancewarta marainiya wadda mugayen mutane suka kewaye ta da salon kaidin su,yana tunanin wannan shine dalilin.
A hankali ya ɗauke hannun sa daga jikin ta tare da gyara mata ɗan ƙaramin towel ɗin dake jikin ta,yayin da idanuwansa suka kasa daina kallon kyakykyawar surarta me tsananin ɗaukar hankali baran ma wannan ƴan madai daitan lemukan da tasa ya sosa mata masu tsananin taushi da sheƙi, a hankali ya ɗan saki tsaki tare da cewa ƙwailar yarinya kawai babu abinda ta sani sai shirme da tsoro yanzu yauma ba zai ji komai daga bakinta ba kenan?Aikuwa insha Allah da safe baza ta bar ɗakin nan ba sai munyi magana!'zame ta yayi daga jikin sa tare da tashi ya faɗa toilet dan yin wanka,bayan ya fito ya saka kayan bacci masu kyau da taushi kalar sararin samaniya ya feshe jikin sa da turarukan sa na bacci masu cike da sirrika,falo ya fita ya ɗanci abinci kaɗan ya ɗora da kayan marmari kana ya koma ɗakin da Bintu take,fulo ya ɗauka ya sa a ƙasa ya kwanta can kuma yaji dai ba zai iya ba sai ya koma saman kujera nan ɗin ma kasa bacci yayi sai da ya dan gana da gadon kana ya samu nutsuwa,fuskan tar fuskar Bintu yayi tare da tsurawa ɗan ƙaramin bakinta ido wan da yasa yaji take yanayin sa yana sauyawa,wai meyasa kallon yarinyar nan yake dagula masa lissafi ne!'wan da shi bai ga abin damuwa a kan wannan ƙwailar yarinyar da ko ƙirgar dangi bata gama ba?rufe idanun sa yayi dan samun kariya daga kallon nata da yake saka shi cikin wani rikitaccen yanayi,sai dai kuma kafin ya gama mitar dake ransa, Bintu tayi wani kyakykyawan juyi wanda take ta nutse cikin yalwataccen ƙirjin sa tare da sa hannun ta gaba ɗaya ta zagaye ƙugun sa ta kuma ɗora fuskarta kan ɗan kewayayyen sajensa sai ya zamana goshinta yana kan haɓarsa,wayyo yarinyar nan da gaske so take ta kasheni ban cika burukana ba,numfa shinsa ya shiga saukewa kan goshin ta wanda ɗumin hucinsa yasa Bintu farkawa daga baccin ta,
Zaro manyan idanunta tayi tare da saurin miƙewa zaune buɗe idanunsa yayi A hankali lokacin da yaji ta fizge jikinta daga nasa wani kallo ya shiga watsa mata,tura bakin ta shiga yi cikin gunguni tace"sai karinga barina ina kwana nan ɗakin ba sai ka tasheni na koma ɗakina ba!'nuna mata hanya yayi alamun ta tashi ta tafi ɗakin nata, ɗan satar kallon sa tayi taga yadda ya haɗe fuska babu alamun wasa, hakan yasa A hankali ta sauka daga kan gadon, har ta fara tafiya sai kuma ta tsaya cak kamar ance kalli jikin ki tana ganin a yadda take ta saka wata ƙara wadda sai da Abdallah yasa hannu ya toshe kunnuwan sa da idanun sa,da gudu ta dawo kan gadon tare da yaye bedsheet ɗin ta kanan naɗe jikinta cike da kunya da tsoro,gaba ɗaya ta rufe kanta bata ko san ƙara kallon Oga Abdallah,yanzu ke nan dama tun ɗazu A haka yake kallonta,A haka ya rugumeta ba kaya? na shiga uku ta faɗa da ƙarfi tare da sakin wani marayan kuka me cike da tsananin kunya da nadama yayin da ta tuna abinda tayi ɗazu cikin yanayin fitar hayyaci,hannunta tasa kan bres ɗin ta ta dafe shi tana mai jin tsananin ta kaicin kanta da har tayi sake Oga Abdallah ya taɓa mata bres, wayyo Ni wace irin yarinya ce haka ya Allah ka dubeni!'a fili take ta sakin maganganun ta, tana mai ƙara jin takaicin kanta dana oganta,
Abdallah tun yana jin haushin yarintar Bintu har sai da abin ya koma bashi dariya haka nan ya dinga jin wani nishaɗin kallon diramar Bintun,jin shuru yasa ta ɗan leƙo da fuskarta amma sai karaf idanuwanta cikin na Oga Abdallah ai da sauri ta mayadda kan ta cikin bedsheet ɗin tare da ci gaba da kukanta,kwanciya yayi yana sakin wani ɗan muskilin murmushi wanda yayi matuƙar ƙawata fuskarsa da wani hasken annuri,tabbas Abdallah ya san idan yayi murmushi zai dinga kashe zuciyoyin mata da yawa ina ga shi yasa yake daga cikin abinda bai cika yi ba arayuwar sa,rufe idanun sa yayi kamar mai bacci tsawon mintuna uku yana sauraren sheshsheƙar kukan Bintu,ita kuwa jin shurun yayi yawa yasa ta kuma leƙo da kanta ganin kamar yayi bacci sai ta kuma tashi a hankali cikin sanɗa ta leƙa idanun sa har da sa hannu ta ɗan fifita idanun wai ta tabbatar yayi baccin ganin bai motsaba yasa ta kwashi fululluka ta shiga jerawa a tsakiyar su ta raba musu gadon biyu,ɗan kallon sa tayi tare da cewa dan ina jin tsoro ne amma da yanzu zan gudu ɗakina,tare da murguɗa bakinta,ko mawa tayi ta kwanta tare da runtse idanunta tayi addu'a ta tofa sai ta samu kanta da yiwa Abdallah addu'a shima ta tofa masa,kasancewar Bintu bata da wuyar bacci yasa cikin mintuna biyu ta koma baccin ta,
A hankali ya buɗe idanunsa tare da zuba su kan saitin fuskar Bintu dake rufe cikin tattausan bargo,wani ɗan munafukin murmushi ne akan leɓanshi yayin da yake bin filon da ta jera da idanu yana ƙara mamakin sakarcin Bintu, amma kuma wani lokacin sai yaga kamar tana da tunani sai dai idan akace abu ya haɗa da yarinta dole sai a hankali,a hankali yasa hannu ya cire fulullukan ya maida su mazaunin su kana ya kwanta tare da lumshe idanun sa, shima addu'o'in yayi ya tofa mata, Bintu fa tana da matukar san jiki shiyasa take da yawan juyi cikin bacci matar da ta saka fulo tsakanin su sai gata garin juyi ta dawo da kanta har cikin ƙirjin wanda tayi kariya da fulo saboda shi,rungume ta ya kumayi tare da jan blanket ya rufe su daga haka shima wani bacci mai daɗi yayi awan gaba dashi,asuba ta gari Abdubint.