Sashe 120
Maimoon Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Gurin ya rage mu uku kadai, ni Hafsat da Amina. Idon Amina kawai na kalla nasan taci kuka ta koshi, tace "Moon dan Allah kiyi hakuri, wallahi bansan da akwai wani abu a tsakanin ku ba, da nasan haka zata faru wallahi da ba zan shigo dashi ba" na dafa kafadar ta nace "it is OK. Komai ya wuce ai. I have won" Hafsat ta dauko wayarta tace "yanzu zan kira daddy in gaya masa, gwara ya san matakin da zai dauka tun yanzu. In auren nan ba zai yiwu ba gwara a fasa shi kawai" na rike hannunta nace "me za'a fasa? Already an riga an daura. Menene amfanin gaya wa Daddy in banda tayar masa da hankali da zaki yi? Tun kafin a daura auren nan daga ni har Daddy mun san challenges din da zanyi facing. Tunda har yau na iya controlling Sultan na hana shi aikata mummunan aiki duk kuwa da cewa yana cikin tsananin fushi, duk da cewa a buge yake, bana jin akwai wani abu nashi da ba zan iya facing ba"
Episode Seventy : The Wedding Night 3
Kafin mu dora a inda muka tsaya, bara mu dan taba magana akan abinda ya faru ranar kai amarya.
Abinda ya faru ba laifin Ibrahim bane gabaki daya, Moon tana da laifi haka zalika Sultan. Laifin Moon anan shine keeping secrets in a relationship. Wannan shine babban abinda yake wargatsa relationships, ko aure ko kafin aure. Idan kinsan ko kasan da akwai wani abu da kake ko kike boyewa partner dinki/ka to ku fito ku fada, ko da kuwa abinda zai bata masa/ta rai ne, gwara ya/ta sani daga gurin ki/ka akan suji daga wani guri, idan ke zaki fada kinsan da kalaman da zaki yi amfani, idan kuma wani ne zai fada zai iya ya kara har da gishiri da maggi kuma babu yadda zaka/ki yi ka/ki kare kanki. Wannan kuma shi zai kawo rashin yarda, ita kuma yarda da juna ita ce ginshikin ko wanne relationship.
Laifin Sultan kuma shine na yarda ayi organising party a cikin gidansa, wannan mistake ne babba. Ba tsohon saurayin matarka ba hatta su kansu abokanan ka basu da hurumin shigo maka gida irin haka. Ni a ra'ayina ina against siyan bakin amarya da abokanan ango suke zuwa yi. Kwanan baya anyi ta samun cases na raping amare, ni ina ganin wannan siyan bakin da kuma yawan kwashe2n abokanai zuwa ganin amarya yana daya daga cikin abinda yake kawo wadan nan cases din. Ballantana wanda yake da abokanai irin na Sultan.
Laifin Ibrahim kuma shine da yabar emotions dinsa sukayi controlling dinsa ya yanke hukunci ba tare da bincike ba. Babban mistake din da mutum zai yi shine ya yarda da maganganun mutane. Hear say. Wannan ya kara gishirinsa, wancan ya kara maggi wancan ya kara onga, before you know it gaba daya maganar zata chanza salo. Believe only what you see da idonka, ko kuma maganar da kaji direct daga mai ita, ba wai wani ya gaya maka yace wane yayi kaza ko kuma wane yace kaza ba.
Please guys, be a little softer on Ibrahim. He has gone through alot akan soyayyar Moon. He really deserves a break. Amma naga kowa dariya yake masa. Lol. Ni kam #teamIbrahim nake yi, na hana shi auren Moon ne kawai saboda a haka ne ma'anar labarin zata fi fitowa. Please, I am on my knees ku dan rangwanta masa mana.
Back to the story.
