Sashe 12
Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Surry ta daga hannu Alamar Bata sani ba, Afrah tace,
"kinsan masu shegen miskilancin Nan Basu cika bude cikinsu ba Amma kowa yaga yanayin style dinsa ansan daga babban gida ya fito"
Surry tace,
"ni nafi tunanin jinin sarauta ne sbd mulkin sa"
Anty shafa tace,
"OMG! Har kunsa na kware masa"
dariya suka sa a tare dukansu Surry tace,
"lalle kiyi a hankali Dan Wannan na dabanne wlh"
Afrah tace,
"sosai ma kuwa"
Anty Jamila Kam cewa tayi,
"nikam na Kama nawa tsuntsun wato Sageer"
Tayi mgnr tana fari, Afrah tace,
"ke ai harkace ta dangwalar arziki duk Wanda yyi dace shikenan"
Nan suka amince da hakan anata tattaunawa, Ameera tana gefe duk tanajin su. Sai yamma suka bar school din akan washe gari zasu dauko wankan kece raini su shigo skul din, a haka dai suka rabu.
~~~~~
Cikin talatainin dare Saratu ta bude dayan idonta da Bata rufe ba, Dan tun farkon dare take bcci da ido daya tana son aiwatar da nufinta tana tsoro sbd zirga-zirgan Nurses da takeji, dukda anyi ruwa tanajin motsin wasu, karfe uku lkcn an rage motsi sosai ba kamar farkon dare ba, a sadade ta jawo jakar ta data makalo a kafada, cikin sauri ta bude kunshin mgnin da boka ya Bata, kallon window dinsu tayi ta zuge labulen sosai dukda glass din window a rufe yake, jikin kofar Dakin taje Nan ma ta jijjiga Alamar eh lalle key din data danna dazu ya rufe, sannan cikin sanda ta yaye zanin ta Nan ta gwale cinya ta barbada garin mgnin kamar yadda aka Bata umarni, Tana gamawa ta hade kafarta Nan taji kamar mgnin na shige Mata cikin jiki,
batare da tunanin komai ba ta Isa gaban mlm sale dake bcci har yanzu, zare Masa wandon sa tayi ya rage dagashi sai na ciki, Nan ma ta sake cire karamin wandon nasa sai gani tayi ya fara motsi hannun sa na kadawa, ganin haka tayi saurin dago abar tasa tana kokarin cusawa a jikin ta, mlm sale kamar Wanda aka tashe shi haka ya bude idonsa da sauri,
mmki ne ya Kama shi ya fara tunanin shiko a wacce duniyar yake? Yunkurawa yyi dakyar yaji kansa ya Sara Masa, da sauri ya rike hannun sa Yana kallon Saratu da mugun mmki, Ransa a mugun bace yazo harbinta da kafa Saratu ta turashi baya da iya karfin ta, Nan ya sake bugewa da karfen gadon Asibitin, dukda yaji zafin bugun hakan besa ya fasa ba,
"Wai uban me kike min ne Saratu?"
Ya fada Yana zaro ido,
"Shiiii...!"
Saratu ta furta tana Dora hannu a baki tace,
"hakkina Zan karba"
tayi mgnr tana tura aliyar tasa cikin jikinta da karfi hade da fadawa kan kirjin mlm din tana sakin ajiyar zuciya, mlm sale ya taso da dunbin masifar sa zaiyi mgn kenan yaji kamar Wanda aka rike Masa baki, kokarin mgnr ya karayi yaji bakinsa ya rike kamar me ciwon baki,
"uhummm....uhummm..."
Ya fara gurnanin son mgn Babu Hali aikin Gama ya Gama Saratu ta cika aikinta, Jin yadda yake ta tureta yasa ta dago kanta tana kallon sa, gannin ya hangame baki Yana nunata da yatsa yasa tace,
"Ka kasa mgn ne?"
