Sashe 92
Munafukin Miji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mami na son tambayar Ridayya tana ina amma kunya take ji, Ridayya ta ce "Mami ina Japan tare da Abbiey, ki yi mini addu'a please"
"To Allah ya tsare ya yi muku albarka, ki iya bakinki kinji, ki kira Ammi ko gaisa"
"Uhm Mami kenan, sai anjima"
Mami ta yi saving number Ridayya da Ƴar Abbiey ta saka emojin na love a gaba kana ta ajjiye wayar ta nufi bedroom ɗin da Yaya Zuhura ke ciki, faɗa ta yi mata sosai tare da nasiha mai ratsa jiki a ranar Yaya Zuhura ta koma gidan mijinta ba dan tana so ba. Abinda ta guda shi ta tarar ya dinga dukanta kamar jaka ya yi mata jina-jina ya tura ta waje a tsakiyar daren nan, gashi ƙofar gidanta tarin bola ce haka ta kwana cikin bola ga uban sauro tana zaune ta ji ƙatuwar kunama na yawo a jininta duk inda ta matsa sai ta sakar mata harbi ta dinga ihu ta kururuwa tana bugan gidan amma ya yi burus, makota ba wanda ya leƙo da ƙyar ta samu kunamar ta fita ta yi kamar zata zauce.
Cikin weekend ɗin MB USTAZ Ya sauka a Nigeria ba tare da kowa ya sani ba, hatta Ridayya bata san Nigeria ya nufa ba, muhimmin zama ya kawo shi da ƴan jam'iyya. Tajj ne ya yi ya ɗauke shi zuwa keɓantaccen waje wanda yake prvt da securities sosai a wajan. Ustaz bai samu damar yin magana da Tajj ba saboda gajiyar dake jikinsa da kuma kewar rigimar matarsa, ya yi missing jaririyarsa so much.
Meeting suka yi wanda a nan ne MB USTAZ ya amshi takarar, ya kuma yi sign ya yi hakan ne Only for his wife saboda ita, Only her. Sosai ƴaƴan jam'iyyar sukai farinciki nan akaiwa BM USTAZ photona wanda za a yi using dasu for posters. Dukda sun buƙaci ya tsaya ya yi magana da ƴan jaridu ya yi musu bayanin tsayawa takarar ya yi burus ya ce shi fa babu takura cikin lamuransa.
Bayan ya yi wanka ya shirya cikin Robe Pyjamas ash ƙafarsa sanye da Zizor Men's Lightweight House Slipper. Gyara zamansa ya yi wayarsa a hannun bai samu cikakken lokacin kiran Ustaza ba, sai ya tura mata da saƙo na kalmomi kaɗan a taƙaice.
_Ki saka kayan sanyi, ki kula da kan ki da kyau, take care baby_
Kafin ya ajjiye wayar yaga reply É—inta very shortly ta ce _I miss u_
Murmushi ya ƙwace masa ya ɗan yi na gefen laɓe saboda Tajj dake gabansa, ganin ya shagala ya saka Tajj cewa
"Shayar daka shanya ta bushe fa" Sai a lokacin ya É—ago kai ya kalli Tajj Baita sai ya É—auke kai can can ba magana kafin ya nisa ya ce
"Why?"
"Me?" Ya É—aure fuska ya ce "Tajuddeen don't pretend, why? U lie to me"
"Taimako dai, ai gode mini ya kamata ka yi fa, saboda nasan duk duniya babu wata ƴa mace da zaka iya tarayya da ita idan ba Ridayya ba, shi ne ya sa na nemi ganawa da Dr na ce ya faɗi result ɗin test da aka yi maka cewa ka nakasa ba kuma zaka taɓa haihuwa ba"
"Mugun abu"
Ustaz ya ce idanuna still zube akan message É—in Ridayya da ta ce I miss u.
Umma da mamaki ta dinga kallon Dr ta ce "Ko ban ji daidai bane?"
Dr ya ce "Haba Hajiya your daughter in-law is pregnant, kuÉ—in albishir kawai za ki bani"
Wata uwar guɗa Umma ta rangaɗa tana fito da bandir ɗin kuɗi ta bawa Dr ta ce "Allahamdulillah, daman nasan lafiyan yaro na ƙalau kuma yana son matarsa kai na ji daɗin wannan labarin Ubangiji ya sanya namiji zata haifa yau zanga jinin Muhammmmd ashe ina da rabon gani"
Mardiyya dake kwance wacce aka gama cire mata drip ta dinga zare Idanu tana shafa cikinta, zufa sai yanko mata take ciki kuma? Innalillahi wa'inna ilahir raji'un.
Ita dai Umma farinciki take yanzu dole Ustaz ya dawo gida ya zauna da matarsa su raini cikin tare tunda shi ya yi ya gudu.
