Sashe 16
Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"ni na sani kaima ka sani ciwon Abbanka bana hospital bane Dan Abinda zamu iya shine raunin da yaji toh Wannan tun jiya an gama da matsalar sa Rashin mgn kuwa gsky baida alaka da asibiti saidai a gwada na gida"
Dr. Omar yace,
"Tabbas nayi Wannan tunanin Insha Allahu Anjima zamu koma gida sai asan ta inda za'a fara"
Prof Sa'idu yace,
"hakane Allah ya sauwake"
"Ameen"
Dr. Omar ya Amsa Yana shirin tashi kafin yyi Masa sallama yabar office din, Koda yaje inda aka kwantar da Abba Dr. Sadeeq Yana tare dashi sai mgn me Dadi yake masa Yana nuna masa ya rungumi kaddarar data same shi Dan Allah baya bcci shizai yaye Masa, Saratu na jinsu ji take kamar ta make Sadeeq din Dan gani take kamar jirwaye yake Mata, a haka Dr. Omar ya same su ya sanar dasu halin da ake ciki, Dr. Sadeeq yace,
"shikenan saimu fara shirin tafiyar Koh kafin ma Daren yyi"
Dr. Omar yace,
"hakan za'ayi"
Nan suka fara shiryawa murna fal cikin Saratu Dan duk a takure take dama ta qagu ta labartawa Nas halin da ake ciki sannan ta koma gidan aikinta Dan ganin yaronta Sageer.
Dake ba wani shirgine dasu ba cikin kankanin lkci suka Gama Shirin nasu Nan aka Kai kayan motar Sadeeq, Bayan sun Gama Suka riko hannun Mlm sale suka Sanya shi cikin mota, Shidai mlm sale duk kunyar Dr. Omar din ma yakeji hade da tausayin sa bashi yyi abun ba Amma gaba daya ji yyi Yana Masa kwarjini musamman idan ya tuno da Matsayin Asalin iyayen sa, A haka Sadeeq Yaja musu motar suka bar harabar hospital din.
8/15/20, 8:01 PM - Ummi Tandama: *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA...ðŸ“*
( _Ko Ana Muzuru Ana Shaho Sai yayi_)
Na
*Nuceeyluv😘*
*Wannan page din kyauta ce ga duk wani me bibiyar littafin Nan Inayinku a duk inda kuke😘😘*
11...
Har lokacin da Meera ta Isa gida jikinta be daina rawa ba Kai yau taga tashin hankali a skul, a gurguje ta mikawa me napep kudinsa ta wuce cikin gidansu, hamdala tayi tun daga compound din gidansu data ji shiru Alamar ba kowa kenan, domin Mom Bata cika zama gida ba tana harkar business na dogayen riguna tana kaiwa manyan Mata tallen su,
"yau da alama Zan huta sosai kafin jarababbun Nan su dawo"
Meera ta fada tana tattare hijab dinta zuwa sama tunda tasan Babu kowa yasa kawai ta tura kofar parlon nasu, wani irin wawan birki taja ta tsaya sbd mugun ganin da tayi, Binsun da kallon mmki tayi kowacce Tasha 3quater da T-shirt hannun su rike da USB fuskar su kuwa hade take tamkar an Aiko musu da sakon mutuwa, a Dan tsorace ta aro jarumta tace,
"Ah Ashe Kuna nan sannun ku da gida"
tayi mgnr tana kokarin wucewa, zuuu......' taji an zabga Mata charger a baya a gigice ta juyo tana kallon Anty Jamila dake Bayan nata, cikin rawar murya tace,
"Anty Jamila me na muku?"