Mun jima muna tattaunawa akan abinda ya faru, anan ne Hafsat ta bawa Amina labarin alakata da Ibrahim, yadda Amira ta raba mu da kuma labarin rayuwar Sultan, Amina duk jikinta yayi sanyi ta kasa maganar kirki. Na durkusa a gabanta na rike hannunta nace "Amina, sam yanzu bana yiwa Ibrahim soyayyar aure, amma still ina jinsa a raina kamar dan'uwana haka nake jinsa. Na tausayawa rayuwar da yayi bayan rabuwar mu kuma ina tausayin halin da yake ciki a yanzu. He thinks he is doing a good thing. He thinks I am in trouble. He needs an explanation. He needs to know the whole truth. Dan Allah Amina ina son kiyi reaching out to him kiyi masa bayani yadda zai gane sosai cewa ni na zabi sultan duk da halayensa. Kiyi masa bayanin cewa sultan is not as bad as people think ge is. Ki bashi duk wannan labarin da muka baki yanzu ki gaya masa cewa na auri sultan saboda ina sonsa, saboda ina ganin soyayyata zata kawar da duk wani mugun hali nasa, kuma so far I have succeeded. Ki gaya masa kyaleshin da Sultan yayi yau alama ce ta cewa he is no longer who he was before" tunda na fara magana Amina take girgiza kanta alamar ba zata yi ba, ni kuma ban daina maganar ba har saida nazo karshe, tace "No, Moon, bazan iya ba, ba zai saurare ni ba, yaudara ta fa yayi ya saka na shigo dashi har cikin gidan ki" na kara rike hannunta nace "please Amina, you are my only hope akan sa, duk da yadda nake son in taimaka masa ba ni da yadda zanyi sai ta hanyarki kadai, please help me as your sister" da kyar na samu tace maybe zata yi in ta huce saboda taji haushin using dinta da yayi. Muna cikin haka Amir ya dawo yace amina tazo ta taya shi su kwashe abincin partyn da ba'ayi amfani dasu ba, wadanda ba zasu lalace ba suka shiga dasu suka adana, wadanda kuma zasu baci Amir ya aika dasu cikin gida. Ni da Hafsat kuma muka shiga ciki muka koma cikin bedroom dina muna cigaba da jajantawa, kafin su Amina su gama sai around 12:30, dan haka dole kwana ya kamasu a gidan. Hafsat ta kira zayed wanda tunda yazo bikin ya kama hotel, kullum da daddare yake lallabowa ya dauke matarsa sai da safe yake dawo da ita, ta gaya masa zata kwana a gida na saboda dare yayi. Sai da duk mu kayi wanka muka yi shirin kwanciya sannan naga sun tashi suna yi min sallama wai wani dakin zasu tafi su kwanta. Nace "saboda me?" Hafsat ta harare ni tace "oho miki, yau ne fa first night dinki, kawai kuma sai muzo muyi dare dare akan gado? In angon ya shigo kuma fa?"
Na kasa basu amsa har suka fice. A raina nace "wannan angon nawa ai Allah ka dai yasan inda yake" nayi tunanin in kira wayarsa inji ina yake amma kuma kar ya dauka wani abin nake nema. Na kwanta ina kallon dakina, karshen kyau yayi kyau, babba ne sosai dan duk girman gadon baifi quarter din dakin ba, babu ce kawai a kayan da ake bukata a daki Daddy da Mommy basu saka min a dakina ba. Komai yaji, komai da akwai except ango. Ina Sultan ya tafi? Na gyara nayi kwanciyata duk jikina yana yimin ciwon gajiya amma sam babu bacci a ido na, nafi 30 minutes a haka sai kuma na mike zaune na jawo wayata nayi dialing number dinsa, switched off, yayi fushi, nasan he has the right na yin fushi dani amma abinda yafi damuna shine abinda zai aikata a cikin fushin nasa, ya Ilahi give me the strength. Number din Amir na lalubo na kira, bugu daya ya dauka da alama bai kwanta ba, sai kuma na rasa mai zance masa, yace "Moon baku kwanta ba? Ko akwai abinda kuke bukata ne?" Nace "amm babu komai, dama ina son inji ko Sultan yana tare da kai ne?" Yace "No, ban ganshi ba, na dauka kuna tare ai" nace "a'a ai tunda ya fita bai dawo ba" na dan yi jim sai kuma yace "OK bara in duba shi" na zauna akan gado na harde kafata ina jiran tsammani, can Amir ya kira ni yace "naje har gate na tambaya sunce bai fita ba, kuma naga duk motocinsa da suke gidan nan suna nan, yana cikin gidan, kin duba part dinsa" na girgiza kai kamar yana kallona nace "a'a ban duba ba" yace "ok, ki duba can" nace "to na gode" sai kuma yace "Moon, he will be alright, Sultan is a tough guy, ya fuskanci abubuwan da suka fi wannan kuma yayi surviving. Idan kin duba baki ganshi ba just kiyi baccin ki, let him be, mostly in yayi zuciya yana rufe kansa a wani gurin ne ya zauna shi kadai har sai ya huce, you will be surprise in yazo zaki ga kamar ba'ayi komai ba" na ce "OK, thank you Amir, really thank you, for everything" yace "you are welcome". Banje part din Sultan neman sa ba, na dauki shawarar amir, I will let him come back on his own. Na koma na kwanta ina tunanin lamarin duniya, kana taka Allah na nasa, na tuna irin threats din da sultan yake min akan first night din mu, amma gashi ranar tazo, kuma anyi auren , kuma muna gida daya amma kuma zamu kwana a separate bedrooms. Na tuna baccin mu na jiya akan balcony da abinda ya gaya min sanda muka tashi, nayi murmushi ni kadai. I don't know a ina Sultan yake yanzu, but I know one thing for sure, he is not going to sleep tonight.
