Sashe 9
Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sun iso Dab da dab still Omar Yana gyara hannun rigar sa ko kallon Sageer din beyi ba yyinda Sadeeq Kuma ya zaro wayarsa Yana latsawa Yana jiran yau Kuma wanne wasan za'a buga? Dan shi Dan kallo ne badan Omar din bama Tabbas shima bazai iya ja da Sageer din ba, Sageer Ya kafe Omar cikin matsiyacin kallo hade da muguwar Harara daidai lkcin Omar ya Gama gyaran rigar hannun nasa Ya dago kansa fuskar sa a hade ya harde hannun sa saman kirjin sa bece komai ba, Sageer ya kawar da fuskar sa Yana muzurai ba abin ya karta Rashin mutunci ba ayi Masa Wanda ya fishi Dan haka ya kalli sauran mutanen nasa yace,
"guys let's go"
yyi mgnr Yana rabewa gefen Omar din hade da bouncing kamar zai tashi sama, Nan suka barsu a tsaye, Dan cije lips dinsa Omar yyi kafin ya saki hannun sa sukaci gaba da tafiya Sadeeq kuna ya maida wayarsa Aljihu yace,
"Kai Amma fa ka Gama da gayen nan Duk fadin makarantar Nan Babu Wanda yake dagawa kafa sama da Kai hatta malamai be barsu ba"
Dan kallon sa Omar yyi kamar baxai ce komai ba can Kuma yace,
"lusaraye ne dukansu Banda hakan me suka gani jikin Wannan kazamin suke Jin shakkar sa?"
Sadeeq yace,
"ai ba daga Shidin bane kowa yasan waye ubansa Dole Abi komai a sannu matukar anaso a tsira da mutunci"
cije lips Omar yyi Yana shafa sumar kansa da hannu daya, dayan hannun Kuma ya rike kugun sa cikin takaici yace,
"that's why bazamu taba ci gaba ba a Nigeria cos kowa kansa ya sani da ace muna hada karfi da karfe wajen fadawa manyan mu gsky komai dacinta Tabbas da an rage wulakanta mu a Wannan kasar shiyasa wasu masu kudin Sam Basu dauki talakawa a bakin komai ba sbd sunsan Ana tsoron su sbd kudin su"
Yyi mgnr Yana dunkule hannun sa hade da kaiwa dayan naushi, dafa kafadar sa Sadeeq yyi yace,
"look Dr. Bafa lefin uban bane da ace kasan Alhaji Abdullahi Omar Mai fata da zakace Sam Albasa batayi halin ruwa ba sbd shi mutum ne dayasan Kimar Dan Adam, yasan mutunci da tausayi ga talakawa, mutum ne me kyakkyawar zuciya toh kasan Ba duka Dan Adam ke samun yadda yakeso ba shiyasa nake ganin Allah ya jarabce shi da tantarin yaro ne Dan ya gwada karfin imanin sa dukda dai Rashin mutunci da Sageer yake Yi mafi yawa iyayensa Basu sani ba Dan Babu me iya tunkarar su da zancen"
sauke ajiyar zuciya Dr. Omar yyi yace,
"Allah ya kyauta."
"Ameen"
Dr. Sadeeq ya furta Nan suka shige mota Dan wucewa hospital, Sadeeq na kokarin Jan motar baya yaji an buga Masa glass, Dan tsayawa yyi sannan ya zuge glass din nasa tsaye take jikin window tana kallon su da murmushi Dr. Sadeeq ya Dan saki fuska yace,
"a'a Dr. Amina baki wuce ba?"
Dr. Amina tace,
"Wlh har Zan Shiga mota Naga Kuna Shirin tafiya shine nazo wajen ku Dan tun a hall nake dubaku ban ganku ba"
tayi mgnr tana kallon Dr. Omar daya hade fuska sosai ya juyar da kansa dayan barin, Dr. Sadeeq yayi murmushi Dan yasan kwanan zancen yace,
"Lpy kike ta neman mu?"