Tayi mgnr Dan jin ko mgnin ne ya fara aiki, Mlm sale be kawo itace sila ba ya daga Mata Kai Yana me kakarin amai ko wani abune ya tokare Masa makogwaro, Wata irin dariyar farinciki ce ta Kama Saratu hade da dira kasa tana kallon sa kunshe dariyar tayi sbd dare ne ta jawo Masa gajeran wandon sa ta maida haka ma dogon wandon sa, a lkcn mlm sale yanata kakarin amai sbd yadda yaji kamar an shake Masa wuya, Saida Saratu ta Gama maida zaninta kafin tazo saitin kunnen sa tace,
"kaga mlm idan ma zaka daina kakarin amai ma toh ka daina Dan taka ta Kare"
dagowa mlm sale yyi ya bita da kallon mmki, Saratu ta girgiza kanta tace,
"ba Kai kanaso ka nunamin taurin Kai ba? Wato har zaka ja Dani ko? Toh Bari kaji na fede maka biri har wutsiya, Daga Rana me kamar tayau bazaka sake yin mgn ba nasa an rufe min bakin ka da kke neman tonamin Asiri, Wannan tarawar da kaga nayi maka ta karfi shine makarin mgnin bakayi mmki ba? Da harka fara min surutu Koh? Toh yanzu sai muga da wanne bakin zaka sanar da Maru meye asalin sa."
Tayi mgnr tana dariyar mugunta can tace,
"Banda Kai maloho ne ai abin ka gode min ne tunda bani kadai bace me Sageer din kamar yadda yake Dana haka yake danka dakai Dan mutunci ne ai tare zamuci dukiyar tasu Amma ka nuna Kai na Allah ne harda ikrarin saika tona min Abinda na birne shekara da shekaru toh yanzu sai ayi mugani idan tusa zata hura wuta"
Tayi mgnr tana Masa gwalo hade dayin wata munafukar dariya Dan duk Abinda take kasa2 take mgn sbd kar ajita gashi Kuma tsakar dare ne.
"Innalillahi wa'inna ilaihin raji'un"
shine Abinda mlm sale yyita maimaitawa a ransa kenan wasu irin zafafan hawaye masu zafi na kwarara akan kumatun sa, binta da kallon takaici yyi yama rasa mezai ce Mata Ayau ya sake Allah wadai da irin matar da yake aure, Ayau ya Kara Dana sanin auren Saratu da yyi, Besan mugunta da son abin duniyar Tata yakai har haka ba,
Wani irin Tausayin Dr. Omar ne yazo ya lullube Masa zuciya baya manta yadda matar Nan take azabtar da yaron Nan hatta abinci hanashi take, beyi lefin komai ba saita haushi da fada ga mugayen kalamai da takeyi a kansa idan tana wani abun har tunani yake Anya Bata da Aljanu? Ashe ba hakan bane, Ashe ita tasan meta shuka, Ashe Dr. Omar da gatan sa, Ashe Dr. Omar ba karamin mutum bane, Ashe Dr. Omar yafi karfin Matsayin da yake ciki a yanzu, Asheee........., Lissafin mlm sale ya kwace sbd fashewa da yyi da kuka har Yana saka gaban rigar sa Yana toshe baki sbd kada karfin kukan yasa ajiyo shi, jikinsa sai rawa yake sbd kukan da yake haba shiyasa idan ya kalli halayyar Dr. Omar da irin kyau da Allah ya bashi Saiya kasa tuna a wanne bangare yyi gado? Yasan dai kaf Dangin sa babu me kyau da cikar sura irinta Omar, haka zalika Saratu ba'a mgn domin kaf danginsu yawanci bakake ne gwara mlm salen ma yanada hasken sa na Fulani saidai ba fulanin can bane, Saiya bar hakan a Matsayin komai na Allah ne, Ashe ga ubansa can na Asali Alhaji Abdullahi Omar Mai fata, Ashe ba sune Asalin iyayen ba,
Haka mlm sale yyita rusa kukan tausayin Dr. Omar da bakin cikin da Saratu ta cusa Masa bccin da beyi ba kenan ya dogara dakyar ya shige ban dakin daya gani a ciki Babu damar mgn an maida shi kurman dole.
