Sashe 58
Abinda Ke Cikin Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
***Mah-Mah bata taba tunanin Sultan zai yi kunnen uwar shegu da maganar ta ba, sai da taji shiru be ce komai ba, be kuma dawo gidan ba balle ta turke shi da maganar, duk da jikin Safwan din da sauki sai dai tasan dauriya kawai yake yana son nuna babu komai bayan ita kuma tasan ba haka bane.
Shiryawa tayi ta shiga gidan su Amrah ranar ta samu Umma ita kad'ai, Amrah na daki Afrah kuma taje gidan Hajiya. Bayan sun gaisa sukayi ma juna Allah sanya alkhairi da yadda al'umaran suka chanja lokaci daya. Bata nuna ma Umman komai ba, abinda taso taji akan Sultan ne amma sai taji Umman bata ce mata komai ba. Suna zaune sai ga Hajiya ta shigo, ranta a bace Afrah na biye da ita tana mata magana. Tashi Umma tayi da sauri tana mata sannu da zuwa ta amsa sannan ta amsawa Mah-Mah gaisuwar da take.
"Kira min Amrah maza." Tace wa Afrah tana samun wajen zama. Tare suka dawo sai a lokacin Amrah ta gaida Mah-Mahn ta zauna a gefen Hajiyar tana tsokanar ta, sai dai ganin kamar ba a mood din wasan take yau ba yasa tasha jinin jikinta.
"Maza kira Mijin ki yanzu yanzu, kice nace yazo ya dauke ki ku tafi, ba zai yiwu ba, a daura miki aure ki cigaba da zama a gida ba, ban yarda da wannan iskancin ba kuma ba za'a yi shi dani ba, kirashi maza."
Sai ta juya wajen Ummah
"Duk laifin ku ne da har kuka yarda,yaran yanzu masu shegen wayon tsiya, sai su auri yarinya su barta a gida sai sun samu abinda suke so sai suce sun saketa, anyi ba daya ba ba biyu ba, nan nan nan wata yarinyar makocin mu akayi mata wannan rashin albarkar, yanzu tana nan ya maida ita karamar bazawara yayi tafiyar sa k'asar waje."
"Gaskiya be kyauta ba."
"Amma Hajiya nace tunda ga ita Maman sultan din, sai kawai ta kirashi idan ya dawo gida ta fad'a masa yazo su tafi, ba wai a kirashi yanzu haka katsaham ba ko?"
"Tace miki itace babar tashi, ko tace miki ta isa dashi ne? Nasan da ita a wajen ai, na ganta kuma amma ba haka nake so ayi ba, ke Amrah, kira shi maza ki bani wayar nan."
"Na tura masa text message zai gani." Tace tana kumbura baki
"Ba zaki kira shi ba kenan?"
"Gashi ma yana kira."
"Bani shi nan."
"Haba Hajiya, haba Hajiya."
"Rufe min baki ba dake ake magana ba uwar iya, ki tsaya auren naki yazo tukunna."
"Salamu alaikum, kana ji, kazo yau ba sai gobe ba, ka tattara matar ka, ka tafi da ita, ba haka ake mu a garin mu ba., Yawwa toh."
Ta sa hannu ta kashe kiran sannan ta ajiye wayar ta tashi.
"Shi kuma idan ya dawo sai ki turo min shi." Tayi gaba suna mata Allah ya kiyaye bata bi ta kai ba tayi tafiyar ta tana sababi.
"Sai ki tayata ku hada kayan." Umma tace tana sauke ajiyar zuciya
"Amma da an bari Abban nasu ya dawo ko?" Mah-Mah tayi saurin fad'a
"Babu abinda zai ce akan maganar mahaifiyar sa."
"Toh ajira Sultan din, yazo tukunna, kila ma akwai abinda zai ce."
"Gwara dai su shirya komai bana son abin magana."
"Bari toh na koma, Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lafiya."
"Amin ya Allah, angode sosai."
Afrah ce ta taimaka ta had'a duk abinda tasan zata bukata waje d'aya, saman gado tayi hayewar ta, ta kwanta tana jin wani yanayi me kama da tsoro tsoro tun bayan da Hajiya ta kirashi, ya kuma yi mata text zai xo idan anyi sallar isha'i. Har akayi magriba ta kasa katubus, ba abu ne me sauki ba barin gida, ka bar iyayenka da yan uwanka ka tafi ka fara sabuwar rayuwa , rayuwar da baka san yadda zata zo maka ba sai ka shigeta, duk kuwa da yadda kaso ka hasaso ta ta wuce nan.