Dr. Amina ta Miko Masa wata envelope tace,
"gashi ka bayar"
tayi mgnr tana nuna Dr. Omar da ido wato ya bashi, Dr. Sadeeq Yana 'yar dariya yace,
"no problem Dr."
Dr. Amina tace,
"Tnx u"
Tayi mgnr tana bar musu wajen, Dr. Sadeeq ya fisgi motar da sauri sukabar School din gaba1 batare da kowa yace da Dan uwansa komai ba.
•••••••�
"Oh my God!"
Anty Shafa ta furta tana sake kallon tsarin makarantar ta B.U.K, Anty Jamila ce ta fito tace,
"kaii Bari na Kira Mana Afra Dan yanzu ta zama 'yar gari itace kadai zata nuna Mana inda zafafan gayu suke"
"Exactly"
Anty shafa ta furta tana murmushi, Meera ce a gefen su itama wara ido kurum tayi tana hamdala ga ubangiji daya kawota Wannan stage din da Dadi da ba Dadi gashi yau dai da izinin Allah zata fara karatu a makarantar, suna tsaye Afra ta iso wajen su cikin iyayi da shewa suka rungume junansu, Afra tace,
"Wlh naji Dadin zuwanku kawaye na yanzu skul din zata fi min Dadi"
tayi mgnr tana gyara skirt dinta daya matseta sosai, Anty shafa ta nuna wacce ke gefenta tace,
"Afra Wannan fa"
Afra tayi dariya tace,
"Wannan da kuke gani surry kenan itama 'yar hannu ce anan muka hadu, surry ga kawayena da nake ta baki lbri Wannan itace Shafa'atu Wannan Kuma Jamila Amma muna kiransu da Shafna da jamcy sbd Dan takaitawa"
tayi mgnr tana dage gira, Dake itama surry 'yar duniya ce tace,
"Kai Amma Nima naji Dadi kwarai Shafna da jamcy hop zamu zama kawaye"
tayi mgnr tana Mika musu hannu,
"sosai ma kuwa"
suka furta a tare, Nan suka sake rungume juna, surry ta kalli Meera dake gefe tace,
"waccar fa? Naga kamar tare kuke?"
Jamila tadan yatsina fuska tace,
"oh 'yar aikin mu ce fah sbd samun guri Dad dinmu har skul ya biya Mata gashi tare zamuyi"
Da mmki Meera ke bin jamcyn da kallo, Anty shafa kuwa dariyace ta Kama ta cikin wayancewa tace,
"Tabbas hakane Zaki iya sata aiki anytime dalilin hadamu ma kenan sbd dad dinmu baison mu wahala"
surry tace,
"wow how I wish Nima Zan kawo 'yar aikina duk inda nake?"
Surry tayi mgnr cikin karya sbd itadin ba kowa bace, Afra tace,
"toh duk wannan a aje gefe mu samu waje mu zauna Dan nuna muku pics din zafafan maza"
"yeeeyy Nan suka hau shewa da tafi suna barin wajen"
a darare Meera ta bi bayansu rike da files din hannun ta, wata kasan bishiya sukaje gun ba mutanen sosai ga kujeru jifa2 a wajen suka samu kujerar data fi nesa da wajen suka zauna Nan Afra ta bude wayarta Dan nuna Musu zafafan maza, Meera data Dan rakube a gefe a Dan tsorace tace,
"Anty shafa ko naje na fara Mana registration din?"
Anty shafa ta juyo tana hararar ta tace,
"tun dazu jira kike ace kiyi? Sai kace remote Mtwsss"
Ta karasa mgnr tana juyawa inda Afra ta Nuno musu hoton wani, Binta da kallo Meera tayi a ranta tace da tayi gaban kanta sai tayi lefi, yanzu kuma data tmby ya zama lefi ita kenan kullum a cikin lefi take...., Tana Wannan sakar zucin ta nausa cikin makarantar Dan lalumen inda Department dinsu yake.
