Sashe 34
Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"calm down it's okay kisan dama Dan Adam Tara yake be cika goma ba Koh? So kisa a ranki Wannan itace tamu jarabawar mu Kuma gode da Allah yasa shi kadai ne Dan Safna ta fishi hankali nesa ba kusa ba"
girgiza Kai Hajia Aisha tayi tace,
"Allah ya shirye su gaba daya"
"Ameen summa Ameen"
Alhaji Abdullahi ya Amsa kafin yaci gaba da fadin,
"Wannan company din da ya bunkasa Yana nema ya tabarbare sbd zagon kasa da ake min"
Tasowa Hajia Aisha tayi tana dubansa tace,
"meya faru?"
Alhaji Abdullahi yace,
"Manager dina baya min aiki bisa gsky da Amana, haka sauran ma'aikatan Kowa ya zama malalaci yanzu sun maida abin kamar business sbd bana Nan Saiya kasance mafi akasarin masu aikin hanyace ta kawo su ba kokarin su ko son aikin ba, kowa ya maida office dinsa matattarar Chatting, hutawa, Hira batare da sunyi Abinda ya kamance su ba, Shiyasa nakeson ayiwa company din operation a zare duk wasu Bata garin ciki asa masu nagarta a Debi ma'aikata Wanda suke Naman aiki musamman talakawan mu da duk suka rasa aikin Yi Bayan wahalar karatun da suka Sha aiki ya gagaresu"
Cikin gamsuwa da hukuncin da Alhaji Abdullahi ya yanke Hajia Aisha tace,
"Wannan shawarar tayi sosai yanzu Wa kke tunanin zaiyi maka Wannan aikin ka'in da na'in batare da an samu matsala ko an raina sa ba?"
Murmushi Alhaji Abdullahi yyi kafin yace,
"Idan na Tabbatar da Abinda nake hasashe Zan Gaya Miki koma wanene"
Hajia Aisha tace,
"Toh Ina fatan Allah ya hadaka Dana gari me tsoron Allah"
"Ameen summa Ameen"
Alhaji Abdullahi ya furta Yana Shirin tashi Dan zuwa yiwa Hajjaju sallama kafin ya fita, kamar koyaushe kuwa Hajia Aisha ta rako shi har zuwa parlon kasa,
karar zubewar Plate sukaji hakan Yaja hankalin su Kan Saratu data riko su zata Kai dining table Dan tunda tazo d sassafe take raba Ido taji bayanin mutuwar Alhaji Abdullahi bataji komai ba, gashi kowa sai harkar gabansa yake Babu damar tayi tmbyr ta jawowa kanta bala'i Dan Banda mahaukaci waye zai tmby me gida Yana raye koya mutu? Rashin ganin Hajia Aisha tun dazun yasa ta kasa nutsuwa shiyasa yanzu tana ganinsu ta saki plate din hannun ta cikin matukar firgita da tsoro.
8/15/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *200 ne kacal👌🻠ba yawa Domin sanin yadda Zaki biya ki nemi Wannan number 09039118754*
......ðŸ“ðŸ“ðŸ“
Na
*Nuceeyluv😘*
21.....
Kallon mmki suka bita dashi kafin Daddy ya kawar da kansa Daga wajen, Hajia Aisha ce tace,
"lpy Saratu?"
Saratu na daidaita nutsuwar ta tace,
"Eh lpy ban rikesu dakyau bane shiyasa suka zube"
girgiza Kai Hajia Aisha tayi kafin ta dauke kanta zuwa Kan mijinta da suke tare Nan sukaci gaba da tafiya Dan zuwa wajen Hajjaju, fitarsu keda wuya Saratu ta koma kitchen da sauri kafin ta zaro wayarta hade da lalumen Number Nas, Bugu daya ta dauka cikin sauri Saratu ta fara mgn Tace,
"Nas Abu fa ya baci"
Nas tace,
"me kike nufi?"
Nan Saratu ta sanar Mata Alhaji Abdullahi dai ya dawo Babu ko kwarzane a jikinsa, Cikin takaici Nas tace,
"da alama mutanen Dana tura Basu je ba shiyasa ba'a kaddamar da aikin Nan ba"
Saratu tace,
"Toh ki sake kiransu muji dalilin Rashin aikin su?"
