Sashe 3
Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yyi mgnr a takaice, Dr. Sadeeq be zurfafa da tmby ba yace,
"Okay Bari nazo"
Nan yaje ya sako wata Nurse Rukayya matar tanada mutunci Dan tadan manyanta ma yazo da ita wajen, Dr. Omar sai ganin su yyi, kafin yace komai DR. Sadeeq yace,
"yauwa Aunty Ruky Zaki kula Mana da Abban mu kafin mu dawo munada wani uzurin ne me karfi"
Nurse Rukayya tace,
"Babu damuwa Sadeeq Zan kula da wajen sai kun dawo"
"yauwa mun gode"
Dr. Sadeeq ya fada Yana jawo hannun Dr. Omar subar dakin, Hade fuskar sa Dr. Omar yyi be jawu ba saima daskarewa da yyi a wajen, ganin haka yasa Nurse tace,
"Bari na jira ku a waje ku Gama saina shigo"
"Okay"
Dr. Sadeeq ya furta, Tana fita kuwa Dr. Omar yace,
"Ce maka akai bazan tsaya a wajen ba?"
Yyi mgnr a zuciye, Dan karamin tsaki Dr. Sadeeq Yaja yace,
"Da ace bamu da lecture me muhimmancin bazan ma fara neman wata ta taimaka Mana ba, ka sani Sarai ranar Nan mun Dade muna jiran tazo yanzu idan ta subuce Mana yaushe kke tunanin zamu sake samun wata damar? Kasan ba kamar sauran lectures bane da muka Saba Attending karka manta a kowanne lkci anaso mutum ya dinga amfani da damar daya samu kafin ta kufce masa"
Dan lumshe ido Dr. Omar yyi Yana me shafa lallausan gashin kansa dayan hannun a qugun sa, yadan cije lips dinsa kadan a takaice yace,
"Alright!"
Girgiza Kai Dr. Sadeeq yyi Yana yowa gaba, haka shima Dr. Omar din ya biyo shi Nan suka bar dakin ita kuma Nurse Ruky ta shiga ciki Dan kula da Abba.
Suna cikin mota Babu Wanda yace wa wani kala sbd shima Dr. Sadeeq din wani lkcin akwai Shan kamshi saidai bekai Dr. Omar din bane especially daya kasance ya fito daga babban gida Wanda Nigeria kaf tasan da zaman mahaifin sa Alhaji Tukur Malami, Dr. Sadeeq Yana matukar ji da kansa Dan ba karya shima karshe ne gwanine wajen kyau da iya kwalisa, saidai daya hadu da Dr. Omar dukda shi ya fito daga karamin karfi sai yaga ya take shi nesa ba kusa ba ( oh ko ya akai suka kasance abokai aminai? Asalin lbrn nasu Yana gaba Insha Allah) a nutse suka fito daga motar Bayan Dr. Sadeeq yyi parking suna kokarin rufe mota suka ga wata irin kura ta taso daga can nesa da su, wani irin wawan tsaki suka ja a take duka su biyun wato Dr. Sadeeq da Dr. Omar, cikin jin haushi suke bin zugar motocin da sukayi convoy suna shigowa cikin University din Ta B.U.K,
Daga can barin wata arniyar mota ce wasu daga cikin bodyguard din me tafiyar suka zo suka bude wa me motar kofar, Cike da izza da takama na cikin motar aka fito da kafa daya waje Ana me karkada ta a hankali wayyo Allah kowa yaga Tsadar takalmin yasan Tabbas an narka Naira wajen siyan shi Dan ba karya takalmin ya hadu Naira tayi kuka a kansa. Dayawa dake harabar makarantar zuba musu ido akai kamar kullum yyinda wasu ke danyin kuskus kamar yadda aka Saba,
Dr. Sadeeq da Dr. Omar kuwa bakinsu ne ya sake haduwa wajen furta Fool.