Saratu kuwa tun dazu dariyar mugunta tayita shekawa har saida taji kamar cikinta zai kulle ta bar wajen ta koma can gadon da take kwance tun farko tayi shigewar ta cikin mayafin data zo dashi, ba'a wani Dade ba kuwa bcci yyi awon gaba da ita dama Abinda ya tsaida ta kenan tun farkon dare batayi ba sai yanzu.
~~~~~
"Kut***r u***can kayyasa"
Anty shafa ta furta tana kallon files dinsu, Ameera na rakube a gefen kujera tana jiran me zasu ce, Anty Jamila data zauna yanzu drink a hannun ta tace,
"Lalle wannan mutumin yazo da bidi'a"
Anty shafa tace,
"Ke Wlh bazai yiyu ba sbd karmu wahala fa muka Bari aka kaiki skul din?"
Tayi mgnr tana kallon Ameera data dukar da Kai, Anty Jamila tace,
"yadda za'ayi shine mu koma muma B.sce Biology din kawai Abu me sauki"
Anty shafa tace,
"toh ai duk da haka da kanmu zamuyi registration din"
Anty Jamila tace,
"sis kinsan wani Abu kuwa?"
Anty Shafa tace,
"saikin fada"
Anty Jamila tace,
"ke Wlh malaman ma fa bazamu barsu a baya ba kinsan ance sai anayi Ana raba kafa kodan mu dinga samun marking ma Shiga jikinsu ko ya kikace?"
Tayi mgnr tana dage gira,
"Shegiya ta wajena Ashe kinsan harka"
Anty shafa ta fada tana dukan cinyar Anty Jamila, Anty Jamila tace,
"atoh nidin ta Wasa ce?"
Anty shafa tace,
"ah I salute you ta wajena"
Nan suka sa dariya a tare, kafin Anty shafa ta kalli Ameera tace,
"bamu waje mun Gama yanke shawara"
ajiyar zuciya Ameera tayi kafin ta tashi da sauri tabar wajen gaba1 yunwa ta Gama galabaitar da ita tun dankalin safe data dura shima Bata koshi ba har kawo yanzu da suka dawo gida ita ba'a Bata wani kudi ba gashi suna dawowa suka sata girkin Abinda suke so Mom Bata Nan, Saida suka koshi sannan suka sa ta kawo musu files dinsu su gani shine suka Gama mgn yanzu. Kamar zata kifa haka ta Isa kitchen din nasu, jawo tukunyar tayi ta bude guntun abincin data rage a ciki, zaman dirshan tayi kafin tayi Bismillah ta fara afawa a cikin ta da sauri2.
••••••�
Zuuuu..., Motocin Sageer aka manno su a guje tun kafin ya karaso gidan aka bude musu gate, Hajjaju dake can part dinta tare da Safna taja tsaki tace,
"Shidai Wannan yaron kullum cikin tashin hankali yake Fado Mana gida"
Safna tace,
"Hajjaju dirin motoci ne fah shine tashin hankali?"
Tayi mgnr tana 'yar dariya, Hajjaju ta mere baki tace,
"to koma dai meye irin Wannan gudu kamar zai tashi sama..."
Gwaraf...gwaraf..gwaraf.., suka fara Jin takun takalmi na tunkaro su, Hajjaju tace,
"ince ko kinji shi?"
Tafiya kamar ta 'yan daba, tayi mgnr tana kallon kofa, Sageer daya nufo wajen nasu hannu cikin Aljihu ciki2 yace,
"Salam"
Yyi mgnr Yana shigowa ciki, Hajjaju ta Harare shi tace,
"nasha fada maka sagiru idan baka cika sallama Wlh zamu Saba dakai"
Sageer ya hade fuska bayason tana ce Masa sagiru sai kace wani Dan kauye, cikin hade gira yace,
"granny"
"Au Ina maka fadan sallama ka sake jifana da Wannan kalmar? Wai Kai bakasan sunana bane ko kuwa kunnen ka akan sunana bayaji?"
Sageer yana kumburi yace,
"Waini granny me na Miki ne?"