Episode Seventy : The Wedding Night 3
Kafin mu dora a inda muka tsaya, bara mu dan taba magana akan abinda ya faru ranar kai amarya.
Abinda ya faru ba laifin Ibrahim bane gabaki daya, Moon tana da laifi haka zalika Sultan. Laifin Moon anan shine keeping secrets in a relationship. Wannan shine babban abinda yake wargatsa relationships, ko aure ko kafin aure. Idan kinsan ko kasan da akwai wani abu da kake ko kike boyewa partner dinki/ka to ku fito ku fada, ko da kuwa abinda zai bata masa/ta rai ne, gwara ya/ta sani daga gurin ki/ka akan suji daga wani guri, idan ke zaki fada kinsan da kalaman da zaki yi amfani, idan kuma wani ne zai fada zai iya ya kara har da gishiri da maggi kuma babu yadda zaka/ki yi ka/ki kare kanki. Wannan kuma shi zai kawo rashin yarda, ita kuma yarda da juna ita ce ginshikin ko wanne relationship.
Laifin Sultan kuma shine na yarda ayi organising party a cikin gidansa, wannan mistake ne babba. Ba tsohon saurayin matarka ba hatta su kansu abokanan ka basu da hurumin shigo maka gida irin haka. Ni a ra'ayina ina against siyan bakin amarya da abokanan ango suke zuwa yi. Kwanan baya anyi ta samun cases na raping amare, ni ina ganin wannan siyan bakin da kuma yawan kwashe2n abokanai zuwa ganin amarya yana daya daga cikin abinda yake kawo wadan nan cases din. Ballantana wanda yake da abokanai irin na Sultan.
Laifin Ibrahim kuma shine da yabar emotions dinsa sukayi controlling dinsa ya yanke hukunci ba tare da bincike ba. Babban mistake din da mutum zai yi shine ya yarda da maganganun mutane. Hear say. Wannan ya kara gishirinsa, wancan ya kara maggi wancan ya kara onga, before you know it gaba daya maganar zata chanza salo. Believe only what you see da idonka, ko kuma maganar da kaji direct daga mai ita, ba wai wani ya gaya maka yace wane yayi kaza ko kuma wane yace kaza ba.
Please guys, be a little softer on Ibrahim. He has gone through alot akan soyayyar Moon. He really deserves a break. Amma naga kowa dariya yake masa. Lol. Ni kam #teamIbrahim nake yi, na hana shi auren Moon ne kawai saboda a haka ne ma'anar labarin zata fi fitowa. Please, I am on my knees ku dan rangwanta masa mana.
Back to the story.