Zuuuu....' taji an sake zuga Mata wani dukan a dayan Barinta, Wannan karon kasa daurewa tayi Saida ta zube kasa Dan ba karamin Shigarta dukan yyi ba, Anty shafa cikin masifa tace,
"wato har kina da bakin tmbyr mu me kikai Mana Koh? Dake kinma Raina Mana wayo"
tayi mgnr tana Kai Mata kyakkyawan mari a fuska, Anty Jamila ta amshe da fadin,
"barta yau me rabamu da ita sai Allah shegiya Dangin mayu"
Itama ta Kai Mata kafa, kafin kace me sun rufarwa Ameera sai dukanta suke kamar Allah ya Aiko su, duka kuwa bana Wasa ba Meera Kam tun tana Basu hakuri har mgnr ma ta kasa fita sbd mugun dukan da suke Mata, sosai suka farfasa Mata jiki saida suka gaji Dan kansu suka koma kan kujera suna huci, Meera na tsakiyar falon tana fitar da numfashin wahala tausayin Rayuwar ta kurum takeyi ita batasan lefin me tayi ba Amma haka kawai an kamata da duka saikace jaka....,
"Kinsan lefin ki?"
Taji muryar Anty Jamila ta doki dodon kunnen ta, Meera dake kwance ta girgiza Kai batare data kallesu ba,
"Mtwsss.."
Anty shafa taja tsaki itama cikin zafin Rai tace,
"Toh da ki sani da karki sani ki bude kunnen ki da kyau Wallahi kinji na rantse matukar Kika sake Shiga tsakanin mu da samarin mu billahillazi saimun illataki ke kikai Wasa saimun watsa Miki acid a fuska ta kone muga da fuskar da Zaki yaudare su"
Dagowa Kai Meera tayi da sauri tana kallon su da mmki toh ita yaushe ta hadu da samarin nasu? Anty Jamila ta sake katse Mata tunanin da fadin,
"ke Wlh duk yadda kika Kai ga maitar ki toh ki kiyayi kurwar Sageer domin tafi karfin ki Dan ba sa'an Yinki bane kaf Dangin uwarki sai an lalumo an daure su matukar baki saki kurwar sa ba"
gwalalo ido Meera tayi da kunburarren bakinta tace,
"waye Kuma Sageer?"
"Ubanki ne"
Anty shafa ta furta tana zaginta da hannu, Anty Jamila tace,
"au har yanzu bazaki daina Raina Mana wayon ba?"
Meera tace,
"Kuyi hakuri Wlh bansan Akan wa kuke mgn ba"
"Mtwsss..."
Anty Jamila taja tsaki kafin tace,
"Toh da ki sani da karki sani duk uwarsu daya ubansu daya Wannan gayen daya rungume ki a skul yau shi muke buga Miki warning akai"
Girgiza Kai Meera tayi cikin takaici tace,
"dama duk a kansa kukamin Wannan dukan? Sbd Allah ni me zanyi da Wannan Dan iskan?"
Wani wawan Mari Anty shafa ta dauke ta dashi tana huci a kanta tace,
"Naga alama baki daddara da dukan da mukai Miki bane"
ta karasa mgnr tana haurin kafarta, daidai lkcn mom ta shigo parlon, Mom ta karaso da sauri tana fadin,
"yau Kuma me tayi?"