JAPAN.... Saukar cikin dare ya yi don haka yana fitowa daga mota ya nufi cikin gidan domin ya san dole ta yi bacci, abubuwa da yawa sun masa yawa, yana son yin magana mai muhimmanci da Ridayya yana son magana da Baba ƙarami and Umma too but bai shirya ba, ba haka ya tsara plan ɗinsa ba. Wanka ya yi ya sanya kayan bacci yana buƙatar green tea da dafaffiyar madarar shanu ga wani bacci dake cin idanunsa, a hankali ya murɗa handle bedroom tare da tura kansa ciki, wani ƙamshi ne mai sanyin gaske da nutsar da zuciya ya shiga hancin Ustaz, a hankali ya buɗe hancin yana shaƙa da kyau, cikin nutsuwa sabon yanayi ya fara maye gurbin gajiyarsa ya buɗe zuciyarsa da kyau domin bata damar tabbatar abinda take buƙata.
Kwance can gefen gado ya hangota, ta ja pillow ta manne a jikinta, ta cure waje guda alamar sanyi na damunta, ya ƙarasa jiki babu ƙwari zuwa inda take,guntun hawaye ya gani ya bushe a fuskar ya girgiza kai yana jinjina rigimar Ridayya mara dalili da tushe, yanzu idan taso a zauna lafiya yanzu kuma ta botse gashi kullum sauya masa take ko dan kullum tsumin ƴan Maiduguri ƙara zama yake a jininta? Hannunsa ya kai zuwa cinyarta da niyyar tashinta sai dai me? He lost his mind ya kasa control kansa gabaɗaya, a firgice ta fara saboda zuwan abinda bata taɓa ji ba ta shiga kokawa amma taga Abbiey ɗin uwa baya cikin hayyacinsa wani gurnani yake yi a hankali.
"Ka yafe mini Abbiey ban kumawa ban shirya ba, ka barni"
Kuka take sosai ta fita hayyacinta domin ko a tarihi bata taɓa tunani wannan ranar ba, musamman da Abbiey ɗinta abubuwan da yake mata was very different da abinda Zameer ke yi, wannan with love and care yake da tsantsar soyayya, kulawa with romantic styles wanda shi kansa bai san ya iya ba, tsoro ne fal zuciyarsa a raunace yake komai. Ridayya rikituwa ta yi zuwa ƙasa saboda ta kasa ɗaukan al'amarin ya bita zuwa saman carpet ɗin.
"No please Abbiey"
"Yes Ustaz, kar ki shiga fushin ma'aiki allow me"
"Abbiey am scared, ban shirya ba"
"I didn't too,nima ban shirya ba tsoro nake ji kuma dr ya ce na gwada I'm just trying ba yi zan ba....,"
Tun tana kuka har dana shagwaɓa ta dawo zubar da hawaye wani irin kunyar Abbiey ɗinta ya mamaye zuciyarta ta kulle idanunta tana saurare zuciyarta dake buɗe tana ƙara ninka son da ta kewa Ustaz. Lokacin da komai ya faru Ridayya da Muhammad-Bilal Tahir Rano suka zama abu ɗaya, masoyan juna, ƴan'uwan juna, ma'aurata ya mayar da ita cikakkiyar matarsa ta sunna Ustaz bai san bakinsa ya buɗe ya ce.
"Allahu Akbar, Allah ya yafe miki Ustaza na yafe ni Ustaz na yafe miki.......
Ku yi comments tare da sharingâ¤â€ðŸ”¥â¤â€ðŸ”¥ðŸ«¶ðŸ»
*MUNAFIKIN MIJI 40*
Mikiya Writers Asso....
Bright pens free batch
Nimcyluv
*A yi FOLLOWING CHANNEL ɗina domin samun update akan lokaci na Munafikin miji da wanda suke buƙata daga farko, ƙofa a buɗe take ga masu buƙatar ayi musu tallah*
https://whatsapp.com/channel/0029Va5fqs7E50UpMpXolU1T
Ustaz ya sauke numfashi mai huci ji yake kamar ya buɗe baki ya kurma ihu tare da kabbara ga Ubangiji, amma abinda ya ke ji ya danne duka wannan yanayin ya fi gaban ihu, balle magana domin ji yake kamar wutar lantarki ke jan shi tana fisgarsa tunda Umma ta haife shi har kawo yanzu bai taɓa jin abu makamancin haka ba.
Tun daren jiya har wayewar gari sabo yake jin kansa, yana ta son furta ko kalma ɗaya ne,amma idan ya kalli Ridayya da abinda ta bashi sai ya ji duk abinda zai faɗa ya yi kaɗan, Ridayyansa ta fi karfin hakan. Ya sauke numfashi a karo na babu adadi ya juya a hankali ya zuba idanunsa akan ta, ta kwaɓe fuska busassun hawaye duk a fuskar saman idanunta ya kumbura sosai.
Ganin tana ɗan firgita ya saka shi miƙa hannunsa zuwa wuyanta ya ji zafi sosai. Ba ki ya buɗe zai yi magana maimakon furta abinda ya yi niyya sai furucinsa ya zauya zuwa.