*Tofah😱😱😱 Ana wata ga wata ko waye a motar? Fans karku damu nasan kun kosa kuji asalin lbrn, toh Yana Nan tafe sannu a hankali, kamar yadda nace Wannan lbrn yasha banban da sauran Wanda kuka Saba ji a hankali zaku fahimci inda na dosa musamman da muke taso muji me mlm sale yaji matar sa Saratu take kullawa ita da Nas? Kuci gaba da bin Nuceeyluv Dan ta warware muku Kullin zarenðŸŒï¸â€â™‚ï¸?*
*ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA...ðŸ“*
( _ko Ana Muzuru Ana Shaho Sai yayi_)
Na
*Nuceeyluv😘*
3....
Hade dayin wani mugun tsaki suka Kama hanyar faculty dinsu, Wanda ke cikin motar ne aka karasa fito da daya kafar cikin tinkaho da takama ya fito daga cikin ta gaba1 *SAGEER ABDULLAHI OMAR MAI FATA* kenan meji da kansa da nuna Isa akan dukiyar mahaifin sa Abdullahi Omar me fata, duk fadin garin kano Babu Wanda besan sunan sageer ba sbd yadda akasan mahaifin sa dattijon arziki kowa ya sani ya shaida za'a iya jera shi a cikin manyan masu kudin Nigeria daga Sageer sai kanwar sa Safna su kadai iyayen suka mallaka a duniya, Sageer Yana Wasa da Naira kwarai da gske Dan duk wasu manyan clubs dake fadin Nigeria Babu Wanda beje ba kazalika be dauki talaka a bakin komai ba face makaskanci marar daraja sometimes yakan kirasu da kaji Dan gani yake da anyi musu watsi zasu sa baki su caccaki abinda aka Watso musu wato Naira, A takaice dai Sageer Abdullahi baida hali kokadan,
Yana final year dinsa ne anan B.U.K bangaren Business Administration yaso fita waje karatu iyayen sa suka Hana sbd sunsan halin sa ba lalle yyi kr2n bama Yana gabansu ma ya yakare bare yyi nesa da su? Su Kuma tunda dadewa suka bar zaman kasar waje suka dawo kasarsu ta haihuwa har suka haifi Sageer dake Allah be Basu haihuwar da wuri ba har na tsawon lkci, toh daga kan Safnah haihuwar ta tsaya tsak.
Direct shima wucewa sukayi department dinsu cikin Takun Isa da nuna iko.
*****
A gurguje take dura sauran chips din da suka rage hade da sauran tea din su kafin su fito tasan da sun zo Tabbas ko Bata koshi ba Dole ta bisu musamman data lura yadda suke dokin shiga University din,
"Meeraaa...."
Taji an kwala Mata Kira daga can saman daki, dakyar ta hadiye dankalin data dura a bakinta har tana shaqewa a Razane tace,
"Na'aam"
tayi mgnr tana mikewa da sauri har tana hada hanya, Kafin wani lkci harta taka matattalakar benen ta Isa ga Wanda ke Kiran nata, tana daga bakin kofa tace,
"jira kike muce Miki kizo ki kwasar Mana files dinmu?"