Tayi mgnr tana hararar Meera, Anty Jamila ta matso kusa da mom tace,
"Yauwa mom gwara da Allah ya kawo ki"
mom ta zauna tana fadin,
"ku gayamin meta muku yanzu na sassaba Mata"
Anty Jamila ta kwashe komai ta gayawa Mom, mom Rai bace tace,
"toh har zaku tsaya ma Bata lkcn ku wajen Mata gargadi? Ai Abu me sauki shine tabar skul din"
"Alhamdulillah"
Anty shafa ta furta da murna tace,
"Wlh shiyasa nakeson ki mom domin kinyi a rayuwa, the best solution shine ta fasa karatun kawai Dan na tabbata matukar tana tare damu bazata barmu muyi kasuwa ba"
Mom tace,
"Ai dole ma Dad dinku na dawowa na sanar masa Aure za'ayi Mata mu huta ni duk na gaji da rikon ta"
"Innalillahi wa'inna ilaihin raji'un"
Ameera ta furta da karfi tana kallon mom tace,
"Mom na rokeki da girman Allah karku rabani da farinciki na Wlh ni banyi musu komai ba, idan ma zamu daina hada tafiya ne na amince ni ko hostel saina koma Kinga bamu hadu bama bare na kashe musu kasuwa"
Mom tayi Mata mugun kallon tsana tace,
"idan ma Zaki shirya ki shirya Auren ki Nan kusa zansa ayi min tallar ki a masallaci ko Allah zaisa a samu me son ki acan"
Kuka me radadi Ameera ta fashe dashi tace,
"ku dubi girman Allah karku rabani da farinciki na Dan Allah"
mom ta Kare kunnen ta tana fadin,
"Tashi kibar Mana waje kin cikani da ihunki banason ji"
Meera ta Mike a hankali tana share hawaye harta Yi nisa da bakin kofa ta juyo tace,
"mom ki duba maraicin da nake ciki na Rashin iyaye Dan yanzu ni da wacce Bata da uba daya muke karku rabani da dayan farinciki da nake gani naji Dadi Banda wani abokin Hira sai karatuna Dan Allah karku tagayyara min rayuwa"
ta karasa mgnr kuka na cinta kawai ta fice musu a falon, Mom taja wani mugun tsaki tace,
"toh dama wa yake son taci gaba? Ai Banda Abinda nakeso sama da Naga Rayuwar shegiyar 'yar Nan ta lalace"
Anty Jamila na dariya tace,
"yoh mom barta kawai ai tunda Kika samo solution an wuce wajen bakiji yadda Raina yyi fari Tass ba"
mom tana dariyar itama tace,
"ai tunda naji kunce yaron Alhaji Abdullahi Omar Mai fata ne na gigice Kai toh wa yaki arziki? Sai Wanda be samu ba"
Anty shafa tace,
"Shiyasa mukaci ubanta dazu Dan nema take ta Mana asara munaji muna gani."
Nan dai sukaci gaba da tattaunawar su.
~~`
Da dare kuwa Dad ne tare da Mom Bayan ya huta tace,
"Alhji inada mgn"
dad yace,
"inajinki"
Mom tace,
"akan Ameera ne"
Fadar sunan Ameera yasa fuskar dad da take a washe ta dawo ta hade bacin Rai ya bayyana kanta, mom ta danyi munafukin murmushi tace,
"Yarinyar Nan inaga aurenta zamuyi sbd abin kunyar da take neman jawo Mana"
cikin bacin Rai dad yace,
"wani mgnr ta jawo Koh?"
Mom tace,
"samari take tarawa toh dama ta Dade tana Wannan halin da farko na dauka yarinta ne shiyasa ban maka mgnr ba Amma yanzu abin yaci tura Ameera Bata da niyyar karatu samarin banza sune a gabanta shiyasa nace toh gwara na baka shawara a aurar da ita tun kafin ta jawo Mana abin kunya"
zumbur dad ya Mike Yana kokarin zura jallabiya cikin fada-fada yace,
"Ameerar ce duk take Wannan halin baki gayamin ba? Yau kuwa zancin ubanta a gidan Nan"
yyi mgnr jikinsa na rawa tsanar yarinyar na Kara tasiri a ransa, da sauri mom ta Mike ta rike shi tace,
