Sashe 122
Maimoon Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Bayan sallar isha Amir ya shigo, muka gaisa, nasan ganin fa'iza ne ya saka bai ce min komai ba, sai ya zauna kamar mai daddanna waya ya turo min text, 'couldn't find him, think we report to the police?" ina karantawa naji wani daci a bakina, amma kuma ina jin a raina cewa duk inda yake he is OK, dan da ace wani abun ya same shi da na tabbatar zanji a jikina. Na dago kai na kalli Amir naga baya kallona, nayi masa reply "bashi da wani secret hiding place a cikin palace dinnan? Kamar gurin da yake zama if he wants to be alone?" Ya amsa min "nan spot din dama shine gurin zamansa, cikin trees, yanzu kuma ya sare su yayi gida a gurin" ina tunanin abinda zance masa kawai naji wani feeling like someone is watching me, and that someone is Sultan, nayi sauri na dago kaina na kalli direction din da nake ji feeling din, bakin kofa, and there he is. Har yanzu kayan jiya da daddare ne a jikinsa, fuskarsa babu murmushi kuma babu bacin rai, idanuwansa tarwai a kaina. Nayi sauri na dauke idona na sunkuyar da kaina kasa, har lokacin babu wanda yasan ya shigo palon. A hankali ya fara magana, daga jin muryarsa kasan ya dan jima baiyi magana ba. Yace "waye ya baku izinin ku mayar mana da gida dandali?" Duk suka juya suka kalleshi da mamaki, ni kuwa har lokacin ban dagi kaina ba. Amir ya mike kamar zai ji tsalle yace "I think what you want to say is thank you for keeping my house alive and keeping my wife company" bai bawa Amir amsa ba ya juya yana kallon fa'iza yace "ke, tashi ki fita" jiki na rawa ta mike tace "to yaya babu driver a kusa" yace "Amir ya kaiki" ya karaso tsakiyar palon inda Hafsat take ta watsa masa harara, bai kula ta ba sai da fa'iza da Amir suka fita sannan yace "waye yace kuzo ku cika mana gida da surutu?" Ta yatsine fuska tace "gida? Ina gidan yake? Ai kasan tun kafin ayi daran akayi kwandi, tun kafin kusan zaku yi gida ni da mijina muke da gida, sau nawa kuke zuwa kuna zamar mana a gida bamu taba yi muku gori ba?" Yace "eh din, amma dai bamu je ranar da aka kaiki munyi bake bake mun hana Zayed zuwa gurinki ba" tace "to ai mu bamu muka hana ka zuwa ba. In baka sani ba ka sani, da Allah da annabi ta roke mu muka zauna ai, haka kawai ni an raba ni da mijina an zo an kawo ni cikin hayaniya an saka min ciwon kai" sun jima suna bugawa da Hafsat, daga karshe tayi zuciya ta tashi ta tafi daki. Ya juyo kan Amina da take ta dariya yace "ke kuma waye ya baki ikon saka kayan da ba naki ba?" Ta kalli kayan jikinta ta kalleshi tace "Allah yaso ma kayan 'yar'uwata ne ba kayan wani ba" yace "ni kuma kayan matata ne, sai ki gaya min waye yafi kusanci da ita" tace "to ai miji da mata suna iya rabuwa, dan'uwa kuwa har bada naka ne" yace "ba dai wannan miji da matar ba" tace "shi yasa naga ka tafi ka barta jiya, sai mu din dai 'yan'uwan nata mu muka zauna tare da ita" yace "sai kuma gashi na dawo yau kuma nace kowa yasan nayi, I need to be with my wife, alone" ta mike itama a fusace tace "in kaga na sake dawowa gidan nan sai kunje har gida kun bani hakuri" ina jinsa yana dariya kasa kasa, kafin ta karasa kofar shiga part dina sai ga hafsat nan ta fito musu da jakankunan su ta mikawa Amina tata tace "muje, gobe ma rana ce ai" har sunje bakin kofa Hafsat ta juyo tace "kuma ka sani, kamar a kunnen Zayed, sai na gaya masa ka koreni daga gidan ka" ya bita yana "haba babbar yaya matar babban yaya, ni na isa in kore ki" ya bisu kamar mai basu hakuri, suna fita ya jawo kofar yayi locking yana dariya kasa kasa.