Meera ta Girgiza Kai da sauri tace,
"srry Aunty Shafa Ina niyyar zuwa kenan kika kirani"
"Mtwsss"
Aunty Shafa taja tsaki hade da juyawa ciki, Meera dake tsaye tabi bayanta da kallo tana mmkin irin shigar da tayi dama idan za'aje University riga da wando ake tsukewa ko kuwa kawai tsabar Rashin sanin darajar Kai ne da wulakanta Addini? Bata samu Wannan amsar ba Kawai ta fada dakin da sauri kar aga Bata shiga ba, tana shiga dakin Ana wurgo Mata wasu takalma da sauri ta kalli gefen da aka jefo Mata Aunty Jamila ce, Kafin tayi wani tunani taji tace,
"Yi sauri ki gogemin takalmin Nan kafin na gama rolling gyalen Kaina"
girgiza Kai Meera tayi sannan ta dauka tana mmkin Shigar Aunty Jamilan itama, kowa ta tsuke kamar Wanda zasu shiga turaka, A gaggauce ta goge sannan ta aje Mata gefe daidai lkcin harsun Gama Shirin su sun Gama fesa turare kafin sukayi nufin fita daga dakin, Basu ce Mata kala ba suka bar dakin gaba daya cikin taku daidai kowa Yana Murza Dan kugun sa,
wata wawiyar ajiyar zuciya Meera ta saki tana me jawo Ghana masgo dinta da sauri, a gurguje ta canja kayan jikinta zuwa wata riga da skirt da suka Dan Jima Basu dai kode can ba, hijab dinta ta saka sannan ta tattare files din da suka baza akan gado kafin ta biyosu dashi cikin sauri, suna tsakiyar parlo tare da Mom, Dan dukawa Meera tayi ta gaishe da mom din, mom na jinta kamar bazata Amsa ba sai can aka Amsa Mata a wulakance, Meera taja gefe ta tsaya tana jiran su Gama sannan su tafi.
Anty Shafa ce tayi juyi gaban mom tace,
"Ya kika ga kwalliyar tawa mom?"
Mom ta washe baki tace,
"ni na yadda daku yarana duk tsiya Dole a saku a sahun First class"
Nan suka kaure da ihun murna kamar yadda suka Saba kullum mom na Koda su da yaba kwalliyar su hakan ke Kara musu ji da Kai da nuna su din isassu ne, Dad ne ya shigo parlon Nan sukayi gunsa suna gaishe shi, Amsa musu yyi da fara'a yace,
"yaran Mom har an shirya kenan"
"eh Dad"
Suka fada a tare, rafar kudi ya zaro ya Basu Yana dafa kansu hade da sa musu Albarka Nan sukayi ta washe baki sunajin Dadi kwarai da gske, Meera dake gefe kuwa Dan karkatar da kanta tayi ta share wata siririyar kwalla dake Shirin sakko Mata, Dad be lura da inda take ba Sam Koda yake dayawan lkci Idan suna tare baima sanin akwai wata Meera a wajen, sallama sukai musu Nan suka tafi mom Dadi duk ya cika ta tanajin Annashuwa idan taga yadda Dad yake yima yaranta, Dan satar kallon ta Meera tayi Aiko suka hada ido Nan ta samu alakoron Harara, da sauri Meera ta fice a parlon kamar zata kifa,
kawu Bala ne yazo daukar su wato driver dinsu, cikin wata kosasshiyar mota Suka shige baya yyinda Meera ta shige gaba rike da files din nasu, an fara tafiya kenan Meera ta zaro nata file din ta fara dubawa a hankali, Su Aunty Jamila kuwa wayarsu Kirar iPhone 11 itace suka fara latsawa cikin gadara.
*****
Acan bangaren su Saratu kuwa, Saida sukayi tafiya Medan tsawo kafin sukaje gun bokan nasu na tsamiya, suna shiga ya daga musu hannu alamar yasan me suke tafe da shi, Saida yyi shiru can ya dubi Saratu yace,
"Abinda kike nema zai samu matukar kika sadu dashi da Wannan mgnin"
Ya nuna Mata shi a kulle a leda, sannan Ya sake nuna Mata wata karamar laya yace,
"Wannan Kuma Kije bakin kofar dakinsa ki binne toh Ina me Tabbatar Miki yadda kika binne layar Nan baxai Kara mgn ba tamkar bakinsa aka manne da gum matukar ba tone layar akai ba, haka saduwar ku xaisa a kasa gano meye silar kurmantan shi"
murna ce ta Kama su duka biyun Nas tace,
"gsky mun gode boka"
Saratu tace,
"saidai akwai matsala fah"
boka yace,
"Tame kenan?"
Saratu tace,
"mutumin dake kwance Shirim Taya Zan Tara da shi?"