"Kaniyar ka kamin, nace kaniyar ka kamin kaji sagiru bazaka daina cemin girandi dinnan ba? suna saikace na katuwar arniya"
"kinsan masu shegen miskilancin Nan Basu cika bude cikinsu ba Amma kowa yaga yanayin style dinsa ansan daga babban gida ya fito"
Surry tace,
"ni nafi tunanin jinin sarauta ne sbd mulkin sa"
Anty shafa tace,
"OMG! Har kunsa na kware masa"
dariya suka sa a tare dukansu Surry tace,
"lalle kiyi a hankali Dan Wannan na dabanne wlh"
Afrah tace,
"sosai ma kuwa"
Anty Jamila Kam cewa tayi,
"nikam na Kama nawa tsuntsun wato Sageer"
Tayi mgnr tana fari, Afrah tace,
"ke ai harkace ta dangwalar arziki duk Wanda yyi dace shikenan"
Nan suka amince da hakan anata tattaunawa, Ameera tana gefe duk tanajin su. Sai yamma suka bar school din akan washe gari zasu dauko wankan kece raini su shigo skul din, a haka dai suka rabu.
~~~~~
Cikin talatainin dare Saratu ta bude dayan idonta da Bata rufe ba, Dan tun farkon dare take bcci da ido daya tana son aiwatar da nufinta tana tsoro sbd zirga-zirgan Nurses da takeji, dukda anyi ruwa tanajin motsin wasu, karfe uku lkcn an rage motsi sosai ba kamar farkon dare ba, a sadade ta jawo jakar ta data makalo a kafada, cikin sauri ta bude kunshin mgnin da boka ya Bata, kallon window dinsu tayi ta zuge labulen sosai dukda glass din window a rufe yake, jikin kofar Dakin taje Nan ma ta jijjiga Alamar eh lalle key din data danna dazu ya rufe, sannan cikin sanda ta yaye zanin ta Nan ta gwale cinya ta barbada garin mgnin kamar yadda aka Bata umarni, Tana gamawa ta hade kafarta Nan taji kamar mgnin na shige Mata cikin jiki,
batare da tunanin komai ba ta Isa gaban mlm sale dake bcci har yanzu, zare Masa wandon sa tayi ya rage dagashi sai na ciki, Nan ma ta sake cire karamin wandon nasa sai gani tayi ya fara motsi hannun sa na kadawa, ganin haka tayi saurin dago abar tasa tana kokarin cusawa a jikin ta, mlm sale kamar Wanda aka tashe shi haka ya bude idonsa da sauri,
mmki ne ya Kama shi ya fara tunanin shiko a wacce duniyar yake? Yunkurawa yyi dakyar yaji kansa ya Sara Masa, da sauri ya rike hannun sa Yana kallon Saratu da mugun mmki, Ransa a mugun bace yazo harbinta da kafa Saratu ta turashi baya da iya karfin ta, Nan ya sake bugewa da karfen gadon Asibitin, dukda yaji zafin bugun hakan besa ya fasa ba,
"Wai uban me kike min ne Saratu?"
Ya fada Yana zaro ido,
"Shiiii...!"
Saratu ta furta tana Dora hannu a baki tace,
"hakkina Zan karba"
tayi mgnr tana tura aliyar tasa cikin jikinta da karfi hade da fadawa kan kirjin mlm din tana sakin ajiyar zuciya, mlm sale ya taso da dunbin masifar sa zaiyi mgn kenan yaji kamar Wanda aka rike Masa baki, kokarin mgnr ya karayi yaji bakinsa ya rike kamar me ciwon baki,
"uhummm....uhummm..."
Ya fara gurnanin son mgn Babu Hali aikin Gama ya Gama Saratu ta cika aikinta, Jin yadda yake ta tureta yasa ta dago kanta tana kallon sa, gannin ya hangame baki Yana nunata da yatsa yasa tace,
"Ka kasa mgn ne?"
