Sashe 5
Kudurar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai dai duk da hakan bata tsira ba,dan tana dasa aya,rahima ta dora
da abinda yake cikin' zuciyarta tace" to ammi
meyasa bazaki fadawa Koda 'ya'yan cikin ki bane?
idan, ni kina ganin nayi kan-kanta da jin damuwa
ko kuma sirrinki!kai tsaye ammi tace mata" saboda
ban yarda da kowaba, ban' amince da kowaba,
ban yarda, da amanar kowaba, haka kuma ban
yarda da gaskiyar kowaba, da sauri rahima
taca" ammi harda mu 'ya
'yanki ? wani' irin murmushi' ammi tayi me dauke da tarin ma'anoni
kana tamike ta bar rahima zaune a agurin
baki bude da madaukaki
Yar mamaki!!!!
Fatash........
Maman hamra rufe bakin
taji nace fatash to se a
page na gaba,😂😂😂
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GsLlgKf7MsD3M4Hoo7U65P
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 5```
Buga kofar dakin take iya karfinta,cikin kuka take
fadin"fatash son ina hadaka,da allah kabude
kofar nan kasaurareni,
meyasa kake mun haka fatash?nifa mahaifiyarka
ce" tafada cikin zamewa ajikin kofar tana kuma rushewa da wani kakkar fan kuka,
""Shiko wanda takeyi danshi baima san tanaiba,
Fasto david shigowarsa kenan daga gurin bautar su, yaci karo da kukan matar tasa abigail, girgiza kansa yayi kana yanufi bangaren dansa fatash,dan ya tabbatar acan yake jiyo ihun abigail,hasashen sa kuwa ya tabbata, dan yana zuwa yatarar da ita
abakin kofar se birgima take, tamkar wata karamar yarinya, tsaida idanunsa yayi akanta yana mai kiyasta irin, tashin hankalin da take ciki" jin kamar motsin mutum akanta, yasa tayi wata iriyar zabura, dan anata tunani tayi zatan fatash ne ya tausaya mata yafito daga dakinsa
sai dai kuma taga akasin haka cikin sauri, ta wada jikin mijinta tana mai cigaba da kukanta,mai
sosa zuciya, ahankali yasa hannu ya yi mata kyakykyawan masauki akirjinsa, yana mai ci gaba da dan bubbuga bayanta, cikin taushin murya yace"ya'isa haka kiyi shiru !' ko so kike ki kara tunzurashi? dasauri tasa hannu ta goge hawayen kan fus karta,
Kana cikin karaya da da al'amarin dannata, tace'"
david pls katemaka mun,
karo'kar mun son yatemaka yabude yafito
ina san magana dashi, yaufa kwana biyar kenan
tun randa ya dawo ban gansa ba!' ta fada tana dan dukan kirjin david ,
cikin wani irin rudadden kuka me karya garkuwar jiki, cikin lallashi david yace" mata haba Abigail
na gaya miki ki rage wannan damuwar da kuka,kinsan dai in har baki nutsuba dannaki bazai taba saurarenki ba
dan kinfi kowa sanin halin abinki, to meyasa kikeso ki ruda kanki da kanki? cikin yadda da maganar sa, tace hakane
david, to amma kasan abinda fatash yayi dole ne nakasa control din kaina, na shiga tashin hankali sosai yadda baka
tunani!' david ya' gyada kanshi tare da cewa" muje ki nutsu tukun kafin
na rakoki mu hadu mu lallabashi ko zamu samu
ya canja ra'ayi!'cikin gamsuwa da shawarar mijin nata ta bi bashi suka nufi bangaren su".
......Bauchi.......
Anan bauchi kuwa fatima
ce zaune gefan fafi tana dama musu fura,tana dan jan fafin da hira shi kuma lokaci- lokaci yake amsawa saboda nisan da yake a tunani, can dai fatima ta aje furar tana dan tuttura dan karamin bakinta tare da cewa wai
fafi tunanin me kake? ka barni ni daya inata magana ? yanzun da nice da yazu ka faramun fada,ta fada tana mai goge hawayen da suka gangaro mata kan kunci,cikin dawowa hayyaci fafi yace" batula ba tunani nake ba, ya.fada.da mur mushi a kan fuskarsa, dan yasan fatima bata son yana ce' mata batula, aikuwa tunzuro dan tattausan lip dnta tayi, cikin yanayin shagawabarta ta tsantsan yarinta tace" allah kuwa fafi ba sunana batula ba ,fafi ya danyi dariyar karfin hali, kana yace" a' a fa bintuna
shima batula sunan kine
kuma ai yana da dadi, meye abin rashin so cikin
sa? tunzura bakin ta kumayi tace" fafi nidai banaso, yace to shikenan
na daina fada, tafisu tafi sauran 'ya'ya, ya fada yana mai fadada murmushinsa, yace" maza miko mana furar musha kar yunwa ta karasamu,da sauri ta janyo kwanan furar ta bude musu suka farasha.
