← Book details Kudurar Allah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 114 OF 120

Sashe 114

Kudurar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tun ranar da suka rabu basu kuma haduwa ba,dan kuwa sosai ake shirin bikin ƴaƴan gata dan harda su Farida da Hauwa'u sai Taufiƙa da Siddiqa har da Rahima,kowa ka kalla shirin bikin yake,gyara kuwa tamkar za a canja musu halitta,dan fatar su har wani jaja da sheƙi takeyi,duk wannan abun da akeyi BINTU da Abdallah basa cikin haiyacinsu,bukace suke da ganin juna, amma Abdallah tsabar miskilanci ya haɗa yayi fushi da kowa ya ma bar gidan gaba ɗaya ya koma wajen Dady jafar, BINTU kuwa sai tsabar damuwar da take ciki sai ana acikin yi musu gyaran jiki sai dai kawai kaga hawaye na tsiyayowa daga idanunta,kamar yauma da suke cikin tafkeken dakin da aka zuba masa kayan gyara nau'ika iri iri,Rahima ta dubeta yayin da taga tana faman goge hawaye da bayan hannunta,ƙunshe dariyar ta tayi kana tace"Ya dai yarinyar Ya Abdallahn ta,me yafaru haka?tura baki tayi tana hararar Rahima saboda taga dariyar da take yi mata,Rahima ta ƙyalƙyale da dariya tana cewa,gaskiya Batula salon nan naku na burgeni,wai amma idan an cewa mutum ya faɗa tafkin soyayya sai yace ba haka ba,hasalima shi bai san soyayya ba!'ta ƙare maganar da sheƙewa da wata muguwar dariyar tura haushi,shigowar Ammi ce ta tsayar da ita tana rufe baki da hannun ta,Ammi tace"ke Rahima bana son sakarci,wan Nan dariyar ta lafiya da meye? da sauri BINTU ta koma jikin Ammi tana ci gaba da tsiyayar hawaye, cikin san fashewa da kukan da ya tokare mata maƙogaro,tace"Ammi da take,tun ɗazu take tsokana ta!'Ammi ta kuma jefawa Rahima harara,kana ta dawo da duban ta kan Bintu cikin lallashi tace"rabu da ita mamana,jeki zauna a ƙara sa miki,idan angama kizo zan baki abun daɗi banda su oo!'tura baki Rahima tayi kana tace"da ɗin abun dai yanzu nima ina da tudun dafawa!'gwalo Bintu tayi mata,daga nan Ammi ta fita ta barsu ana ci gaba da gyara su.