Kamar yadda yace ana idar ta sallar sai gashi, lokacin Abba ya dawo. Kai tsaye falon Abban ya wuce. Tare suka shigo da Umma ta samu gefe ta makale tana jin kamar ace mata k'et ta zura da gudu.
Nasiha me ratsa jiki Abba yayi musu, ya kuma tunasar dasu akan hakkokin kowannen su akan dayan su, ya kuma jaddada musu kalmar nan ta hakuri a zaman aure wanda Idan babu ita, da yawa yawan mutane da basu zauna lafiya ba, daga karshe ya karkare da yi musu addu'a da fatan samun kwanciyar hankali da zaman lafiya a gidan aurensu. Umma ma tayi nata fad'an daidai gwargwado. Kuka sosai Amrah take, kukan rabuwa da iyayenta, fita sultan yayi ya basu waje don su samu damar magana da ita sosai.
Yana tsaye a jikin mota ya jingina bayan sa yana kallon layin nasu da yayi tsit saboda tasowar hadari kasancewar lokaci ne na damuna. Jin an bud'e kofar yasa ya waiga, yana kallon yadda take tahowa hannun ta a cikin na Afrah kanta a lullube da mayafi.
Da sauri ya bud'e mata gidan gaba, ta saka kafarta bakin ta dauke da addu'a,
"Sai da safe Ya Sulthan."
"Sai da safe Afrah."
Sai ta sunkuya daidai kunnen Amrah
"Sai da safe." Bata sa ran xata amsa ba dama. Tana tsaye har suka fita daga layin, taji wasu hawaye sun biyo kunci ta,zata yi missing Amrah sosai.
A hankali yake tukin, zuwa lokacin har an fara yayyafi kad'an kad'an, sanyin AC da sanyin garin suka hadu suka cika ko ina, kankame jikinta tayi, ta lafe a jikin kofar motar. Hannun sa ya zuro cikin mayafin ta data dunkunkune kanta dashi ya kama hannayen ta yasa a cikin nasa ya cigaba da tukin sa hankalin na rarrabuwa. Parking yayi a gefen hanya ya fita da dan gudu ya shiga wani shop, be dad'e a ciki ba ya fito ya zo ya bude baya ya zuba kayan ya ja motar suka tafi.
Suna isa gida ya kashe motar, yana kallon ta, ta dan hasken da ya hasko cikin motar.
"We are home." Yace yana smilling.
Kama murfin motar tayi ta fito, ya zagayo da sauri ya rike hannun ta.
"Kar ruwa ya jik'a min ke."
"Bismillah." Suka nufi kofar shiga main gidan. Mukulli ya ciro ya bud'e sannan ya ja baya ya bata hanya. Da bismillah ta shiga ya biyo bayan ta bayan ya koma ya debo ledojin da yazo dasu. A takure ya sameta a kan kujera, ya ajiye kayan ya zauna a kusa da ita.
"Kinga yadda abubuwan suka kasance ko? Ba da wani dalili nace ki zauna a gidan ba, sai dan abinda zan fuskanta bana son ina chan kuma ina tunanin halin da kike ciki, atlease idan kina gida zan samu peace of mind, Amma bansan hakan zai bata ran Hajiya ba."
"Hajiya abu kad'an ke bata mata rai ai."
"Tana da gaskia, kuma banga laifin ta akan abinda tayi ba, sai ma murna da nayi dan dama ina ta dana sanin zaman da nace ki yi, God I need my wife a kusa dani."
"Umm."
"Tàshi mu je muyi alwala, mu yi wa Allah godiya."