"haba Alhji abin ai bekai har haka ba shawara fa muke? Kawai yanzu ka amince shine bukatar Amma bawai kaje ka sameta ba da girman ka da komai Bayan ni na dace na sametan"
fasa tafiyar dad yyi ya zauna yace,
"aure Kam Babu fashi dama Alhji buba ya taba min mgnr yaran Nan cikin shafa ko Jamila nace karatu suke toh yanzu Abinda yafi sai na bashi Ameera idan yanada bukatar hakan"
dariyace taso kwacewa Mom Amma ta danne sbd tuno waye Alhji buban me Mata uku ga katon ciki Kuma kowa ya sani auri saki ne dashi yaransa sun haura arba'in kowa da uwarsa wasu a daki biyu, wani daya, wani uku gashi Nan dai ko a wajen be kyale ba bunsuru ne na gske ba kowa yasan halinsa ba sbd fuska biyu gareshi, Cikin tsananin farinciki mom tace,
Dr. Omar yace,
"Tabbas nayi Wannan tunanin Insha Allahu Anjima zamu koma gida sai asan ta inda za'a fara"
Prof Sa'idu yace,
"hakane Allah ya sauwake"
"Ameen"
Dr. Omar ya Amsa Yana shirin tashi kafin yyi Masa sallama yabar office din, Koda yaje inda aka kwantar da Abba Dr. Sadeeq Yana tare dashi sai mgn me Dadi yake masa Yana nuna masa ya rungumi kaddarar data same shi Dan Allah baya bcci shizai yaye Masa, Saratu na jinsu ji take kamar ta make Sadeeq din Dan gani take kamar jirwaye yake Mata, a haka Dr. Omar ya same su ya sanar dasu halin da ake ciki, Dr. Sadeeq yace,
"shikenan saimu fara shirin tafiyar Koh kafin ma Daren yyi"
Dr. Omar yace,
"hakan za'ayi"
Nan suka fara shiryawa murna fal cikin Saratu Dan duk a takure take dama ta qagu ta labartawa Nas halin da ake ciki sannan ta koma gidan aikinta Dan ganin yaronta Sageer.
Dake ba wani shirgine dasu ba cikin kankanin lkci suka Gama Shirin nasu Nan aka Kai kayan motar Sadeeq, Bayan sun Gama Suka riko hannun Mlm sale suka Sanya shi cikin mota, Shidai mlm sale duk kunyar Dr. Omar din ma yakeji hade da tausayin sa bashi yyi abun ba Amma gaba daya ji yyi Yana Masa kwarjini musamman idan ya tuno da Matsayin Asalin iyayen sa, A haka Sadeeq Yaja musu motar suka bar harabar hospital din.
8/15/20, 8:01 PM - Ummi Tandama: *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA...ðŸ“*
( _Ko Ana Muzuru Ana Shaho Sai yayi_)
Na
*Nuceeyluv😘*
*Wannan page din kyauta ce ga duk wani me bibiyar littafin Nan Inayinku a duk inda kuke😘😘*
11...
Har lokacin da Meera ta Isa gida jikinta be daina rawa ba Kai yau taga tashin hankali a skul, a gurguje ta mikawa me napep kudinsa ta wuce cikin gidansu, hamdala tayi tun daga compound din gidansu data ji shiru Alamar ba kowa kenan, domin Mom Bata cika zama gida ba tana harkar business na dogayen riguna tana kaiwa manyan Mata tallen su,
"yau da alama Zan huta sosai kafin jarababbun Nan su dawo"
Meera ta fada tana tattare hijab dinta zuwa sama tunda tasan Babu kowa yasa kawai ta tura kofar parlon nasu, wani irin wawan birki taja ta tsaya sbd mugun ganin da tayi, Binsun da kallon mmki tayi kowacce Tasha 3quater da T-shirt hannun su rike da USB fuskar su kuwa hade take tamkar an Aiko musu da sakon mutuwa, a Dan tsorace ta aro jarumta tace,
"Ah Ashe Kuna nan sannun ku da gida"
tayi mgnr tana kokarin wucewa, zuuu......' taji an zabga Mata charger a baya a gigice ta juyo tana kallon Anty Jamila dake Bayan nata, cikin rawar murya tace,
"Anty Jamila me na muku?"