Wata irin shedaniyar dariya boka ya saki Yana kada buzun sa kafin can ya hade Rai yace,
"Okay Bari nazo"
Nan yaje ya sako wata Nurse Rukayya matar tanada mutunci Dan tadan manyanta ma yazo da ita wajen, Dr. Omar sai ganin su yyi, kafin yace komai DR. Sadeeq yace,
"yauwa Aunty Ruky Zaki kula Mana da Abban mu kafin mu dawo munada wani uzurin ne me karfi"
Nurse Rukayya tace,
"Babu damuwa Sadeeq Zan kula da wajen sai kun dawo"
"yauwa mun gode"
Dr. Sadeeq ya fada Yana jawo hannun Dr. Omar subar dakin, Hade fuskar sa Dr. Omar yyi be jawu ba saima daskarewa da yyi a wajen, ganin haka yasa Nurse tace,
"Bari na jira ku a waje ku Gama saina shigo"
"Okay"
Dr. Sadeeq ya furta, Tana fita kuwa Dr. Omar yace,
"Ce maka akai bazan tsaya a wajen ba?"
Yyi mgnr a zuciye, Dan karamin tsaki Dr. Sadeeq Yaja yace,
"Da ace bamu da lecture me muhimmancin bazan ma fara neman wata ta taimaka Mana ba, ka sani Sarai ranar Nan mun Dade muna jiran tazo yanzu idan ta subuce Mana yaushe kke tunanin zamu sake samun wata damar? Kasan ba kamar sauran lectures bane da muka Saba Attending karka manta a kowanne lkci anaso mutum ya dinga amfani da damar daya samu kafin ta kufce masa"
Dan lumshe ido Dr. Omar yyi Yana me shafa lallausan gashin kansa dayan hannun a qugun sa, yadan cije lips dinsa kadan a takaice yace,
"Alright!"
Girgiza Kai Dr. Sadeeq yyi Yana yowa gaba, haka shima Dr. Omar din ya biyo shi Nan suka bar dakin ita kuma Nurse Ruky ta shiga ciki Dan kula da Abba.
Suna cikin mota Babu Wanda yace wa wani kala sbd shima Dr. Sadeeq din wani lkcin akwai Shan kamshi saidai bekai Dr. Omar din bane especially daya kasance ya fito daga babban gida Wanda Nigeria kaf tasan da zaman mahaifin sa Alhaji Tukur Malami, Dr. Sadeeq Yana matukar ji da kansa Dan ba karya shima karshe ne gwanine wajen kyau da iya kwalisa, saidai daya hadu da Dr. Omar dukda shi ya fito daga karamin karfi sai yaga ya take shi nesa ba kusa ba ( oh ko ya akai suka kasance abokai aminai? Asalin lbrn nasu Yana gaba Insha Allah) a nutse suka fito daga motar Bayan Dr. Sadeeq yyi parking suna kokarin rufe mota suka ga wata irin kura ta taso daga can nesa da su, wani irin wawan tsaki suka ja a take duka su biyun wato Dr. Sadeeq da Dr. Omar, cikin jin haushi suke bin zugar motocin da sukayi convoy suna shigowa cikin University din Ta B.U.K,
Daga can barin wata arniyar mota ce wasu daga cikin bodyguard din me tafiyar suka zo suka bude wa me motar kofar, Cike da izza da takama na cikin motar aka fito da kafa daya waje Ana me karkada ta a hankali wayyo Allah kowa yaga Tsadar takalmin yasan Tabbas an narka Naira wajen siyan shi Dan ba karya takalmin ya hadu Naira tayi kuka a kansa. Dayawa dake harabar makarantar zuba musu ido akai kamar kullum yyinda wasu ke danyin kuskus kamar yadda aka Saba,
Dr. Sadeeq da Dr. Omar kuwa bakinsu ne ya sake haduwa wajen furta Fool.