8/15/20, 8:00 PM - Ummi Tandama: *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA...ðŸ“*
Na
*Nuceeyluv😘*
7..�
Acan bangaren Saratu kuwa koda suka Isa falo anan suka tarar da Hajia Aisha zaune a falon tadan kishingida tana kallo shigowar su yasa ta dawo da hankalin ta kansu hade da Amsa musu sallamar da sukayi, da gudu Safna ta dale jikin Hajian cikin jin Dadi tace,
"mummy na dawo"
Hajia Aisha tace,
"oh ni Safna saikin ballani zakiji Dadi Koh?"
Tayi mgnr tana gyara zamanta, dariya Safna tayi tace,
"Kai mummy idan ban hau ba waye zai hau? Nice fa Auta"
Tayi mgnr tana juya idonta, Hajia Aisha ta kalli side din Saratu datake dining area tana zubawa Safna abinci Amma haushi ne fal ranta harga Allah ta tsani safnar Nan Kai ita duk Wanda zaisha Mata gaba bataso atho haka kawai tana sa ran yaronta shine zai gaji dukiyar Alhaji sai tashi guda a haifo wata can daban? Mtwsss.. Koda yake Safna karamin Alhaki ce maganin ta cikin sauki zatayi Dan ta batar da ita a duniyar...
"Saratu kinaji kuwa?"
Hajia Aisha ta daga muryar ta sosai sbd tanata mgn saratun bataji ba dalilin kogin tunanin data Afka, da sauri ta dago kanta tana yaken Dole tace,
"Ah Hajia mgn kike?"
Hajia Aisha ta tsare ta da ido tace,
"tun dazu nake Miki mgn kinyi shiru akwai Abinda ke damunki ne?"
Girgiza Kai Saratu tayi d sauri tana washe baki sosai tace,
"Babu komai Wlh ban jiki bane kawai"
ta fada tana tahowa da abincin hannun ta wajen su sbd Safna tace a kasa zataci, Hajia Aisha ta girgiza Kai kafin tace,
"cewa nayi ko baki tafi bane? Sbd dazu kinzo kinmin sallama kin wuce gida sbd Babu aiki yau sosai"
daramm kirjin Saratu ya buga ita Sam ta manta Ashe tayiwa Hajia Aisha sallama, cikin wayancewa tace,
"au ah... Hakane fah Wlh Saida naje gida Naga Ashe na manta key din gidan anan shine na dawo na dauka"
Hajia Aisha tace,
"ai da kinyi waya sai driver ya kawo Miki sbd rage wahala"
dariya Saratu tayi tace,
"haba Hajia ai Babu komai Wlh"
Hajia Aisha tayi murmushi kawai, Saratu tace,
"ko akwai wani aikin nayi?"
Hajia Aisha tace,
"Babu wani aiki dama Wannan uban taurin ne kayan abincin sa gasu can idan Safna ta Gama saita Mika masa"
Da sauri Saratu tace,
"kawo nakai masa"
Hajia Aisha ta bita da kallo kafin tace,
"So kike yauma kuyi drama kenan?"
Saratu tace,
"karki damu Hajia kinsan yaran zamanin Nan haka suke Abinda yaron Alhaji keyi Sam baya damuna sbd nasan watarana zai daina"
kallon ta Hajia Aisha tayi cikin tausayi ta rasa meyasa Saratu ke shanye duk wani wulakanci da Sageer yake Mata tana ganin girman Saratu sosai sbd kaunar da take yima danta Sageer shiyasa take tsayawa tsayin daka sosai Dan kar Sageer ya Raina saratun sosai Dan ta lura Saiya iya zabga Mata Mari a Wannan Rashin mutuncin nasa, a fili kuwa murmushi tayi tace,
"ai shikenan kikai masa"
murnace ta Kama Saratu har Yana bayyana kan fuskar ta, ta nufi dining area da sauri ta dauki basket din da aka sa Masa komai ta fice a falon, fitar ta keda wuya Safna dake Shan drink a hannunta ta kada Kai tana 'yar dariya tace,
"tabdijam"
Hajia Aisha tace,
"Lpy?"