Rayuwar fafi da diyarsa Fatima, rayuwace me cike da ban tausayi, rayuwa ce ta kunci da talauci, kasancewar shi fafi ba cikaken lafiya gareshi ba, fatima kuma yarinyace,mace abar tattali da killacewa, shiyasa fafi duk ciwon dayake damunsa haka zai daure ya fita yaje ya samo dan abin da zasuci,
fafi ba sana'a yake ba sai dai dan ayyuka wanda basufi karfin girman sa ba, ahaka rayuwa take gungura musu cikin karfin gwiwa da taimakon ubangiji,
Yayin da kuma ata wani bangaren, fafi yake fuskantar wani 'kalubale me tsananin sarkakiya,
wanda shine dalilin dayasa yake kaffa-kaffa da rabin ranshi fatima,baya san tasan komai, kuma bayasan ta gane ko mai, ayanzu saboda acewar sa fatima tayi 'ka'kanta da shiga wannan babban al'amari aduk sanda ya tuna wata rana yana'iya barin bintu sai yaji tamkar zai shid'e dan tsananin tashin hankali, sai dai idan yatuna da allah da kuma irin addu'oin dayakewa diyar tasa sai yaji salama aransa, dan hakika fatima tana cikin jarrabawar rayuwa,wanda sam ita bata san da haka ba, yana koka mata'aduk sanda yatuna sarkakiyar da take cikin rayuwarta,sai dai yayi yakinin cewa Allah zai kawo mai taimakon ta, dan warware bakin kullin dake cikin rayuwar ta,
yayi yakinin Allah zai kawoshi, tabbas mafarkinsa zai zama gaskiya,dolene ya bar rayuwarta kodan tseratar darayuwarta, bayasan shi
dakansa yazamo silar karawa rayuwarta kacaccalewa,adai-dai lokacin dayazo nan atunaninsa, yasa hannu yashare hawayen dasuke ta damben saukowa saman fuskarsa, tare da cewa" fatima banasan kisan koni waye dole nayi nisa da rayuwarki!'ya fada abaiyane tare da kara sakin wani kakkarfan kuka wanda ya kasa boyeshi.
.....Abuja.....
estate
Cike da nutsuwa hjy zainab (inno) ta dubi, aunty nafisa tace" yanzu nafisa kina ganin wannan halin da kika tsiri yi agidannan shine dai- dai awajenki!'ko kinaso kice mun rashin haihuwarki ne yajawo miki shiga wannan damuwar?to bari kiji na gaya miki gara tun wuri ki maida hankailinki jikinki, idan kuwa ba haka ba allura zata tono garma!' takarasa maganarta cikin nutsuwa da yanayin kamala, ta yadda idan ba kana gab da ita ba baza kataba cewa ga abinda take fadawa matar dan kishiyarta kuma 'yar aminiyarta hjy ladidi ba,
Aunty nafisa taja wata doguwar numfashi me cike da fargabar bullowar wani gagarumin tashin hankali da kuma kwantacciyar damuwar da take kokarin tasowa ,tace" inno bazaki taba ganewa ba, ni kadai nasan yawan tarin damuwar da nake ciki da kuma tsananin fargaba, inno na rasa gane manufar mutanen gidan nan' idan ka dasawa wannan ayar tambaya daga baya sai kafara kokwanto, idan zargina yasauka daga kan wannan sai yafada kan wancan inno al'amarin gidan nan akwai rikitarwa da saka mutum cikin rudani, baka taba gane me amana bare me gaskiya, baza kataba gane mugu ba, bare makiyi!' tana dire maganarta inno ta dauka dacewa" kamar yadda kikeyi, ki boye fuskarki haka suma sukeyi harma sun zartaki a'iya taku, yadda bakisan zuciyarsu ba, suma basu san taki ba , yadda bakisan shirinsu ba, kema basu san nakiba, koni kaina da ke zaune gabanki matsayin surukarki ban san me kike shiryawa azuciyarki da rayuwarki ba!' tarufe zancanta tare da zubawa nafisar ido danjin abinda zatace" cikin kidima da bayyah nan nan tsoro!' tace'" ni kuma inno ? toni me zan kullah ? inno nima baki yarda dani ba?