Nas taja tsaki tace,
"Share su ai Abinda muke gudu shine kada mlm sale ya samu bakin mgn yanzu kuwa da akasa zancen mgnin nasa yasha ruwa ai Kinga shikenan"
Saratu tace,
"Wannan haka yake Amma fa ni na kosa na fara dandanar Arzikin da Dana yake ciki"
Nas tace,
"kefa kinada gaggawa Wlh ki Bari komai ayi a sannu Mana ko so kike muyi Abinda za'azo Ana zargin mu?"
Saratu ta girgiza Kai tamkar tana gabanta, kafin tace,
"shikenan Zan Dan jira"
"Mtwss.."
Nas taja tsaki tace,
"Idan ma baki jira ba yanzu sai kije ki sanar musu danki ne a gunsu"
Saratu tace,
"haba abin baikai har haka ba ai"
Nas tace,
"ke Kika sani"
ta karasa mgnr tana yanke wayar ta, Shiru Saratu tayi kafin ta fara wani tunanin a ranta gsky zataci gaba da shigewa Sageer Koda zaiyi ta Mata wulakanci ne ai jini ba Wasa bane Kila wata Rana ya fara jiyo kamshin jinin jikinsa a jikinta, da Wannan shawarar ta kinkimi abincin Hajjaju zata Kai Mata, fitowar ta daga part din Hajia kenan ta hango Sageer Yana waya Yana dariya sosai, daidai zata wuce shi Kuma lkcn ya Gama ya dago kansa, kallon ta yyi yace,
"yauwa ke Yama sunan ki?"
Zaro Ido Saratu tayi
Sageer ya bita da kallo irin na kaskanci yace mmki kike Koh me?"
Girgiza Kai Saratu tayi da sauri kafin tace,
"Saratu"
Dan tsaki Sageer yyi yace,
"Toh Saratutu idan kin Gama kisan yadda zakiyi ki fito zansa driver ya kaiki gidana dake Bayan gari akwai wasu ayyuka da zakiyi a Matsayin ki name aiki"
Sakin baki Saratu tayi d mmki a ranta tace dama Dana Sageer yanada gidan kansa?
"Kinyi shiru ko bazaki bane?"
ya Fadi hakan cikin fada2, Jiki na rawa Saratu tace,
"ayi hakuri yallabai Zanzo Amma meyasa bazan nemi izini daga wajen Hajia ba?"
Wani irin muguwar Harara ya bita dashi yace,
"meye Matsayin ki a gidan Nan?"
Saratu na hadiye wani mugun yawu tace,
" 'yar aiki"
"Good then karki Shiga hurumin masu gida kin gane?"
Saratu ta girgiza Kai, yace,
"oya maza ware"
yyi mgnr Yana nuna Mata hanya, kamar jira kuwa take ta fara tafiya da sauri shima juyawa yyi zai fara tafiya kenan ya waiga yace,
"ke Saratutu"
a firgice Saratu ta juyo Jin irin Kiran da yake Mata, Dan kasa da murya yyi cikin nuna Alamar gargadi yace,
"matukar Kika Bari su Mummy suka San inada wani gida a waje saina sa an koreki a gidan kin gane?"
Yyi mgnr Yana rike kunne, kamar wata kadangaruwa Saratu ta kada Kai Alamar taji, hakan yasa Sageer ya juya yaci gaba da tafiya batare daya sake Mata mgn ba, ganin haka itama saratun ta juya da sauri Dan barin wajen, daidai zata Shiga parlon Hajjaju taji Hajjaju nata surfa fada, Fadi take,
"meyasa baka sa an kamasu ba? Bayan kaji da bakinsu cewa sukayi turo su akayi?"