Safna tace,
"Anty Sara Mana ita da Yaya lamarin su kamar Shirin film"
ta fada tana dariya, Hajia Aisha tace,
"banson gulma Safna"
Safna ta Mike tana Mika hade da salati tace,
"Bari naje na watsa ruwa sai naje gun Hajjaju mu rakashe"
Hajia Aisha tace,
"Kunfi kusa itama dazun Nan tabar Nan"
Safna tana taka stairs d sauri tace,
"Aiko nasan tana jirana muyi Hira"
"guys let's go"
yyi mgnr Yana rabewa gefen Omar din hade da bouncing kamar zai tashi sama, Nan suka barsu a tsaye, Dan cije lips dinsa Omar yyi kafin ya saki hannun sa sukaci gaba da tafiya Sadeeq kuna ya maida wayarsa Aljihu yace,
"Kai Amma fa ka Gama da gayen nan Duk fadin makarantar Nan Babu Wanda yake dagawa kafa sama da Kai hatta malamai be barsu ba"
Dan kallon sa Omar yyi kamar baxai ce komai ba can Kuma yace,
"lusaraye ne dukansu Banda hakan me suka gani jikin Wannan kazamin suke Jin shakkar sa?"
Sadeeq yace,
"ai ba daga Shidin bane kowa yasan waye ubansa Dole Abi komai a sannu matukar anaso a tsira da mutunci"
cije lips Omar yyi Yana shafa sumar kansa da hannu daya, dayan hannun Kuma ya rike kugun sa cikin takaici yace,
"that's why bazamu taba ci gaba ba a Nigeria cos kowa kansa ya sani da ace muna hada karfi da karfe wajen fadawa manyan mu gsky komai dacinta Tabbas da an rage wulakanta mu a Wannan kasar shiyasa wasu masu kudin Sam Basu dauki talakawa a bakin komai ba sbd sunsan Ana tsoron su sbd kudin su"
Yyi mgnr Yana dunkule hannun sa hade da kaiwa dayan naushi, dafa kafadar sa Sadeeq yyi yace,
"look Dr. Bafa lefin uban bane da ace kasan Alhaji Abdullahi Omar Mai fata da zakace Sam Albasa batayi halin ruwa ba sbd shi mutum ne dayasan Kimar Dan Adam, yasan mutunci da tausayi ga talakawa, mutum ne me kyakkyawar zuciya toh kasan Ba duka Dan Adam ke samun yadda yakeso ba shiyasa nake ganin Allah ya jarabce shi da tantarin yaro ne Dan ya gwada karfin imanin sa dukda dai Rashin mutunci da Sageer yake Yi mafi yawa iyayensa Basu sani ba Dan Babu me iya tunkarar su da zancen"
sauke ajiyar zuciya Dr. Omar yyi yace,
"Allah ya kyauta."
"Ameen"
Dr. Sadeeq ya furta Nan suka shige mota Dan wucewa hospital, Sadeeq na kokarin Jan motar baya yaji an buga Masa glass, Dan tsayawa yyi sannan ya zuge glass din nasa tsaye take jikin window tana kallon su da murmushi Dr. Sadeeq ya Dan saki fuska yace,
"a'a Dr. Amina baki wuce ba?"
Dr. Amina tace,
"Wlh har Zan Shiga mota Naga Kuna Shirin tafiya shine nazo wajen ku Dan tun a hall nake dubaku ban ganku ba"
tayi mgnr tana kallon Dr. Omar daya hade fuska sosai ya juyar da kansa dayan barin, Dr. Sadeeq yayi murmushi Dan yasan kwanan zancen yace,
"Lpy kike ta neman mu?"
Dr. Amina ta Miko Masa wata envelope tace,
"gashi ka bayar"
tayi mgnr tana nuna Dr. Omar da ido wato ya bashi, Dr. Sadeeq Yana 'yar dariya yace,
"no problem Dr."
Dr. Amina tace,
"Tnx u"
Tayi mgnr tana bar musu wajen, Dr. Sadeeq ya fisgi motar da sauri sukabar School din gaba1 batare da kowa yace da Dan uwansa komai ba.