Tayi mgnr Dan jin ko mgnin ne ya fara aiki, Mlm sale be kawo itace sila ba ya daga Mata Kai Yana me kakarin amai ko wani abune ya tokare Masa makogwaro, Wata irin dariyar farinciki ce ta Kama Saratu hade da dira kasa tana kallon sa kunshe dariyar tayi sbd dare ne ta jawo Masa gajeran wandon sa ta maida haka ma dogon wandon sa, a lkcn mlm sale yanata kakarin amai sbd yadda yaji kamar an shake Masa wuya, Saida Saratu ta Gama maida zaninta kafin tazo saitin kunnen sa tace,
"kaga mlm idan ma zaka daina kakarin amai ma toh ka daina Dan taka ta Kare"
dagowa mlm sale yyi ya bita da kallon mmki, Saratu ta girgiza kanta tace,
"ba Kai kanaso ka nunamin taurin Kai ba? Wato har zaka ja Dani ko? Toh Bari kaji na fede maka biri har wutsiya, Daga Rana me kamar tayau bazaka sake yin mgn ba nasa an rufe min bakin ka da kke neman tonamin Asiri, Wannan tarawar da kaga nayi maka ta karfi shine makarin mgnin bakayi mmki ba? Da harka fara min surutu Koh? Toh yanzu sai muga da wanne bakin zaka sanar da Maru meye asalin sa."
Tayi mgnr tana dariyar mugunta can tace,
"Banda Kai maloho ne ai abin ka gode min ne tunda bani kadai bace me Sageer din kamar yadda yake Dana haka yake danka dakai Dan mutunci ne ai tare zamuci dukiyar tasu Amma ka nuna Kai na Allah ne harda ikrarin saika tona min Abinda na birne shekara da shekaru toh yanzu sai ayi mugani idan tusa zata hura wuta"
Tayi mgnr tana Masa gwalo hade dayin wata munafukar dariya Dan duk Abinda take kasa2 take mgn sbd kar ajita gashi Kuma tsakar dare ne.
"Innalillahi wa'inna ilaihin raji'un"
shine Abinda mlm sale yyita maimaitawa a ransa kenan wasu irin zafafan hawaye masu zafi na kwarara akan kumatun sa, binta da kallon takaici yyi yama rasa mezai ce Mata Ayau ya sake Allah wadai da irin matar da yake aure, Ayau ya Kara Dana sanin auren Saratu da yyi, Besan mugunta da son abin duniyar Tata yakai har haka ba,
Wani irin Tausayin Dr. Omar ne yazo ya lullube Masa zuciya baya manta yadda matar Nan take azabtar da yaron Nan hatta abinci hanashi take, beyi lefin komai ba saita haushi da fada ga mugayen kalamai da takeyi a kansa idan tana wani abun har tunani yake Anya Bata da Aljanu? Ashe ba hakan bane, Ashe ita tasan meta shuka, Ashe Dr. Omar da gatan sa, Ashe Dr. Omar ba karamin mutum bane, Ashe Dr. Omar yafi karfin Matsayin da yake ciki a yanzu, Asheee........., Lissafin mlm sale ya kwace sbd fashewa da yyi da kuka har Yana saka gaban rigar sa Yana toshe baki sbd kada karfin kukan yasa ajiyo shi, jikinsa sai rawa yake sbd kukan da yake haba shiyasa idan ya kalli halayyar Dr. Omar da irin kyau da Allah ya bashi Saiya kasa tuna a wanne bangare yyi gado? Yasan dai kaf Dangin sa babu me kyau da cikar sura irinta Omar, haka zalika Saratu ba'a mgn domin kaf danginsu yawanci bakake ne gwara mlm salen ma yanada hasken sa na Fulani saidai ba fulanin can bane, Saiya bar hakan a Matsayin komai na Allah ne, Ashe ga ubansa can na Asali Alhaji Abdullahi Omar Mai fata, Ashe ba sune Asalin iyayen ba,
Haka mlm sale yyita rusa kukan tausayin Dr. Omar da bakin cikin da Saratu ta cusa Masa bccin da beyi ba kenan ya dogara dakyar ya shige ban dakin daya gani a ciki Babu damar mgn an maida shi kurman dole.