Take kirjin Saratu da Take bakin kofar ya buga da karfi dammm, Ji tayi ance,
"karaso Mana"
Hajia Aisha tayi mgnr Ashe ta ganta lkcn data zo, A firgice ta karasa Shiga dakin sumsum kamar ace Cass ta zura a guje, shiru parlon ya dauka sbd Hajjaju ta daina fadan saidai kawai mita data farayi kasa2 tana fadin,
"Dakai da matar taka bansan meyasa kuka cika yadda da mutane ba Wlh, Kuna mantawa da cewar makashin ka Yana tare dakai ku rike Wannan mgnr dakyau yanzu duniya ta canja Wanda ka yarda dashi shi yake cin amanar ka"
daddy ne yace,
"Toh Hajjaju Addu'ar da kike binmu dashi koyaushe ta Isa ta zama makami a garemu Kuma ni Abinda na sani shine duk Wanda yake Shirin haka Ramin mugunta to ya ginashi daidai kansa kada yyi tunanin Abinda yakeyi Allah baya kallon sa Dan wata Rana Wannan Ramin zai rufta dashi"
"wufff... ma kuwa"
Hajjaju ta furta hakan da karfi Alamar me Gina Ramin muguntar saidai ya tsinci kansa wuff a ciki, kadan ya rage Saratu ta Antaya Mata tea din data hada Mata sbd yadda taji mgnr har cikin zuciyar ta dama kuwa tun dazu kamar ta zura a guje haka takeji duk tsoro ya Kama ta gani take kamar sunsan me tayi shiyasa suke Mata jirwaye,
"ha'a ke lfiyr ki?"
Hajjaju ta furta tana matsawa baya, Saratu ta washe bakin Dole tace,
"ayi hakuri ban lura bane"
"Mtwss..."
Hajjaju taja tsaki tana fadin,
"kai ni na gaji da Wannan shayin jeki damo kin kunu shi nakeson Sha"
Da sauri Saratu tace,
"Toh"
ta Fadi hakan da sauri kafin tabar parlon, Hajjaju ta bita da kallo sosai sannan ta dubi su daddy tace,
"Wannan Mata tun ranar datazo gidan Nan ban taba Mata kallon mutuniyar Arziki ba"
daddy ne yace,
"tofah Hajjaju wani Abu tayi Miki?"
Hajjaju tace,
"ba Abinda tamin Amma kullum ganinta nake a firgice cikin yanayi irin na mutane marasa gsky"
Dan murmushi Hajia Aisha tayi tace,
"Ai inaga ta kasa sakewa dake ne shiyasa Amma acan bangaren mu Hira ake da ita sosai"
tabe baki Hajjaju tayi tace,
"ai shikenan tunda jinina be hadu da nata ba sai ta karata"
Dariya dukkansu sukayi kafin Daddy yyi musu sallama Akan zaidan fita, Nan dukkansu suka rakashi da Addu'a da fatan Alkahiri hade da fatan Allah ya tsare shi aduk inda yake, sosai daddy yaji dadin Addu'ar Dan haka ya fita Yana murmushi.
*****
Acan bangaren Sageer kuwa koda suka rabu da Saratu part dinsa ya koma, Yana Shiga ya fara cire kayansa Yana tuntsura dariya sbd tunowa da wayar da yyi dazu, Prof Akilu ne ya kirashi ya sanar masa duk yadda sukayi da Dr. Omar, sosai Sageer yyi farinciki at least burinsa ya cika na korar Dr. Omar a school din, Kai Gsky yaji dadin zuwan Meera skul din Dan ta kawo Masa solution mafi girma daya dauka Kan Dr. Omar, sbd murna da tsananin farinciki daya kasance ya sanarwa yaransa dole ayi gagarumin party acan boyayyen gidansa daba kowane ya sani ba, za'a gayyaci duk wani Wanda yake farinciki da hakan harda su Anty shafa sune iyayen Kan gaba a Wannan party za'asha Dj. Ayi rawa a cashe, ayi shaye-shaye da zuqe-zuqe Kai Abubuwan da suka shirya yanada yawa kwarai Kai kace Wani ne yake aure a cikinsu., Yanzun ma wanka zaiyi ya fice can zuwa gidan nasa Dan tun safe ake shirye2 yanaso yaga Abinda ke gudana, sannan sun sanar masa suna bukatar 'yar aiki shiyasa ya zabi ya tura Saratu Dan yaga tafi Kama da zubin karuwai sabanin sauran 'yan aikin gidan da suke matukar Kama kansu basa shishige Masa matukar bashi ya sasu aiki ko wani Abu ba basa nace Masa, Yana Gama cire kayan ya shige toilet dinsa hade da sakarma kansa ruwa.
girgiza Kai Hajia Aisha tayi tace,
"Allah ya shirye su gaba daya"
"Ameen summa Ameen"
Alhaji Abdullahi ya Amsa kafin yaci gaba da fadin,
"Wannan company din da ya bunkasa Yana nema ya tabarbare sbd zagon kasa da ake min"
Tasowa Hajia Aisha tayi tana dubansa tace,
"meya faru?"