•••••••�
"Oh my God!"
Anty Shafa ta furta tana sake kallon tsarin makarantar ta B.U.K, Anty Jamila ce ta fito tace,
"kaii Bari na Kira Mana Afra Dan yanzu ta zama 'yar gari itace kadai zata nuna Mana inda zafafan gayu suke"
"Exactly"
Anty shafa ta furta tana murmushi, Meera ce a gefen su itama wara ido kurum tayi tana hamdala ga ubangiji daya kawota Wannan stage din da Dadi da ba Dadi gashi yau dai da izinin Allah zata fara karatu a makarantar, suna tsaye Afra ta iso wajen su cikin iyayi da shewa suka rungume junansu, Afra tace,
"Wlh naji Dadin zuwanku kawaye na yanzu skul din zata fi min Dadi"
tayi mgnr tana gyara skirt dinta daya matseta sosai, Anty shafa ta nuna wacce ke gefenta tace,
"Afra Wannan fa"
Afra tayi dariya tace,
"Wannan da kuke gani surry kenan itama 'yar hannu ce anan muka hadu, surry ga kawayena da nake ta baki lbri Wannan itace Shafa'atu Wannan Kuma Jamila Amma muna kiransu da Shafna da jamcy sbd Dan takaitawa"
tayi mgnr tana dage gira, Dake itama surry 'yar duniya ce tace,
"Kai Amma Nima naji Dadi kwarai Shafna da jamcy hop zamu zama kawaye"
tayi mgnr tana Mika musu hannu,
"sosai ma kuwa"
suka furta a tare, Nan suka sake rungume juna, surry ta kalli Meera dake gefe tace,
"waccar fa? Naga kamar tare kuke?"
Jamila tadan yatsina fuska tace,
"oh 'yar aikin mu ce fah sbd samun guri Dad dinmu har skul ya biya Mata gashi tare zamuyi"
Da mmki Meera ke bin jamcyn da kallo, Anty shafa kuwa dariyace ta Kama ta cikin wayancewa tace,
"Tabbas hakane Zaki iya sata aiki anytime dalilin hadamu ma kenan sbd dad dinmu baison mu wahala"
surry tace,
"wow how I wish Nima Zan kawo 'yar aikina duk inda nake?"
Surry tayi mgnr cikin karya sbd itadin ba kowa bace, Afra tace,
"toh duk wannan a aje gefe mu samu waje mu zauna Dan nuna muku pics din zafafan maza"
"yeeeyy Nan suka hau shewa da tafi suna barin wajen"
a darare Meera ta bi bayansu rike da files din hannun ta, wata kasan bishiya sukaje gun ba mutanen sosai ga kujeru jifa2 a wajen suka samu kujerar data fi nesa da wajen suka zauna Nan Afra ta bude wayarta Dan nuna Musu zafafan maza, Meera data Dan rakube a gefe a Dan tsorace tace,
"Anty shafa ko naje na fara Mana registration din?"
Anty shafa ta juyo tana hararar ta tace,
"tun dazu jira kike ace kiyi? Sai kace remote Mtwsss"
Ta karasa mgnr tana juyawa inda Afra ta Nuno musu hoton wani, Binta da kallo Meera tayi a ranta tace da tayi gaban kanta sai tayi lefi, yanzu kuma data tmby ya zama lefi ita kenan kullum a cikin lefi take...., Tana Wannan sakar zucin ta nausa cikin makarantar Dan lalumen inda Department dinsu yake.
8/15/20, 8:00 PM - Ummi Tandama: *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA...ðŸ“*
Na
*Nuceeyluv😘*
7..�
Acan bangaren Saratu kuwa koda suka Isa falo anan suka tarar da Hajia Aisha zaune a falon tadan kishingida tana kallo shigowar su yasa ta dawo da hankalin ta kansu hade da Amsa musu sallamar da sukayi, da gudu Safna ta dale jikin Hajian cikin jin Dadi tace,
"mummy na dawo"
Hajia Aisha tace,
"oh ni Safna saikin ballani zakiji Dadi Koh?"