Mun jima muna tattaunawa akan abinda ya faru, anan ne Hafsat ta bawa Amina labarin alakata da Ibrahim, yadda Amira ta raba mu da kuma labarin rayuwar Sultan, Amina duk jikinta yayi sanyi ta kasa maganar kirki. Na durkusa a gabanta na rike hannunta nace "Amina, sam yanzu bana yiwa Ibrahim soyayyar aure, amma still ina jinsa a raina kamar dan'uwana haka nake jinsa. Na tausayawa rayuwar da yayi bayan rabuwar mu kuma ina tausayin halin da yake ciki a yanzu. He thinks he is doing a good thing. He thinks I am in trouble. He needs an explanation. He needs to know the whole truth. Dan Allah Amina ina son kiyi reaching out to him kiyi masa bayani yadda zai gane sosai cewa ni na zabi sultan duk da halayensa. Kiyi masa bayanin cewa sultan is not as bad as people think ge is. Ki bashi duk wannan labarin da muka baki yanzu ki gaya masa cewa na auri sultan saboda ina sonsa, saboda ina ganin soyayyata zata kawar da duk wani mugun hali nasa, kuma so far I have succeeded. Ki gaya masa kyaleshin da Sultan yayi yau alama ce ta cewa he is no longer who he was before" tunda na fara magana Amina take girgiza kanta alamar ba zata yi ba, ni kuma ban daina maganar ba har saida nazo karshe, tace "No, Moon, bazan iya ba, ba zai saurare ni ba, yaudara ta fa yayi ya saka na shigo dashi har cikin gidan ki" na kara rike hannunta nace "please Amina, you are my only hope akan sa, duk da yadda nake son in taimaka masa ba ni da yadda zanyi sai ta hanyarki kadai, please help me as your sister" da kyar na samu tace maybe zata yi in ta huce saboda taji haushin using dinta da yayi. Muna cikin haka Amir ya dawo yace amina tazo ta taya shi su kwashe abincin partyn da ba'ayi amfani dasu ba, wadanda ba zasu lalace ba suka shiga dasu suka adana, wadanda kuma zasu baci Amir ya aika dasu cikin gida. Ni da Hafsat kuma muka shiga ciki muka koma cikin bedroom dina muna cigaba da jajantawa, kafin su Amina su gama sai around 12:30, dan haka dole kwana ya kamasu a gidan. Hafsat ta kira zayed wanda tunda yazo bikin ya kama hotel, kullum da daddare yake lallabowa ya dauke matarsa sai da safe yake dawo da ita, ta gaya masa zata kwana a gida na saboda dare yayi. Sai da duk mu kayi wanka muka yi shirin kwanciya sannan naga sun tashi suna yi min sallama wai wani dakin zasu tafi su kwanta. Nace "saboda me?" Hafsat ta harare ni tace "oho miki, yau ne fa first night dinki, kawai kuma sai muzo muyi dare dare akan gado? In angon ya shigo kuma fa?"
Na kasa basu amsa har suka fice. A raina nace "wannan angon nawa ai Allah ka dai yasan inda yake" nayi tunanin in kira wayarsa inji ina yake amma kuma kar ya dauka wani abin nake nema. Na kwanta ina kallon dakina, karshen kyau yayi kyau, babba ne sosai dan duk girman gadon baifi quarter din dakin ba, babu ce kawai a kayan da ake bukata a daki Daddy da Mommy basu saka min a dakina ba. Komai yaji, komai da akwai except ango. Ina Sultan ya tafi? Na gyara nayi kwanciyata duk jikina yana yimin ciwon gajiya amma sam babu bacci a ido na, nafi 30 minutes a haka sai kuma na mike zaune na jawo wayata nayi dialing number dinsa, switched off, yayi fushi, nasan he has the right na yin fushi dani amma abinda yafi damuna shine abinda zai aikata a cikin fushin nasa, ya Ilahi give me the strength. Number din Amir na lalubo na kira, bugu daya ya dauka da alama bai kwanta ba, sai kuma na rasa mai zance masa, yace "Moon baku kwanta ba? Ko akwai abinda kuke bukata ne?" Nace "amm babu komai, dama ina son inji ko Sultan yana tare da kai ne?" Yace "No, ban ganshi ba, na dauka kuna tare ai" nace "a'a ai tunda ya fita bai dawo ba" na dan yi jim sai kuma yace "OK bara in duba shi" na zauna akan gado na harde kafata ina jiran tsammani, can Amir ya kira ni yace "naje har gate na tambaya sunce bai fita ba, kuma naga duk motocinsa da suke gidan nan suna nan, yana cikin gidan, kin duba part dinsa" na girgiza kai kamar yana kallona nace "a'a ban duba ba" yace "ok, ki duba can" nace "to na gode" sai kuma yace "Moon, he will be alright, Sultan is a tough guy, ya fuskanci abubuwan da suka fi wannan kuma yayi surviving. Idan kin duba baki ganshi ba just kiyi baccin ki, let him be, mostly in yayi zuciya yana rufe kansa a wani gurin ne ya zauna shi kadai har sai ya huce, you will be surprise in yazo zaki ga kamar ba'ayi komai ba" na ce "OK, thank you Amir, really thank you, for everything" yace "you are welcome". Banje part din Sultan neman sa ba, na dauki shawarar amir, I will let him come back on his own. Na koma na kwanta ina tunanin lamarin duniya, kana taka Allah na nasa, na tuna irin threats din da sultan yake min akan first night din mu, amma gashi ranar tazo, kuma anyi auren , kuma muna gida daya amma kuma zamu kwana a separate bedrooms. Na tuna baccin mu na jiya akan balcony da abinda ya gaya min sanda muka tashi, nayi murmushi ni kadai. I don't know a ina Sultan yake yanzu, but I know one thing for sure, he is not going to sleep tonight.