Tashi tayi suka shiga bedroom, ita ta fara shiga tayi alwalar zuciyar ta na dukan uku uku ta fito, shima ya shiga yayi ya fito ya shinfida musu abin sallah, sukayi raka'a biyu sukayi addu'a sannan ya dafa kanta ya karanto addu'ar da tazo mana. Tashi yayi ya fita, sai gashi ya dawo da kayan da ya siyo. Ya ajiye sannan yazo ya kamata ya mikar da ita, ya janye mayafin da ta rufe jikinta dashi, ya ajiye a saman gadon. Ya jawo ta zuwa wajen da ya ajiye komai. Kasancewar dare ne gashi kuma lokaci yaja yasa suka dan ci komai kad'an, ta shiga tayi brush a lokacin ruwan da ake ya kara karfi sosai. Sanda ta fito baya dakin, kashe wutar tayi ta kwanta tana rufe idon ta. Shigowa yayi bayan ya sauya kayan sa zuwa kanana masu dan nauyi kad'an, ya hawo kadon yana kiran sunan ta. Shiru tayi masa sai yayi murmushi kawai dan yasan ba wai tayi bacci bane. Gefen ta ya samu ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya da karfin. Matsawo yayi ya dawo daidai kusa da ita, yasa hannu ya juyota suna fuskantar juna, idon ta a rufe kam sai dai eyelashes dinta na ta rawa.
"Wannan idanun sun karyata ki, bud'e kiga."
A hankali ta dan bud'e idon kad'an, sai kuma tayi saurin rufe su ganin yadda ya matso so so so close to her.
Kissing saman kanta yayi in a passionate way, ya daga kanta dake saman pillow ya dora shi akan damtsen hannun sa, Sannan ya ture dankwallin kanta, gashin ta me matukar sulbi ya bayyana, hannun sa ya tura ciki ya shiga zagayawa dashi yana sakar kamshin hadaddun shampoo da conditioner din da tayi amfani dasu. A hankali yayi mata magana a kunne ,maganar da ta saka ta dunkulewa waje d'aya ta shiga kankame jikin ta.
"Please say yes." Ya sake rada mata yana cigaba da zagaya hannun sa a saman soft skin dinta.
"Please..." Ya sake k'asa sosai da voice dinsa. A hankali ta daga masa kanta hawaye na bin fuskar ta.
"I love you so much."
Sai ya kankame ta sosai yana jin kowanne lungu da sako na zuciyar sa na cikewa da tsantsar kaunar da yake mata. It's time da zai nuna mata yadda take a zuciyar sa.
Goodnight 😗😴😴
***Hasken wayar sa ne ya farkar dashi daga baccin da ya sake dauke su bayan sunyi sallar asubah, gefen sa ya kalla, ta makalkaleshi ta chusa kanta cikin jikin sa tana fitar da numfashi. Murmushi ne ya subce masa tuno abinda ya faru some hours da suka wuce. This is the best night ever a wajen sa. Alhamdulillah ya shiga jerawa dan shi ne kad'ai abi godia.
Shiryawa tayi ta shiga gidan su Amrah ranar ta samu Umma ita kad'ai, Amrah na daki Afrah kuma taje gidan Hajiya. Bayan sun gaisa sukayi ma juna Allah sanya alkhairi da yadda al'umaran suka chanja lokaci daya. Bata nuna ma Umman komai ba, abinda taso taji akan Sultan ne amma sai taji Umman bata ce mata komai ba. Suna zaune sai ga Hajiya ta shigo, ranta a bace Afrah na biye da ita tana mata magana. Tashi Umma tayi da sauri tana mata sannu da zuwa ta amsa sannan ta amsawa Mah-Mah gaisuwar da take.
"Kira min Amrah maza." Tace wa Afrah tana samun wajen zama. Tare suka dawo sai a lokacin Amrah ta gaida Mah-Mahn ta zauna a gefen Hajiyar tana tsokanar ta, sai dai ganin kamar ba a mood din wasan take yau ba yasa tasha jinin jikinta.
"Maza kira Mijin ki yanzu yanzu, kice nace yazo ya dauke ki ku tafi, ba zai yiwu ba, a daura miki aure ki cigaba da zama a gida ba, ban yarda da wannan iskancin ba kuma ba za'a yi shi dani ba, kirashi maza."
Sai ta juya wajen Ummah
"Duk laifin ku ne da har kuka yarda,yaran yanzu masu shegen wayon tsiya, sai su auri yarinya su barta a gida sai sun samu abinda suke so sai suce sun saketa, anyi ba daya ba ba biyu ba, nan nan nan wata yarinyar makocin mu akayi mata wannan rashin albarkar, yanzu tana nan ya maida ita karamar bazawara yayi tafiyar sa k'asar waje."
"Gaskiya be kyauta ba."
"Amma Hajiya nace tunda ga ita Maman sultan din, sai kawai ta kirashi idan ya dawo gida ta fad'a masa yazo su tafi, ba wai a kirashi yanzu haka katsaham ba ko?"