inno tayi wani dan murmushi !' kana tace" yo nafisa ai duk wanda ya kwana yatashi cikin gidan nan ba abin yarda bane, ko da bakone ya shigo ya fita saina dora masa ayar tambaya, bare kuma ke surukar gidan nan!' cikin tsananin mamaki aunty nafisa tace" to inno meyasa ? kuma saboda me? meyasa kowa yake zargin kowa aginnnan ?
kuma suwaye ? inno tayi murmushi tare da cewa" nafisa nima bansani ba, bansan kuma suwaye ba, ban san a'ina bane ,da yaushe ne, duk ban saniba, shiyasa nace' miki ke kanki abar zargice agidan nan,'yayan gidan ma ba abin yarda mane bare kuma ke nafisa,kawai dai Ina baki shawara karki bari ta bare dake, shawarace kawai!'zukudi aunty nafisa tayi cike da matukar al'ajabin lamarin!' na cikin wannan estate wannan shi ake cewa" kowa tasa tafishshe shi".
__________________
Wata hatsabiyar dariya shugaba azikwi ya buahe da'ita!' san nan cikin katuwar muryarsa, yace" nanuu kai kadai ne zaka shiga dakin nan dan cika ragowar bukatar dodo jack, bayan kai bama bukatar kowa yashiga, san nan Abu na biyu dolene mu nemo yarinyar nan domin itace ragowar cikar burin mu, rasata yana dai- dai da rushe rayuwarmu da farin cikin mu,haka kuma idan ba mubi 'ka'idoji ba shima kawota rayuwar mu, babban tashin hankali ne da rasa rayuka,dan haka bayan aiki da tsafi dole muyi aiki da tunani da lura da kuma tuggu!' yana rufe bakinsa wanda aka kira da nanuu yace" shugaba ina da yakini akan baza musaba umarni da san zuciyarmu ba, ita kuma yarinyar muna nan muna bibiyarta,datemakon jack bazamu kusre ba!'
To fa waiya abin yakene? duk inda kuke zatansa ya wuce ku dan kucigaba da bina asannu.
Comments........
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GsLlgKf7MsD3M4Hoo7U65P
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 6 ```
da abinda yake cikin' zuciyarta tace" to ammi
meyasa bazaki fadawa Koda 'ya'yan cikin ki bane?
idan, ni kina ganin nayi kan-kanta da jin damuwa
ko kuma sirrinki!kai tsaye ammi tace mata" saboda
ban yarda da kowaba, ban' amince da kowaba,
ban yarda, da amanar kowaba, haka kuma ban
yarda da gaskiyar kowaba, da sauri rahima
taca" ammi harda mu 'ya
'yanki ? wani' irin murmushi' ammi tayi me dauke da tarin ma'anoni
kana tamike ta bar rahima zaune a agurin
baki bude da madaukaki
Yar mamaki!!!!
Fatash........
Maman hamra rufe bakin
taji nace fatash to se a
page na gaba,😂😂😂
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GsLlgKf7MsD3M4Hoo7U65P
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 5```
Buga kofar dakin take iya karfinta,cikin kuka take
fadin"fatash son ina hadaka,da allah kabude
kofar nan kasaurareni,
meyasa kake mun haka fatash?nifa mahaifiyarka
ce" tafada cikin zamewa ajikin kofar tana kuma rushewa da wani kakkar fan kuka,
""Shiko wanda takeyi danshi baima san tanaiba,
Fasto david shigowarsa kenan daga gurin bautar su, yaci karo da kukan matar tasa abigail, girgiza kansa yayi kana yanufi bangaren dansa fatash,dan ya tabbatar acan yake jiyo ihun abigail,hasashen sa kuwa ya tabbata, dan yana zuwa yatarar da ita
abakin kofar se birgima take, tamkar wata karamar yarinya, tsaida idanunsa yayi akanta yana mai kiyasta irin, tashin hankalin da take ciki" jin kamar motsin mutum akanta, yasa tayi wata iriyar zabura, dan anata tunani tayi zatan fatash ne ya tausaya mata yafito daga dakinsa
sai dai kuma taga akasin haka cikin sauri, ta wada jikin mijinta tana mai cigaba da kukanta,mai
sosa zuciya, ahankali yasa hannu ya yi mata kyakykyawan masauki akirjinsa, yana mai ci gaba da dan bubbuga bayanta, cikin taushin murya yace"ya'isa haka kiyi shiru !' ko so kike ki kara tunzurashi? dasauri tasa hannu ta goge hawayen kan fus karta,
Kana cikin karaya da da al'amarin dannata, tace'"
david pls katemaka mun,
karo'kar mun son yatemaka yabude yafito
ina san magana dashi, yaufa kwana biyar kenan
tun randa ya dawo ban gansa ba!' ta fada tana dan dukan kirjin david ,
cikin wani irin rudadden kuka me karya garkuwar jiki, cikin lallashi david yace" mata haba Abigail
na gaya miki ki rage wannan damuwar da kuka,kinsan dai in har baki nutsuba dannaki bazai taba saurarenki ba
dan kinfi kowa sanin halin abinki, to meyasa kikeso ki ruda kanki da kanki? cikin yadda da maganar sa, tace hakane
david, to amma kasan abinda fatash yayi dole ne nakasa control din kaina, na shiga tashin hankali sosai yadda baka
tunani!' david ya' gyada kanshi tare da cewa" muje ki nutsu tukun kafin
na rakoki mu hadu mu lallabashi ko zamu samu
ya canja ra'ayi!'cikin gamsuwa da shawarar mijin nata ta bi bashi suka nufi bangaren su".