Zuuuu....' taji an sake zuga Mata wani dukan a dayan Barinta, Wannan karon kasa daurewa tayi Saida ta zube kasa Dan ba karamin Shigarta dukan yyi ba, Anty shafa cikin masifa tace,
"wato har kina da bakin tmbyr mu me kikai Mana Koh? Dake kinma Raina Mana wayo"
tayi mgnr tana Kai Mata kyakkyawan mari a fuska, Anty Jamila ta amshe da fadin,
"barta yau me rabamu da ita sai Allah shegiya Dangin mayu"
Itama ta Kai Mata kafa, kafin kace me sun rufarwa Ameera sai dukanta suke kamar Allah ya Aiko su, duka kuwa bana Wasa ba Meera Kam tun tana Basu hakuri har mgnr ma ta kasa fita sbd mugun dukan da suke Mata, sosai suka farfasa Mata jiki saida suka gaji Dan kansu suka koma kan kujera suna huci, Meera na tsakiyar falon tana fitar da numfashin wahala tausayin Rayuwar ta kurum takeyi ita batasan lefin me tayi ba Amma haka kawai an kamata da duka saikace jaka....,
"Kinsan lefin ki?"
Taji muryar Anty Jamila ta doki dodon kunnen ta, Meera dake kwance ta girgiza Kai batare data kallesu ba,
"Mtwsss.."
Anty shafa taja tsaki itama cikin zafin Rai tace,
"Toh da ki sani da karki sani ki bude kunnen ki da kyau Wallahi kinji na rantse matukar Kika sake Shiga tsakanin mu da samarin mu billahillazi saimun illataki ke kikai Wasa saimun watsa Miki acid a fuska ta kone muga da fuskar da Zaki yaudare su"
Dagowa Kai Meera tayi da sauri tana kallon su da mmki toh ita yaushe ta hadu da samarin nasu? Anty Jamila ta sake katse Mata tunanin da fadin,
"ke Wlh duk yadda kika Kai ga maitar ki toh ki kiyayi kurwar Sageer domin tafi karfin ki Dan ba sa'an Yinki bane kaf Dangin uwarki sai an lalumo an daure su matukar baki saki kurwar sa ba"
gwalalo ido Meera tayi da kunburarren bakinta tace,
"waye Kuma Sageer?"
"Ubanki ne"
Anty shafa ta furta tana zaginta da hannu, Anty Jamila tace,
"au har yanzu bazaki daina Raina Mana wayon ba?"
Meera tace,
"Kuyi hakuri Wlh bansan Akan wa kuke mgn ba"
"Mtwsss..."
Anty Jamila taja tsaki kafin tace,
"Toh da ki sani da karki sani duk uwarsu daya ubansu daya Wannan gayen daya rungume ki a skul yau shi muke buga Miki warning akai"
Girgiza Kai Meera tayi cikin takaici tace,
"dama duk a kansa kukamin Wannan dukan? Sbd Allah ni me zanyi da Wannan Dan iskan?"
Wani wawan Mari Anty shafa ta dauke ta dashi tana huci a kanta tace,
"Naga alama baki daddara da dukan da mukai Miki bane"
ta karasa mgnr tana haurin kafarta, daidai lkcn mom ta shigo parlon, Mom ta karaso da sauri tana fadin,
"yau Kuma me tayi?"
Tayi mgnr tana hararar Meera, Anty Jamila ta matso kusa da mom tace,
"Yauwa mom gwara da Allah ya kawo ki"
mom ta zauna tana fadin,
"ku gayamin meta muku yanzu na sassaba Mata"
Anty Jamila ta kwashe komai ta gayawa Mom, mom Rai bace tace,
"toh har zaku tsaya ma Bata lkcn ku wajen Mata gargadi? Ai Abu me sauki shine tabar skul din"
"Alhamdulillah"
Anty shafa ta furta da murna tace,
"Wlh shiyasa nakeson ki mom domin kinyi a rayuwa, the best solution shine ta fasa karatun kawai Dan na tabbata matukar tana tare damu bazata barmu muyi kasuwa ba"
Mom tace,
"Ai dole ma Dad dinku na dawowa na sanar masa Aure za'ayi Mata mu huta ni duk na gaji da rikon ta"
"Innalillahi wa'inna ilaihin raji'un"
Ameera ta furta da karfi tana kallon mom tace,