Tayi mgnr tana gyara zamanta, dariya Safna tayi tace,
"Kai mummy idan ban hau ba waye zai hau? Nice fa Auta"
Tayi mgnr tana juya idonta, Hajia Aisha ta kalli side din Saratu datake dining area tana zubawa Safna abinci Amma haushi ne fal ranta harga Allah ta tsani safnar Nan Kai ita duk Wanda zaisha Mata gaba bataso atho haka kawai tana sa ran yaronta shine zai gaji dukiyar Alhaji sai tashi guda a haifo wata can daban? Mtwsss.. Koda yake Safna karamin Alhaki ce maganin ta cikin sauki zatayi Dan ta batar da ita a duniyar...
"Saratu kinaji kuwa?"
Hajia Aisha ta daga muryar ta sosai sbd tanata mgn saratun bataji ba dalilin kogin tunanin data Afka, da sauri ta dago kanta tana yaken Dole tace,
"Ah Hajia mgn kike?"
Hajia Aisha ta tsare ta da ido tace,
"tun dazu nake Miki mgn kinyi shiru akwai Abinda ke damunki ne?"
Girgiza Kai Saratu tayi d sauri tana washe baki sosai tace,
"Babu komai Wlh ban jiki bane kawai"
ta fada tana tahowa da abincin hannun ta wajen su sbd Safna tace a kasa zataci, Hajia Aisha ta girgiza Kai kafin tace,
"cewa nayi ko baki tafi bane? Sbd dazu kinzo kinmin sallama kin wuce gida sbd Babu aiki yau sosai"
daramm kirjin Saratu ya buga ita Sam ta manta Ashe tayiwa Hajia Aisha sallama, cikin wayancewa tace,
"au ah... Hakane fah Wlh Saida naje gida Naga Ashe na manta key din gidan anan shine na dawo na dauka"
Hajia Aisha tace,
"ai da kinyi waya sai driver ya kawo Miki sbd rage wahala"
dariya Saratu tayi tace,
"haba Hajia ai Babu komai Wlh"
Hajia Aisha tayi murmushi kawai, Saratu tace,
"ko akwai wani aikin nayi?"
Hajia Aisha tace,
"Babu wani aiki dama Wannan uban taurin ne kayan abincin sa gasu can idan Safna ta Gama saita Mika masa"
Da sauri Saratu tace,
"kawo nakai masa"
Hajia Aisha ta bita da kallo kafin tace,
"So kike yauma kuyi drama kenan?"
Saratu tace,
"karki damu Hajia kinsan yaran zamanin Nan haka suke Abinda yaron Alhaji keyi Sam baya damuna sbd nasan watarana zai daina"
kallon ta Hajia Aisha tayi cikin tausayi ta rasa meyasa Saratu ke shanye duk wani wulakanci da Sageer yake Mata tana ganin girman Saratu sosai sbd kaunar da take yima danta Sageer shiyasa take tsayawa tsayin daka sosai Dan kar Sageer ya Raina saratun sosai Dan ta lura Saiya iya zabga Mata Mari a Wannan Rashin mutuncin nasa, a fili kuwa murmushi tayi tace,
"ai shikenan kikai masa"
murnace ta Kama Saratu har Yana bayyana kan fuskar ta, ta nufi dining area da sauri ta dauki basket din da aka sa Masa komai ta fice a falon, fitar ta keda wuya Safna dake Shan drink a hannunta ta kada Kai tana 'yar dariya tace,
"tabdijam"
Hajia Aisha tace,
"Lpy?"
Safna tace,
"Anty Sara Mana ita da Yaya lamarin su kamar Shirin film"
ta fada tana dariya, Hajia Aisha tace,
"banson gulma Safna"
Safna ta Mike tana Mika hade da salati tace,
"Bari naje na watsa ruwa sai naje gun Hajjaju mu rakashe"
Hajia Aisha tace,
"Kunfi kusa itama dazun Nan tabar Nan"
Safna tana taka stairs d sauri tace,
"Aiko nasan tana jirana muyi Hira"