......Bauchi.......
Anan bauchi kuwa fatima
ce zaune gefan fafi tana dama musu fura,tana dan jan fafin da hira shi kuma lokaci- lokaci yake amsawa saboda nisan da yake a tunani, can dai fatima ta aje furar tana dan tuttura dan karamin bakinta tare da cewa wai
fafi tunanin me kake? ka barni ni daya inata magana ? yanzun da nice da yazu ka faramun fada,ta fada tana mai goge hawayen da suka gangaro mata kan kunci,cikin dawowa hayyaci fafi yace" batula ba tunani nake ba, ya.fada.da mur mushi a kan fuskarsa, dan yasan fatima bata son yana ce' mata batula, aikuwa tunzuro dan tattausan lip dnta tayi, cikin yanayin shagawabarta ta tsantsan yarinta tace" allah kuwa fafi ba sunana batula ba ,fafi ya danyi dariyar karfin hali, kana yace" a' a fa bintuna
shima batula sunan kine
kuma ai yana da dadi, meye abin rashin so cikin
sa? tunzura bakin ta kumayi tace" fafi nidai banaso, yace to shikenan
na daina fada, tafisu tafi sauran 'ya'ya, ya fada yana mai fadada murmushinsa, yace" maza miko mana furar musha kar yunwa ta karasamu,da sauri ta janyo kwanan furar ta bude musu suka farasha.
Rayuwar fafi da diyarsa Fatima, rayuwace me cike da ban tausayi, rayuwa ce ta kunci da talauci, kasancewar shi fafi ba cikaken lafiya gareshi ba, fatima kuma yarinyace,mace abar tattali da killacewa, shiyasa fafi duk ciwon dayake damunsa haka zai daure ya fita yaje ya samo dan abin da zasuci,
fafi ba sana'a yake ba sai dai dan ayyuka wanda basufi karfin girman sa ba, ahaka rayuwa take gungura musu cikin karfin gwiwa da taimakon ubangiji,
Yayin da kuma ata wani bangaren, fafi yake fuskantar wani 'kalubale me tsananin sarkakiya,
wanda shine dalilin dayasa yake kaffa-kaffa da rabin ranshi fatima,baya san tasan komai, kuma bayasan ta gane ko mai, ayanzu saboda acewar sa fatima tayi 'ka'kanta da shiga wannan babban al'amari aduk sanda ya tuna wata rana yana'iya barin bintu sai yaji tamkar zai shid'e dan tsananin tashin hankali, sai dai idan yatuna da allah da kuma irin addu'oin dayakewa diyar tasa sai yaji salama aransa, dan hakika fatima tana cikin jarrabawar rayuwa,wanda sam ita bata san da haka ba, yana koka mata'aduk sanda yatuna sarkakiyar da take cikin rayuwarta,sai dai yayi yakinin cewa Allah zai kawo mai taimakon ta, dan warware bakin kullin dake cikin rayuwar ta,
yayi yakinin Allah zai kawoshi, tabbas mafarkinsa zai zama gaskiya,dolene ya bar rayuwarta kodan tseratar darayuwarta, bayasan shi
dakansa yazamo silar karawa rayuwarta kacaccalewa,adai-dai lokacin dayazo nan atunaninsa, yasa hannu yashare hawayen dasuke ta damben saukowa saman fuskarsa, tare da cewa" fatima banasan kisan koni waye dole nayi nisa da rayuwarki!'ya fada abaiyane tare da kara sakin wani kakkarfan kuka wanda ya kasa boyeshi.