*Tofah😱😱😱 Ana wata ga wata ko waye a motar? Fans karku damu nasan kun kosa kuji asalin lbrn, toh Yana Nan tafe sannu a hankali, kamar yadda nace Wannan lbrn yasha banban da sauran Wanda kuka Saba ji a hankali zaku fahimci inda na dosa musamman da muke taso muji me mlm sale yaji matar sa Saratu take kullawa ita da Nas? Kuci gaba da bin Nuceeyluv Dan ta warware muku Kullin zarenðŸŒï¸â€â™‚ï¸?*
*ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA...ðŸ“*
( _ko Ana Muzuru Ana Shaho Sai yayi_)
Na
*Nuceeyluv😘*
3....
Hade dayin wani mugun tsaki suka Kama hanyar faculty dinsu, Wanda ke cikin motar ne aka karasa fito da daya kafar cikin tinkaho da takama ya fito daga cikin ta gaba1 *SAGEER ABDULLAHI OMAR MAI FATA* kenan meji da kansa da nuna Isa akan dukiyar mahaifin sa Abdullahi Omar me fata, duk fadin garin kano Babu Wanda besan sunan sageer ba sbd yadda akasan mahaifin sa dattijon arziki kowa ya sani ya shaida za'a iya jera shi a cikin manyan masu kudin Nigeria daga Sageer sai kanwar sa Safna su kadai iyayen suka mallaka a duniya, Sageer Yana Wasa da Naira kwarai da gske Dan duk wasu manyan clubs dake fadin Nigeria Babu Wanda beje ba kazalika be dauki talaka a bakin komai ba face makaskanci marar daraja sometimes yakan kirasu da kaji Dan gani yake da anyi musu watsi zasu sa baki su caccaki abinda aka Watso musu wato Naira, A takaice dai Sageer Abdullahi baida hali kokadan,
Yana final year dinsa ne anan B.U.K bangaren Business Administration yaso fita waje karatu iyayen sa suka Hana sbd sunsan halin sa ba lalle yyi kr2n bama Yana gabansu ma ya yakare bare yyi nesa da su? Su Kuma tunda dadewa suka bar zaman kasar waje suka dawo kasarsu ta haihuwa har suka haifi Sageer dake Allah be Basu haihuwar da wuri ba har na tsawon lkci, toh daga kan Safnah haihuwar ta tsaya tsak.
Direct shima wucewa sukayi department dinsu cikin Takun Isa da nuna iko.
*****
A gurguje take dura sauran chips din da suka rage hade da sauran tea din su kafin su fito tasan da sun zo Tabbas ko Bata koshi ba Dole ta bisu musamman data lura yadda suke dokin shiga University din,
"Meeraaa...."
Taji an kwala Mata Kira daga can saman daki, dakyar ta hadiye dankalin data dura a bakinta har tana shaqewa a Razane tace,
"Na'aam"
tayi mgnr tana mikewa da sauri har tana hada hanya, Kafin wani lkci harta taka matattalakar benen ta Isa ga Wanda ke Kiran nata, tana daga bakin kofa tace,
"jira kike muce Miki kizo ki kwasar Mana files dinmu?"