"Mom na rokeki da girman Allah karku rabani da farinciki na Wlh ni banyi musu komai ba, idan ma zamu daina hada tafiya ne na amince ni ko hostel saina koma Kinga bamu hadu bama bare na kashe musu kasuwa"
Mom tayi Mata mugun kallon tsana tace,
"idan ma Zaki shirya ki shirya Auren ki Nan kusa zansa ayi min tallar ki a masallaci ko Allah zaisa a samu me son ki acan"
Kuka me radadi Ameera ta fashe dashi tace,
"ku dubi girman Allah karku rabani da farinciki na Dan Allah"
mom ta Kare kunnen ta tana fadin,
"Tashi kibar Mana waje kin cikani da ihunki banason ji"
Meera ta Mike a hankali tana share hawaye harta Yi nisa da bakin kofa ta juyo tace,
"mom ki duba maraicin da nake ciki na Rashin iyaye Dan yanzu ni da wacce Bata da uba daya muke karku rabani da dayan farinciki da nake gani naji Dadi Banda wani abokin Hira sai karatuna Dan Allah karku tagayyara min rayuwa"
ta karasa mgnr kuka na cinta kawai ta fice musu a falon, Mom taja wani mugun tsaki tace,
"toh dama wa yake son taci gaba? Ai Banda Abinda nakeso sama da Naga Rayuwar shegiyar 'yar Nan ta lalace"
Anty Jamila na dariya tace,
"yoh mom barta kawai ai tunda Kika samo solution an wuce wajen bakiji yadda Raina yyi fari Tass ba"
mom tana dariyar itama tace,
"ai tunda naji kunce yaron Alhaji Abdullahi Omar Mai fata ne na gigice Kai toh wa yaki arziki? Sai Wanda be samu ba"
Anty shafa tace,
"Shiyasa mukaci ubanta dazu Dan nema take ta Mana asara munaji muna gani."
Nan dai sukaci gaba da tattaunawar su.
~~`
Da dare kuwa Dad ne tare da Mom Bayan ya huta tace,
"Alhji inada mgn"
dad yace,
"inajinki"
Mom tace,
"akan Ameera ne"
Fadar sunan Ameera yasa fuskar dad da take a washe ta dawo ta hade bacin Rai ya bayyana kanta, mom ta danyi munafukin murmushi tace,
"Yarinyar Nan inaga aurenta zamuyi sbd abin kunyar da take neman jawo Mana"
cikin bacin Rai dad yace,
"wani mgnr ta jawo Koh?"
Mom tace,
"samari take tarawa toh dama ta Dade tana Wannan halin da farko na dauka yarinta ne shiyasa ban maka mgnr ba Amma yanzu abin yaci tura Ameera Bata da niyyar karatu samarin banza sune a gabanta shiyasa nace toh gwara na baka shawara a aurar da ita tun kafin ta jawo Mana abin kunya"
zumbur dad ya Mike Yana kokarin zura jallabiya cikin fada-fada yace,
"Ameerar ce duk take Wannan halin baki gayamin ba? Yau kuwa zancin ubanta a gidan Nan"
yyi mgnr jikinsa na rawa tsanar yarinyar na Kara tasiri a ransa, da sauri mom ta Mike ta rike shi tace,
"haba Alhji abin ai bekai har haka ba shawara fa muke? Kawai yanzu ka amince shine bukatar Amma bawai kaje ka sameta ba da girman ka da komai Bayan ni na dace na sametan"
fasa tafiyar dad yyi ya zauna yace,
"aure Kam Babu fashi dama Alhji buba ya taba min mgnr yaran Nan cikin shafa ko Jamila nace karatu suke toh yanzu Abinda yafi sai na bashi Ameera idan yanada bukatar hakan"
dariyace taso kwacewa Mom Amma ta danne sbd tuno waye Alhji buban me Mata uku ga katon ciki Kuma kowa ya sani auri saki ne dashi yaransa sun haura arba'in kowa da uwarsa wasu a daki biyu, wani daya, wani uku gashi Nan dai ko a wajen be kyale ba bunsuru ne na gske ba kowa yasan halinsa ba sbd fuska biyu gareshi, Cikin tsananin farinciki mom tace,