Har lokacin ban dago kaina ba, jinsa nayi shiru na dan gado kadan sai muka hada ido, nayi sauri na mayar da kaina kasa. Dariya yayi sosai sannan ya karaso inda nake zaune, ya zauna a kusa dani ya dan kwantar da kansa a kafada ta, gashin kansa yana gogar side din fuskata, ya kamo hannuna ya rike yana wasa da zobe na yace "Am sorry love, please forgive me, na bar zuciyata tayi controlling dina na daga miki murya a cikin mutane, sannan nazo na tafi na barki ke kadai a first night din mu. I don't know what came over me wai har ni ne na saka miki gun a hannunki. Wannan shi ya saka na kasa dawowa mu hada ido dake tun jiya, I am so ashame if myself. I don't know what to do with my temper" kasa ce masa komai nayi saboda ni basan ni ya kamat in bashi hakuri bashi ba, ni ce nayi masa laifi, duk abinda yayi yayi ne saboda ransa ya baci, kuma nice na bata masa ran. Jin bance komai ba sai ya sauko daga kan kujerar ya durkusa a gaba na ya dora fuskarsa akan cinyata yace "nayi kneel down, in still baki hakura ba kuma zan yi frog jump" nayi murmushi a raina nace "this is my sultan" na dora hannuna a hankali akan gashinsa kamar mai shirin taba wuta, a hankali na fara shafawa, it feels very soft, softer than I imaging. Ina jinsa ya sauke ajjiyar zuciya tare da kara pressing kansa a hannuna. Na fara magana nima a hankali "ni ba kayi min komai ba ballantana har ka nemi yafiya ta, nice nayi maka laifi, nice nayi keeping secret from you, duk da cewa kai baka taba boye min komai akan ka ba, u have the right to be angry at me, am sorry" ya dago kansa yana kallon fuskata yace "we are even then" ya mayar da kansa ya kwantar, na dan ture shi nace "it is not over though, ina kaje? A ina ka kwana ka wuni ka barni da tunanin halin da kake ciki, babu inda Amir bai duba ba a gidan nan baka nan" yana dariya yace "shi Amir din ne yace miki ya duba ko'ina? The fool. Ina part dinsa fa, ina guest room dinsa" nima dariyar nayi, sai da muka gama dariyar mu sannan nace "you really need a bath" ya langwabe kai "no, I need food first, then a bath and then you"
Maimoon is now on wattpad, follow me at @MamanMaimoon
Episode Seventy One : The Honeymoon
Hmmm let's talk about something kafin mu ziyarci honeymooners. Abinda nake so inyi magana akai shine auren dole. Dan Allah iyaye mu kula mu rage yiwa 'ya'yanmu auren dole. Ni 100% ina goyon bayan auren soyayya gaskiya. Saboda soyayya ita take kawo sacrifice, forgiveness, juriya da kuma jajircewa a cikin relationship. Idan da akwai soyayya babu abinda mutum ba zai iya yiwa partner din shi ba. Idan kuwa babu soyayya to dama kiris ake jira yanzu zakaji an fara rigima. Soyayyar dake tsakanin Sultan da Moon ita ce ta saka duk abinda ya wakana ranar kawo amarya ya zamo ba komai ba. I cikin kwana daya sun manta da komai, babu tuhuma babu gori, amma imaging auren babu soyayya a ciki, mai kuke tunanin zai faru?
Har lokacin ban dago kaina ba, jinsa nayi shiru na dan gado kadan sai muka hada ido, nayi sauri na mayar da kaina kasa. Dariya yayi sosai sannan ya karaso inda nake zaune, ya zauna a kusa dani ya dan kwantar da kansa a kafada ta, gashin kansa yana gogar side din fuskata, ya kamo hannuna ya rike yana wasa da zobe na yace "Am sorry love, please forgive me, na bar zuciyata tayi controlling dina na daga miki murya a cikin mutane, sannan nazo na tafi na barki ke kadai a first night din mu. I don't know what came over me wai har ni ne na saka miki gun a hannunki. Wannan shi ya saka na kasa dawowa mu hada ido dake tun jiya, I am so ashame if myself. I don't know what to do with my temper" kasa ce masa komai nayi saboda ni basan ni ya kamat in bashi hakuri bashi ba, ni ce nayi masa laifi, duk abinda yayi yayi ne saboda ransa ya baci, kuma nice na bata masa ran. Jin bance komai ba sai ya sauko daga kan kujerar ya durkusa a gaba na ya dora fuskarsa akan cinyata yace "nayi kneel down, in still baki hakura ba kuma zan yi frog jump" nayi murmushi a raina nace "this is my sultan" na dora hannuna a hankali akan gashinsa kamar mai shirin taba wuta, a hankali na fara shafawa, it feels very soft, softer than I imaging. Ina jinsa ya sauke ajjiyar zuciya tare da kara pressing kansa a hannuna. Na fara magana nima a hankali "ni ba kayi min komai ba ballantana har ka nemi yafiya ta, nice nayi maka laifi, nice nayi keeping secret from you, duk da cewa kai baka taba boye min komai akan ka ba, u have the right to be angry at me, am sorry" ya dago kansa yana kallon fuskata yace "we are even then" ya mayar da kansa ya kwantar, na dan ture shi nace "it is not over though, ina kaje? A ina ka kwana ka wuni ka barni da tunanin halin da kake ciki, babu inda Amir bai duba ba a gidan nan baka nan" yana dariya yace "shi Amir din ne yace miki ya duba ko'ina? The fool. Ina part dinsa fa, ina guest room dinsa" nima dariyar nayi, sai da muka gama dariyar mu sannan nace "you really need a bath" ya langwabe kai "no, I need food first, then a bath and then you"
Maimoon is now on wattpad, follow me at @MamanMaimoon
Episode Seventy One : The Honeymoon
Hmmm let's talk about something kafin mu ziyarci honeymooners. Abinda nake so inyi magana akai shine auren dole. Dan Allah iyaye mu kula mu rage yiwa 'ya'yanmu auren dole. Ni 100% ina goyon bayan auren soyayya gaskiya. Saboda soyayya ita take kawo sacrifice, forgiveness, juriya da kuma jajircewa a cikin relationship. Idan da akwai soyayya babu abinda mutum ba zai iya yiwa partner din shi ba. Idan kuwa babu soyayya to dama kiris ake jira yanzu zakaji an fara rigima. Soyayyar dake tsakanin Sultan da Moon ita ce ta saka duk abinda ya wakana ranar kawo amarya ya zamo ba komai ba. I cikin kwana daya sun manta da komai, babu tuhuma babu gori, amma imaging auren babu soyayya a ciki, mai kuke tunanin zai faru?