Meera ta Girgiza Kai da sauri tace,
"srry Aunty Shafa Ina niyyar zuwa kenan kika kirani"
"Mtwsss"
Aunty Shafa taja tsaki hade da juyawa ciki, Meera dake tsaye tabi bayanta da kallo tana mmkin irin shigar da tayi dama idan za'aje University riga da wando ake tsukewa ko kuwa kawai tsabar Rashin sanin darajar Kai ne da wulakanta Addini? Bata samu Wannan amsar ba Kawai ta fada dakin da sauri kar aga Bata shiga ba, tana shiga dakin Ana wurgo Mata wasu takalma da sauri ta kalli gefen da aka jefo Mata Aunty Jamila ce, Kafin tayi wani tunani taji tace,
"Yi sauri ki gogemin takalmin Nan kafin na gama rolling gyalen Kaina"
girgiza Kai Meera tayi sannan ta dauka tana mmkin Shigar Aunty Jamilan itama, kowa ta tsuke kamar Wanda zasu shiga turaka, A gaggauce ta goge sannan ta aje Mata gefe daidai lkcin harsun Gama Shirin su sun Gama fesa turare kafin sukayi nufin fita daga dakin, Basu ce Mata kala ba suka bar dakin gaba daya cikin taku daidai kowa Yana Murza Dan kugun sa,
wata wawiyar ajiyar zuciya Meera ta saki tana me jawo Ghana masgo dinta da sauri, a gurguje ta canja kayan jikinta zuwa wata riga da skirt da suka Dan Jima Basu dai kode can ba, hijab dinta ta saka sannan ta tattare files din da suka baza akan gado kafin ta biyosu dashi cikin sauri, suna tsakiyar parlo tare da Mom, Dan dukawa Meera tayi ta gaishe da mom din, mom na jinta kamar bazata Amsa ba sai can aka Amsa Mata a wulakance, Meera taja gefe ta tsaya tana jiran su Gama sannan su tafi.
Anty Shafa ce tayi juyi gaban mom tace,
"Ya kika ga kwalliyar tawa mom?"
Mom ta washe baki tace,
"ni na yadda daku yarana duk tsiya Dole a saku a sahun First class"
Nan suka kaure da ihun murna kamar yadda suka Saba kullum mom na Koda su da yaba kwalliyar su hakan ke Kara musu ji da Kai da nuna su din isassu ne, Dad ne ya shigo parlon Nan sukayi gunsa suna gaishe shi, Amsa musu yyi da fara'a yace,
"yaran Mom har an shirya kenan"
"eh Dad"
Suka fada a tare, rafar kudi ya zaro ya Basu Yana dafa kansu hade da sa musu Albarka Nan sukayi ta washe baki sunajin Dadi kwarai da gske, Meera dake gefe kuwa Dan karkatar da kanta tayi ta share wata siririyar kwalla dake Shirin sakko Mata, Dad be lura da inda take ba Sam Koda yake dayawan lkci Idan suna tare baima sanin akwai wata Meera a wajen, sallama sukai musu Nan suka tafi mom Dadi duk ya cika ta tanajin Annashuwa idan taga yadda Dad yake yima yaranta, Dan satar kallon ta Meera tayi Aiko suka hada ido Nan ta samu alakoron Harara, da sauri Meera ta fice a parlon kamar zata kifa,
kawu Bala ne yazo daukar su wato driver dinsu, cikin wata kosasshiyar mota Suka shige baya yyinda Meera ta shige gaba rike da files din nasu, an fara tafiya kenan Meera ta zaro nata file din ta fara dubawa a hankali, Su Aunty Jamila kuwa wayarsu Kirar iPhone 11 itace suka fara latsawa cikin gadara.
*****
Acan bangaren su Saratu kuwa, Saida sukayi tafiya Medan tsawo kafin sukaje gun bokan nasu na tsamiya, suna shiga ya daga musu hannu alamar yasan me suke tafe da shi, Saida yyi shiru can ya dubi Saratu yace,
"Abinda kike nema zai samu matukar kika sadu dashi da Wannan mgnin"
Ya nuna Mata shi a kulle a leda, sannan Ya sake nuna Mata wata karamar laya yace,
"Wannan Kuma Kije bakin kofar dakinsa ki binne toh Ina me Tabbatar Miki yadda kika binne layar Nan baxai Kara mgn ba tamkar bakinsa aka manne da gum matukar ba tone layar akai ba, haka saduwar ku xaisa a kasa gano meye silar kurmantan shi"
murna ce ta Kama su duka biyun Nas tace,
"gsky mun gode boka"
Saratu tace,
"saidai akwai matsala fah"
boka yace,
"Tame kenan?"
Saratu tace,
"mutumin dake kwance Shirim Taya Zan Tara da shi?"
Wata irin shedaniyar dariya boka ya saki Yana kada buzun sa kafin can ya hade Rai yace,