Alhaji Abdullahi yace,
"Manager dina baya min aiki bisa gsky da Amana, haka sauran ma'aikatan Kowa ya zama malalaci yanzu sun maida abin kamar business sbd bana Nan Saiya kasance mafi akasarin masu aikin hanyace ta kawo su ba kokarin su ko son aikin ba, kowa ya maida office dinsa matattarar Chatting, hutawa, Hira batare da sunyi Abinda ya kamance su ba, Shiyasa nakeson ayiwa company din operation a zare duk wasu Bata garin ciki asa masu nagarta a Debi ma'aikata Wanda suke Naman aiki musamman talakawan mu da duk suka rasa aikin Yi Bayan wahalar karatun da suka Sha aiki ya gagaresu"
Cikin gamsuwa da hukuncin da Alhaji Abdullahi ya yanke Hajia Aisha tace,
"Wannan shawarar tayi sosai yanzu Wa kke tunanin zaiyi maka Wannan aikin ka'in da na'in batare da an samu matsala ko an raina sa ba?"
Murmushi Alhaji Abdullahi yyi kafin yace,
"Idan na Tabbatar da Abinda nake hasashe Zan Gaya Miki koma wanene"
Hajia Aisha tace,
"Toh Ina fatan Allah ya hadaka Dana gari me tsoron Allah"
"Ameen summa Ameen"
Alhaji Abdullahi ya furta Yana Shirin tashi Dan zuwa yiwa Hajjaju sallama kafin ya fita, kamar koyaushe kuwa Hajia Aisha ta rako shi har zuwa parlon kasa,
karar zubewar Plate sukaji hakan Yaja hankalin su Kan Saratu data riko su zata Kai dining table Dan tunda tazo d sassafe take raba Ido taji bayanin mutuwar Alhaji Abdullahi bataji komai ba, gashi kowa sai harkar gabansa yake Babu damar tayi tmbyr ta jawowa kanta bala'i Dan Banda mahaukaci waye zai tmby me gida Yana raye koya mutu? Rashin ganin Hajia Aisha tun dazun yasa ta kasa nutsuwa shiyasa yanzu tana ganinsu ta saki plate din hannun ta cikin matukar firgita da tsoro.
8/15/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *200 ne kacal👌🻠ba yawa Domin sanin yadda Zaki biya ki nemi Wannan number 09039118754*
......ðŸ“ðŸ“ðŸ“
Na
*Nuceeyluv😘*
21.....
Kallon mmki suka bita dashi kafin Daddy ya kawar da kansa Daga wajen, Hajia Aisha ce tace,
"lpy Saratu?"
Saratu na daidaita nutsuwar ta tace,
"Eh lpy ban rikesu dakyau bane shiyasa suka zube"
girgiza Kai Hajia Aisha tayi kafin ta dauke kanta zuwa Kan mijinta da suke tare Nan sukaci gaba da tafiya Dan zuwa wajen Hajjaju, fitarsu keda wuya Saratu ta koma kitchen da sauri kafin ta zaro wayarta hade da lalumen Number Nas, Bugu daya ta dauka cikin sauri Saratu ta fara mgn Tace,
"Nas Abu fa ya baci"
Nas tace,
"me kike nufi?"
Nan Saratu ta sanar Mata Alhaji Abdullahi dai ya dawo Babu ko kwarzane a jikinsa, Cikin takaici Nas tace,
"da alama mutanen Dana tura Basu je ba shiyasa ba'a kaddamar da aikin Nan ba"
Saratu tace,
"Toh ki sake kiransu muji dalilin Rashin aikin su?"