"Tace miki itace babar tashi, ko tace miki ta isa dashi ne? Nasan da ita a wajen ai, na ganta kuma amma ba haka nake so ayi ba, ke Amrah, kira shi maza ki bani wayar nan."
"Na tura masa text message zai gani." Tace tana kumbura baki
"Ba zaki kira shi ba kenan?"
"Gashi ma yana kira."
"Bani shi nan."
"Haba Hajiya, haba Hajiya."
"Rufe min baki ba dake ake magana ba uwar iya, ki tsaya auren naki yazo tukunna."
"Salamu alaikum, kana ji, kazo yau ba sai gobe ba, ka tattara matar ka, ka tafi da ita, ba haka ake mu a garin mu ba., Yawwa toh."
Ta sa hannu ta kashe kiran sannan ta ajiye wayar ta tashi.
"Shi kuma idan ya dawo sai ki turo min shi." Tayi gaba suna mata Allah ya kiyaye bata bi ta kai ba tayi tafiyar ta tana sababi.
"Sai ki tayata ku hada kayan." Umma tace tana sauke ajiyar zuciya
"Amma da an bari Abban nasu ya dawo ko?" Mah-Mah tayi saurin fad'a
"Babu abinda zai ce akan maganar mahaifiyar sa."
"Toh ajira Sultan din, yazo tukunna, kila ma akwai abinda zai ce."
"Gwara dai su shirya komai bana son abin magana."
"Bari toh na koma, Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lafiya."
"Amin ya Allah, angode sosai."
Afrah ce ta taimaka ta had'a duk abinda tasan zata bukata waje d'aya, saman gado tayi hayewar ta, ta kwanta tana jin wani yanayi me kama da tsoro tsoro tun bayan da Hajiya ta kirashi, ya kuma yi mata text zai xo idan anyi sallar isha'i. Har akayi magriba ta kasa katubus, ba abu ne me sauki ba barin gida, ka bar iyayenka da yan uwanka ka tafi ka fara sabuwar rayuwa , rayuwar da baka san yadda zata zo maka ba sai ka shigeta, duk kuwa da yadda kaso ka hasaso ta ta wuce nan.
Kamar yadda yace ana idar ta sallar sai gashi, lokacin Abba ya dawo. Kai tsaye falon Abban ya wuce. Tare suka shigo da Umma ta samu gefe ta makale tana jin kamar ace mata k'et ta zura da gudu.
Nasiha me ratsa jiki Abba yayi musu, ya kuma tunasar dasu akan hakkokin kowannen su akan dayan su, ya kuma jaddada musu kalmar nan ta hakuri a zaman aure wanda Idan babu ita, da yawa yawan mutane da basu zauna lafiya ba, daga karshe ya karkare da yi musu addu'a da fatan samun kwanciyar hankali da zaman lafiya a gidan aurensu. Umma ma tayi nata fad'an daidai gwargwado. Kuka sosai Amrah take, kukan rabuwa da iyayenta, fita sultan yayi ya basu waje don su samu damar magana da ita sosai.
Yana tsaye a jikin mota ya jingina bayan sa yana kallon layin nasu da yayi tsit saboda tasowar hadari kasancewar lokaci ne na damuna. Jin an bud'e kofar yasa ya waiga, yana kallon yadda take tahowa hannun ta a cikin na Afrah kanta a lullube da mayafi.
Da sauri ya bud'e mata gidan gaba, ta saka kafarta bakin ta dauke da addu'a,
"Sai da safe Ya Sulthan."
"Sai da safe Afrah."
Sai ta sunkuya daidai kunnen Amrah
"Sai da safe." Bata sa ran xata amsa ba dama. Tana tsaye har suka fita daga layin, taji wasu hawaye sun biyo kunci ta,zata yi missing Amrah sosai.
A hankali yake tukin, zuwa lokacin har an fara yayyafi kad'an kad'an, sanyin AC da sanyin garin suka hadu suka cika ko ina, kankame jikinta tayi, ta lafe a jikin kofar motar. Hannun sa ya zuro cikin mayafin ta data dunkunkune kanta dashi ya kama hannayen ta yasa a cikin nasa ya cigaba da tukin sa hankalin na rarrabuwa. Parking yayi a gefen hanya ya fita da dan gudu ya shiga wani shop, be dad'e a ciki ba ya fito ya zo ya bude baya ya zuba kayan ya ja motar suka tafi.