Tunda taji kira daga falon Alhaji Baba taji duk bata da nutsuwa,da sassarfa ta ƙarasa falon,inda ta tarar da Abbanta da Dady Abubakar da Dady Mansur sai inno,ga kuma uban gayya Oga Abdallah a hakimce tamkar wani sarki fuskar nan a cakuɗe,sai da ta zauna sannan ta kula da Taufiƙa da ke durƙushe gaban Alhaji Baba tana ta sheshsheƙar kuka,a san yaye tace"Alhaji Baba gani!'ɗan gyara zaman shi yayi tare da gyaran murya kana yace"yauwa Alhamdulillah, Taufiƙa ga shi nan na kira duk wanda yake da ruwa da tsaki akan al'amarin aurenki dan haka ki maimaita abinda kika faɗa min kafin shigowar su!'sunkuyar da kanta kasa tayi tana fatan dacewa Allah yasa kar Bintu ta kunya tata, Allah yasa kar ta ƙarya tata, cikin kwantar da murya tace"dama naje na samu Bintu munyi magana ta fahimta nida ita,tace"ta amince na auri Ya Abdallah zamu zauna lafiya amma bazata iya zuwa ta faɗa ba,sai dai Ni nazo na sanar da kai idan yaso in aka kirata aka tambayeta zata amsa cewa ta amince!'ta ƙarasa faɗa tana mai yiwa Bintu wani irin kallo na neman ɗauki da taimako,har da hada hannayen ta biyu bata tare da kowa ya luraba,sai Bintun da takewa Taufiƙan kallon mamaki da tambayar yaushe mukayi haka dake?maganar Alhaji Baba ce ta dawo da hankalinsu kansa,yace"to kinji ke Bintu shin wannan magana gaskiyane?kuma kin amince da auren Yara uwar ki da mijinki?wani irin duka ƙirjin Bintu yake,ga kuma tashin kallon da take jinsa a jikin ta na Abdallah,wanda sai kayi da gaske zaka san cewa kallon nata yakeyi,Dady Mansur ne yace"ke muke sauraro faɗima!'sam bata san lokacin da ta shiga gyada kanta ba,idanunta kuwa sunyi jawur,ƙiris suke jira su zubar da zafafan hawayen da suke cikin su,bata gama dawowa hayyacinta ba taji Abbanta yana cewa to tunda ta amince Alhamdulillah!'shi dai Dady Abubakar kallon Bintu kawai yake cike da san ta ɗago su haɗa ido, Alhaji Baba yace"Abdallah tashi ka dauki matarka ku tafi gida na baku sati ɗaya,wanda shine ranar da za a ɗaura auren ku kaida Taufiƙa,idan yaso sai a zarce da bikin gaba ɗaya!'Dady Mansur yace"hakan yayi Allah yayi muku albarka,amma Alhaji Baba wane gida zasuje nayi zatan suma a nan cikin ESTATE zasu zauna?Alhaji Baba yace"a nan zasu zauna amma sai angama gyaran sashen nasu dan haka suje ta ɗan anyi bikin sa tare gaba ɗaya!'a hankali Abdallah ya miƙe ya ɗan rissina yayiwa Alhaji Baba rada kana ya fita,inno tace"idan tayi tsami Maji!'Dady Abubakar yace"tashi maza ƴar albarka kibi mijinki!'tashi tayi jiki a sanyaye tabi bayan Abdallah, Taufiƙa kuwa kamar zata taka kanshege da farin ciki itama ta fita burinta ya kusa cika zata auri rabin ranta,su kuma suka cigaba da tattauna abinda yake sirrinsu ne.

Tunda suka shiga motar take kuka har suka fara tafiya,shi kuwa Abdallah babu abinda yace"mata,saima wakar É—awisu da yasaka ya shiga bi a hankali cikin sassanyar Muryar sa,mai daÉ—in sauraro,inda yake cewa,zana sanar miki amsar tambaya a cikin zuci babu kowa sai ke É—aya,É—if tayi da kukan da takeyi sai Muryar sa dake ratsa duk ilahirin sassan jiki da jinin ta,lumshe idanunta tayi kamar mai bacci tana ci gaba da sauraro tare da mamakin yadda akayi ya Abdallah ya iya waka haka,
[11/15, 5:17 PM] F Y ADAM: 💕
*KUDURAR ALLAH* 💕