Nas taja tsaki tace,
"Share su ai Abinda muke gudu shine kada mlm sale ya samu bakin mgn yanzu kuwa da akasa zancen mgnin nasa yasha ruwa ai Kinga shikenan"
Saratu tace,
"Wannan haka yake Amma fa ni na kosa na fara dandanar Arzikin da Dana yake ciki"
Nas tace,
"kefa kinada gaggawa Wlh ki Bari komai ayi a sannu Mana ko so kike muyi Abinda za'azo Ana zargin mu?"
Saratu ta girgiza Kai tamkar tana gabanta, kafin tace,
"shikenan Zan Dan jira"
"Mtwss.."
Nas taja tsaki tace,
"Idan ma baki jira ba yanzu sai kije ki sanar musu danki ne a gunsu"
Saratu tace,
"haba abin baikai har haka ba ai"
Nas tace,
"ke Kika sani"
ta karasa mgnr tana yanke wayar ta, Shiru Saratu tayi kafin ta fara wani tunanin a ranta gsky zataci gaba da shigewa Sageer Koda zaiyi ta Mata wulakanci ne ai jini ba Wasa bane Kila wata Rana ya fara jiyo kamshin jinin jikinsa a jikinta, da Wannan shawarar ta kinkimi abincin Hajjaju zata Kai Mata, fitowar ta daga part din Hajia kenan ta hango Sageer Yana waya Yana dariya sosai, daidai zata wuce shi Kuma lkcn ya Gama ya dago kansa, kallon ta yyi yace,
"yauwa ke Yama sunan ki?"
Zaro Ido Saratu tayi
Sageer ya bita da kallo irin na kaskanci yace mmki kike Koh me?"
Girgiza Kai Saratu tayi da sauri kafin tace,
"Saratu"
Dan tsaki Sageer yyi yace,
"Toh Saratutu idan kin Gama kisan yadda zakiyi ki fito zansa driver ya kaiki gidana dake Bayan gari akwai wasu ayyuka da zakiyi a Matsayin ki name aiki"
Sakin baki Saratu tayi d mmki a ranta tace dama Dana Sageer yanada gidan kansa?
"Kinyi shiru ko bazaki bane?"
ya Fadi hakan cikin fada2, Jiki na rawa Saratu tace,
"ayi hakuri yallabai Zanzo Amma meyasa bazan nemi izini daga wajen Hajia ba?"
Wani irin muguwar Harara ya bita dashi yace,
"meye Matsayin ki a gidan Nan?"
Saratu na hadiye wani mugun yawu tace,
" 'yar aiki"
"Good then karki Shiga hurumin masu gida kin gane?"
Saratu ta girgiza Kai, yace,
"oya maza ware"
yyi mgnr Yana nuna Mata hanya, kamar jira kuwa take ta fara tafiya da sauri shima juyawa yyi zai fara tafiya kenan ya waiga yace,
"ke Saratutu"
a firgice Saratu ta juyo Jin irin Kiran da yake Mata, Dan kasa da murya yyi cikin nuna Alamar gargadi yace,
"matukar Kika Bari su Mummy suka San inada wani gida a waje saina sa an koreki a gidan kin gane?"
Yyi mgnr Yana rike kunne, kamar wata kadangaruwa Saratu ta kada Kai Alamar taji, hakan yasa Sageer ya juya yaci gaba da tafiya batare daya sake Mata mgn ba, ganin haka itama saratun ta juya da sauri Dan barin wajen, daidai zata Shiga parlon Hajjaju taji Hajjaju nata surfa fada, Fadi take,
"meyasa baka sa an kamasu ba? Bayan kaji da bakinsu cewa sukayi turo su akayi?"