Saratu kuwa tun dazu dariyar mugunta tayita shekawa har saida taji kamar cikinta zai kulle ta bar wajen ta koma can gadon da take kwance tun farko tayi shigewar ta cikin mayafin data zo dashi, ba'a wani Dade ba kuwa bcci yyi awon gaba da ita dama Abinda ya tsaida ta kenan tun farkon dare batayi ba sai yanzu.
~~~~~
"Kut***r u***can kayyasa"
Anty shafa ta furta tana kallon files dinsu, Ameera na rakube a gefen kujera tana jiran me zasu ce, Anty Jamila data zauna yanzu drink a hannun ta tace,
"Lalle wannan mutumin yazo da bidi'a"
Anty shafa tace,
"Ke Wlh bazai yiyu ba sbd karmu wahala fa muka Bari aka kaiki skul din?"
Tayi mgnr tana kallon Ameera data dukar da Kai, Anty Jamila tace,
"yadda za'ayi shine mu koma muma B.sce Biology din kawai Abu me sauki"
Anty shafa tace,
"toh ai duk da haka da kanmu zamuyi registration din"
Anty Jamila tace,
"sis kinsan wani Abu kuwa?"
Anty Shafa tace,
"saikin fada"
Anty Jamila tace,
"ke Wlh malaman ma fa bazamu barsu a baya ba kinsan ance sai anayi Ana raba kafa kodan mu dinga samun marking ma Shiga jikinsu ko ya kikace?"
Tayi mgnr tana dage gira,
"Shegiya ta wajena Ashe kinsan harka"
Anty shafa ta fada tana dukan cinyar Anty Jamila, Anty Jamila tace,
"atoh nidin ta Wasa ce?"
Anty shafa tace,
"ah I salute you ta wajena"
Nan suka sa dariya a tare, kafin Anty shafa ta kalli Ameera tace,
"bamu waje mun Gama yanke shawara"
ajiyar zuciya Ameera tayi kafin ta tashi da sauri tabar wajen gaba1 yunwa ta Gama galabaitar da ita tun dankalin safe data dura shima Bata koshi ba har kawo yanzu da suka dawo gida ita ba'a Bata wani kudi ba gashi suna dawowa suka sata girkin Abinda suke so Mom Bata Nan, Saida suka koshi sannan suka sa ta kawo musu files dinsu su gani shine suka Gama mgn yanzu. Kamar zata kifa haka ta Isa kitchen din nasu, jawo tukunyar tayi ta bude guntun abincin data rage a ciki, zaman dirshan tayi kafin tayi Bismillah ta fara afawa a cikin ta da sauri2.
••••••�
Zuuuu..., Motocin Sageer aka manno su a guje tun kafin ya karaso gidan aka bude musu gate, Hajjaju dake can part dinta tare da Safna taja tsaki tace,
"Shidai Wannan yaron kullum cikin tashin hankali yake Fado Mana gida"
Safna tace,
"Hajjaju dirin motoci ne fah shine tashin hankali?"
Tayi mgnr tana 'yar dariya, Hajjaju ta mere baki tace,
"to koma dai meye irin Wannan gudu kamar zai tashi sama..."
Gwaraf...gwaraf..gwaraf.., suka fara Jin takun takalmi na tunkaro su, Hajjaju tace,
"ince ko kinji shi?"
Tafiya kamar ta 'yan daba, tayi mgnr tana kallon kofa, Sageer daya nufo wajen nasu hannu cikin Aljihu ciki2 yace,
"Salam"
Yyi mgnr Yana shigowa ciki, Hajjaju ta Harare shi tace,
"nasha fada maka sagiru idan baka cika sallama Wlh zamu Saba dakai"
Sageer ya hade fuska bayason tana ce Masa sagiru sai kace wani Dan kauye, cikin hade gira yace,
"granny"
"Au Ina maka fadan sallama ka sake jifana da Wannan kalmar? Wai Kai bakasan sunana bane ko kuwa kunnen ka akan sunana bayaji?"
Sageer yana kumburi yace,
"Waini granny me na Miki ne?"
"Kaniyar ka kamin, nace kaniyar ka kamin kaji sagiru bazaka daina cemin girandi dinnan ba? suna saikace na katuwar arniya"