*NA*

*FATIMA Y. ADAM*

_____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_____________________________________*

```Page 62 ```
[11/15, 5:19 PM] F Y ADAM: 💫💥💫💥💫💥💫💥💫💥💫

*_ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE , SHAHARARRAR KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI MAMAN YUSUF YAR SOKOTO TANA YI MAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE CIKIN FADIN NIGERIA DA NIGER KARKU MANTA MACE MAI KYARA KANTA BATA BORANCI_* 💃💃💃💃💃💃💃 07069711327

_Akwai zafafan kayan Mata masu kyau da arha cikin sauki da rahusa Kuma duk inda kike zamu aika maki kayanki cikin aminci da yardar Allah ba cuta ba cutarwa don a Dade anayi sai gaskiya uwargida da amarya ku garzayo Kar abaku labari_

Munada kalolin Kaya kamar haka💥💫💥💫💥💫👇🏻👇🏻

Maganin sanyi sahihi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata

Maganin gyaran nono domin dawo da martaban nononki hadin gargajiya da bashida illah ajiki

Maganin hips Mai tado da hips cikin kankanin lokaci

Maganin kiba Wanda zaisa ki ciko dai dai misali kiyi kyau kema ki shigo cikin jerin Mata masu aji

Maganin rage kiba da tumbi Wanda zaisa ki sace ki koma Yar dai dai abin alfaharin kowane namiji,

Akwai kalolin gumbuna masu kyau da saukar da ni'ima

Maganin matsi masu ciko da gaba da matseki Kamar Yar budurwa uwa uba zasu Baki dandano Mai gamasar da maigida

Kalolin garrika masu bawa mace niima da jimawa ajiki

Kalolin tsumi Sha yanzu magani yanzu dasa Mai gida ihun Dadi

Zumar mallaka
Zumar goron Tula
Zumar ridi
Zumar Mai rubutu

Hadin mallaka
Turaren mallaka
Shu'umar humra
Turaren AL'AJABI
Matan gaske
Ak 49
Sirrin tafin k'afa
Turaren fuska
Hatsabibin turare
Kwallin mallaka
Zoben mallaka
Jigidar maida tsohuwa yarinya
Maltinar Mata
Karya gado
Yajin Mata (yajin Mai ciko da mace)
Yajin maza (domin Karin k'arfi)

Muna dahuwar Kaya kamar haka💫💥💫💥👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

Dahuwar zabo (mallaka)
Kazar Yar gata
Yan shila
Ciccibi
Dambu
Zuciya
Yan ciki
Kwai ukku
Tsoka Tara
Kifi
Da sauransu

Akwai sirrika sosai da muke hadawa ga wacce kishiya ta addabeta ko wadda take fama da butsarin namiji ko mafadacin namiji ko namiji Mai yawon dare ko Wanda yake bin Mata insha Allah duk zaku samesu Kuma da yardar Allah za'asamu biyan bukata

Muna bada magani ga yarinyar da tsautsayi ya fad'a Mata ta rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar da namiji Kuma insha Allah zaadace da yardar Allah

Abubuwan da yawa gsky Wanda in nace Zan lissafasu sai nakwashi tsawon lokaci maiso tabini PC don ganin kalolin kayan da muke dasu ,

Karku manta mace Mai gyara kanta Bata boranci taku ce maman yusuf Yar mutan sokoto 07069711327
.
Don Allah wadda Bata shirya ba tabari sai ta shirya sannan tayimun magana🙌🏼🙌🏼🙌🏼🙌🏼🙌🏼ngd

07069711327

Pg 62

A haka suka ƙara so wani hadaɗɗen gida mai hawa biyu,yana yin fakin ta fito tana bin gidan da kallo,tsabar yadda gidan ya burgeta yasa bata san sanda ta fara washe fararen haƙoran ta ba,juyowa tayi tana son yi masa magana amma ganin yadda ya haɗe fuska yasa tayi shiru tare da dawowa hankalinta,takawa ya farayi tabi bayanshi abinda ya faru ɗazu yana dawo mata,nan da nan saiga hawaye sun cika idanunta,bata samu damar ƙarewa ran tsetstsan falon kallo ba saboda yanayin da take ciki,hayewa sama yayi ya barta nan tsaye tana fama da hawaye,take wasu tunanika suka fara tsere a zuciyarta,yanzu haka ma haɗa baki sukayi da Taufiƙa shi yasa baice komaiba,kuma gashi yanzu yana ta haɗe mata rai,zama tayi tare da zuba tagumi,zuciyarta cike da tsoran zama da Abdallah,tunda tasan dama can ba wai sone ya haɗa su ba,wata ƙil yana ganin yanzu amfaninta ya ƙare ne shi yasa zai auri matar da yake ganin ta dace dashi,kuka ta fashe dashi mai tsanani tanajin wani irin tafasar zuciya,da zafin ƙaunar da ta riga ta gasgata cewa tanayiwa Oga Abdallah,wanda a da sam bata tsammaci haka ba,kuma idan za a rutsata da wuƙa bazatace ga yadda so yake ba,amma yanzu ta hakikancewa zuciyarta cewa dole ta yadda da zazzafar soyayyar da ta kamata,yanzu ke nan ta zama mai son maso wani kamar yadda takewa Taufiƙa kallo? yanzu reshe ya juye da mujiya kenan?zamewa ƙasan tattausan carpet ɗin dake malale tsakar falon tayi tana cigaba da kukan tausayawa kanta,ji take gaba ɗaya duniyar tayi mata zafi tausayin kanta kuwa sai ratsata yake yi,
Chapter 114 · 0% Book details