Take kirjin Saratu da Take bakin kofar ya buga da karfi dammm, Ji tayi ance,
"karaso Mana"
Hajia Aisha tayi mgnr Ashe ta ganta lkcn data zo, A firgice ta karasa Shiga dakin sumsum kamar ace Cass ta zura a guje, shiru parlon ya dauka sbd Hajjaju ta daina fadan saidai kawai mita data farayi kasa2 tana fadin,
"Dakai da matar taka bansan meyasa kuka cika yadda da mutane ba Wlh, Kuna mantawa da cewar makashin ka Yana tare dakai ku rike Wannan mgnr dakyau yanzu duniya ta canja Wanda ka yarda dashi shi yake cin amanar ka"
daddy ne yace,
"Toh Hajjaju Addu'ar da kike binmu dashi koyaushe ta Isa ta zama makami a garemu Kuma ni Abinda na sani shine duk Wanda yake Shirin haka Ramin mugunta to ya ginashi daidai kansa kada yyi tunanin Abinda yakeyi Allah baya kallon sa Dan wata Rana Wannan Ramin zai rufta dashi"
"wufff... ma kuwa"
Hajjaju ta furta hakan da karfi Alamar me Gina Ramin muguntar saidai ya tsinci kansa wuff a ciki, kadan ya rage Saratu ta Antaya Mata tea din data hada Mata sbd yadda taji mgnr har cikin zuciyar ta dama kuwa tun dazu kamar ta zura a guje haka takeji duk tsoro ya Kama ta gani take kamar sunsan me tayi shiyasa suke Mata jirwaye,
"ha'a ke lfiyr ki?"
Hajjaju ta furta tana matsawa baya, Saratu ta washe bakin Dole tace,
"ayi hakuri ban lura bane"
"Mtwss..."
Hajjaju taja tsaki tana fadin,
"kai ni na gaji da Wannan shayin jeki damo kin kunu shi nakeson Sha"
Da sauri Saratu tace,
"Toh"
ta Fadi hakan da sauri kafin tabar parlon, Hajjaju ta bita da kallo sosai sannan ta dubi su daddy tace,
"Wannan Mata tun ranar datazo gidan Nan ban taba Mata kallon mutuniyar Arziki ba"
daddy ne yace,
"tofah Hajjaju wani Abu tayi Miki?"
Hajjaju tace,
"ba Abinda tamin Amma kullum ganinta nake a firgice cikin yanayi irin na mutane marasa gsky"
Dan murmushi Hajia Aisha tayi tace,
"Ai inaga ta kasa sakewa dake ne shiyasa Amma acan bangaren mu Hira ake da ita sosai"
tabe baki Hajjaju tayi tace,
"ai shikenan tunda jinina be hadu da nata ba sai ta karata"
Dariya dukkansu sukayi kafin Daddy yyi musu sallama Akan zaidan fita, Nan dukkansu suka rakashi da Addu'a da fatan Alkahiri hade da fatan Allah ya tsare shi aduk inda yake, sosai daddy yaji dadin Addu'ar Dan haka ya fita Yana murmushi.
*****
Acan bangaren Sageer kuwa koda suka rabu da Saratu part dinsa ya koma, Yana Shiga ya fara cire kayansa Yana tuntsura dariya sbd tunowa da wayar da yyi dazu, Prof Akilu ne ya kirashi ya sanar masa duk yadda sukayi da Dr. Omar, sosai Sageer yyi farinciki at least burinsa ya cika na korar Dr. Omar a school din, Kai Gsky yaji dadin zuwan Meera skul din Dan ta kawo Masa solution mafi girma daya dauka Kan Dr. Omar, sbd murna da tsananin farinciki daya kasance ya sanarwa yaransa dole ayi gagarumin party acan boyayyen gidansa daba kowane ya sani ba, za'a gayyaci duk wani Wanda yake farinciki da hakan harda su Anty shafa sune iyayen Kan gaba a Wannan party za'asha Dj. Ayi rawa a cashe, ayi shaye-shaye da zuqe-zuqe Kai Abubuwan da suka shirya yanada yawa kwarai Kai kace Wani ne yake aure a cikinsu., Yanzun ma wanka zaiyi ya fice can zuwa gidan nasa Dan tun safe ake shirye2 yanaso yaga Abinda ke gudana, sannan sun sanar masa suna bukatar 'yar aiki shiyasa ya zabi ya tura Saratu Dan yaga tafi Kama da zubin karuwai sabanin sauran 'yan aikin gidan da suke matukar Kama kansu basa shishige Masa matukar bashi ya sasu aiki ko wani Abu ba basa nace Masa, Yana Gama cire kayan ya shige toilet dinsa hade da sakarma kansa ruwa.