Suna isa gida ya kashe motar, yana kallon ta, ta dan hasken da ya hasko cikin motar.
"We are home." Yace yana smilling.
Kama murfin motar tayi ta fito, ya zagayo da sauri ya rike hannun ta.
"Kar ruwa ya jik'a min ke."
"Bismillah." Suka nufi kofar shiga main gidan. Mukulli ya ciro ya bud'e sannan ya ja baya ya bata hanya. Da bismillah ta shiga ya biyo bayan ta bayan ya koma ya debo ledojin da yazo dasu. A takure ya sameta a kan kujera, ya ajiye kayan ya zauna a kusa da ita.
"Kinga yadda abubuwan suka kasance ko? Ba da wani dalili nace ki zauna a gidan ba, sai dan abinda zan fuskanta bana son ina chan kuma ina tunanin halin da kike ciki, atlease idan kina gida zan samu peace of mind, Amma bansan hakan zai bata ran Hajiya ba."
"Hajiya abu kad'an ke bata mata rai ai."
"Tana da gaskia, kuma banga laifin ta akan abinda tayi ba, sai ma murna da nayi dan dama ina ta dana sanin zaman da nace ki yi, God I need my wife a kusa dani."
"Umm."
"Tàshi mu je muyi alwala, mu yi wa Allah godiya."
Tashi tayi suka shiga bedroom, ita ta fara shiga tayi alwalar zuciyar ta na dukan uku uku ta fito, shima ya shiga yayi ya fito ya shinfida musu abin sallah, sukayi raka'a biyu sukayi addu'a sannan ya dafa kanta ya karanto addu'ar da tazo mana. Tashi yayi ya fita, sai gashi ya dawo da kayan da ya siyo. Ya ajiye sannan yazo ya kamata ya mikar da ita, ya janye mayafin da ta rufe jikinta dashi, ya ajiye a saman gadon. Ya jawo ta zuwa wajen da ya ajiye komai. Kasancewar dare ne gashi kuma lokaci yaja yasa suka dan ci komai kad'an, ta shiga tayi brush a lokacin ruwan da ake ya kara karfi sosai. Sanda ta fito baya dakin, kashe wutar tayi ta kwanta tana rufe idon ta. Shigowa yayi bayan ya sauya kayan sa zuwa kanana masu dan nauyi kad'an, ya hawo kadon yana kiran sunan ta. Shiru tayi masa sai yayi murmushi kawai dan yasan ba wai tayi bacci bane. Gefen ta ya samu ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya da karfin. Matsawo yayi ya dawo daidai kusa da ita, yasa hannu ya juyota suna fuskantar juna, idon ta a rufe kam sai dai eyelashes dinta na ta rawa.
"Wannan idanun sun karyata ki, bud'e kiga."
A hankali ta dan bud'e idon kad'an, sai kuma tayi saurin rufe su ganin yadda ya matso so so so close to her.
Kissing saman kanta yayi in a passionate way, ya daga kanta dake saman pillow ya dora shi akan damtsen hannun sa, Sannan ya ture dankwallin kanta, gashin ta me matukar sulbi ya bayyana, hannun sa ya tura ciki ya shiga zagayawa dashi yana sakar kamshin hadaddun shampoo da conditioner din da tayi amfani dasu. A hankali yayi mata magana a kunne ,maganar da ta saka ta dunkulewa waje d'aya ta shiga kankame jikin ta.
"Please say yes." Ya sake rada mata yana cigaba da zagaya hannun sa a saman soft skin dinta.
"Please..." Ya sake k'asa sosai da voice dinsa. A hankali ta daga masa kanta hawaye na bin fuskar ta.
"I love you so much."
Sai ya kankame ta sosai yana jin kowanne lungu da sako na zuciyar sa na cikewa da tsantsar kaunar da yake mata. It's time da zai nuna mata yadda take a zuciyar sa.
Goodnight 😗😴😴
***Hasken wayar sa ne ya farkar dashi daga baccin da ya sake dauke su bayan sunyi sallar asubah, gefen sa ya kalla, ta makalkaleshi ta chusa kanta cikin jikin sa tana fitar da numfashi. Murmushi ne ya subce masa tuno abinda ya faru some hours da suka wuce. This is the best night ever a wajen sa. Alhamdulillah ya shiga jerawa dan shi ne kad'ai abi godia.