.....Abuja.....
estate
Cike da nutsuwa hjy zainab (inno) ta dubi, aunty nafisa tace" yanzu nafisa kina ganin wannan halin da kika tsiri yi agidannan shine dai- dai awajenki!'ko kinaso kice mun rashin haihuwarki ne yajawo miki shiga wannan damuwar?to bari kiji na gaya miki gara tun wuri ki maida hankailinki jikinki, idan kuwa ba haka ba allura zata tono garma!' takarasa maganarta cikin nutsuwa da yanayin kamala, ta yadda idan ba kana gab da ita ba baza kataba cewa ga abinda take fadawa matar dan kishiyarta kuma 'yar aminiyarta hjy ladidi ba,
Aunty nafisa taja wata doguwar numfashi me cike da fargabar bullowar wani gagarumin tashin hankali da kuma kwantacciyar damuwar da take kokarin tasowa ,tace" inno bazaki taba ganewa ba, ni kadai nasan yawan tarin damuwar da nake ciki da kuma tsananin fargaba, inno na rasa gane manufar mutanen gidan nan' idan ka dasawa wannan ayar tambaya daga baya sai kafara kokwanto, idan zargina yasauka daga kan wannan sai yafada kan wancan inno al'amarin gidan nan akwai rikitarwa da saka mutum cikin rudani, baka taba gane me amana bare me gaskiya, baza kataba gane mugu ba, bare makiyi!' tana dire maganarta inno ta dauka dacewa" kamar yadda kikeyi, ki boye fuskarki haka suma sukeyi harma sun zartaki a'iya taku, yadda bakisan zuciyarsu ba, suma basu san taki ba , yadda bakisan shirinsu ba, kema basu san nakiba, koni kaina da ke zaune gabanki matsayin surukarki ban san me kike shiryawa azuciyarki da rayuwarki ba!' tarufe zancanta tare da zubawa nafisar ido danjin abinda zatace" cikin kidima da bayyah nan nan tsoro!' tace'" ni kuma inno ? toni me zan kullah ? inno nima baki yarda dani ba?
inno tayi wani dan murmushi !' kana tace" yo nafisa ai duk wanda ya kwana yatashi cikin gidan nan ba abin yarda bane, ko da bakone ya shigo ya fita saina dora masa ayar tambaya, bare kuma ke surukar gidan nan!' cikin tsananin mamaki aunty nafisa tace" to inno meyasa ? kuma saboda me? meyasa kowa yake zargin kowa aginnnan ?
kuma suwaye ? inno tayi murmushi tare da cewa" nafisa nima bansani ba, bansan kuma suwaye ba, ban san a'ina bane ,da yaushe ne, duk ban saniba, shiyasa nace' miki ke kanki abar zargice agidan nan,'yayan gidan ma ba abin yarda mane bare kuma ke nafisa,kawai dai Ina baki shawara karki bari ta bare dake, shawarace kawai!'zukudi aunty nafisa tayi cike da matukar al'ajabin lamarin!' na cikin wannan estate wannan shi ake cewa" kowa tasa tafishshe shi".
__________________
Wata hatsabiyar dariya shugaba azikwi ya buahe da'ita!' san nan cikin katuwar muryarsa, yace" nanuu kai kadai ne zaka shiga dakin nan dan cika ragowar bukatar dodo jack, bayan kai bama bukatar kowa yashiga, san nan Abu na biyu dolene mu nemo yarinyar nan domin itace ragowar cikar burin mu, rasata yana dai- dai da rushe rayuwarmu da farin cikin mu,haka kuma idan ba mubi 'ka'idoji ba shima kawota rayuwar mu, babban tashin hankali ne da rasa rayuka,dan haka bayan aiki da tsafi dole muyi aiki da tunani da lura da kuma tuggu!' yana rufe bakinsa wanda aka kira da nanuu yace" shugaba ina da yakini akan baza musaba umarni da san zuciyarmu ba, ita kuma yarinyar muna nan muna bibiyarta,datemakon jack bazamu kusre ba!'
To fa waiya abin yakene? duk inda kuke zatansa ya wuce ku dan kucigaba da bina asannu.
Comments........
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GsLlgKf7MsD3M4Hoo7U65P
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 6 ```