“Allahu Akbar, Ma sha Allah walihamdulillahi wallahu Akbar. Allahamdulillahi godiya ga uwar mataye, godiya ga baÆ™ar mace godiya ga Ustaza data amshi budurcin Muhammad Bilal ta mai da shi mijin aure na sunnaâ€
Sarai Ridayya ta ji shi amma ta yi shiru, wani irin kunyarsa ta fara ji,nauyinsa da kimarsa sun ninku fiye da kima a zuciyarta da idanunta. Ta sha wahala ƙwarai a wajan Zameer idan har zai yi tarayya irin haka da ita sai ya shaƙe mata wuya, kafin yanzu gabaɗaya shatin yatsunsa ne a wuyanta wani lokaci har hijira numfashinta ke tafiya. Bata taɓa jin wani abu ki sani wani abu wai shi emotions or feelings ba sai a daren jiya.
Abbiey ɗinta ya nuna mata mene duniyar soyayya da rayuwar auratayya ya bambance mata ƙauna da biyan buƙatar kai da kai, bata cikin haiyacinta amma ta ji muryarsa a jiyan bayan faruwar komai yana tambayar ta a hankali daidai kunnenta yana shafa kanta.
"Are You okay with me?
Kin gamsu or do you need more? Are u happy with me? Is there any problem with? Or am not romantic man, banda kunya Ustaza rayuwarmu ce wannan"
Sanda yake furta hakan ji ta yi kamar ta nutse, ta ko'ina Ustaz ya sha bambam bai yi son kai ba, bayan ya nutsu da ita yake tambayar ko ta gamsu saɓanin wasu mazan kansu kawai suka sani da son samu biyan buƙata shikenan.
He is so lovely! Her world.
Ya kasa fita daga ɗakin dukda yunwar dake damunsa ainun tsoro yake ko ya yi mata wani, kar Ustaza ta yi fushi da shi shi kam ya bi Allah da Manzonsa kuma ya bi Ridayya sau da ƙafa.
Motsin yatsun ƙafarta da suke riƙe a hannunsa ya ji, yana juya ta yi saurin rufe idanu daga kallon bayansa ya girgiza kai shi a duniya yanzu bai san mene bai sani ba don gane da ita idan har baccin ƙarya take yana ganewa.
Ya matse yatsun tare da girgiza ƙafar sai ta fashe da kukan ƙarya tana murza idanunta.
"Wayyo Baffa zai cire mini ƙafa, Auchiii"
"To Allah ya tsare ya yi muku albarka, ki iya bakinki kinji, ki kira Ammi ko gaisa"
"Uhm Mami kenan, sai anjima"
Mami ta yi saving number Ridayya da Ƴar Abbiey ta saka emojin na love a gaba kana ta ajjiye wayar ta nufi bedroom ɗin da Yaya Zuhura ke ciki, faɗa ta yi mata sosai tare da nasiha mai ratsa jiki a ranar Yaya Zuhura ta koma gidan mijinta ba dan tana so ba. Abinda ta guda shi ta tarar ya dinga dukanta kamar jaka ya yi mata jina-jina ya tura ta waje a tsakiyar daren nan, gashi ƙofar gidanta tarin bola ce haka ta kwana cikin bola ga uban sauro tana zaune ta ji ƙatuwar kunama na yawo a jininta duk inda ta matsa sai ta sakar mata harbi ta dinga ihu ta kururuwa tana bugan gidan amma ya yi burus, makota ba wanda ya leƙo da ƙyar ta samu kunamar ta fita ta yi kamar zata zauce.
Cikin weekend ɗin MB USTAZ Ya sauka a Nigeria ba tare da kowa ya sani ba, hatta Ridayya bata san Nigeria ya nufa ba, muhimmin zama ya kawo shi da ƴan jam'iyya. Tajj ne ya yi ya ɗauke shi zuwa keɓantaccen waje wanda yake prvt da securities sosai a wajan. Ustaz bai samu damar yin magana da Tajj ba saboda gajiyar dake jikinsa da kuma kewar rigimar matarsa, ya yi missing jaririyarsa so much.
Meeting suka yi wanda a nan ne MB USTAZ ya amshi takarar, ya kuma yi sign ya yi hakan ne Only for his wife saboda ita, Only her. Sosai ƴaƴan jam'iyyar sukai farinciki nan akaiwa BM USTAZ photona wanda za a yi using dasu for posters. Dukda sun buƙaci ya tsaya ya yi magana da ƴan jaridu ya yi musu bayanin tsayawa takarar ya yi burus ya ce shi fa babu takura cikin lamuransa.
Bayan ya yi wanka ya shirya cikin Robe Pyjamas ash ƙafarsa sanye da Zizor Men's Lightweight House Slipper. Gyara zamansa ya yi wayarsa a hannun bai samu cikakken lokacin kiran Ustaza ba, sai ya tura mata da saƙo na kalmomi kaɗan a taƙaice.
_Ki saka kayan sanyi, ki kula da kan ki da kyau, take care baby_
Kafin ya ajjiye wayar yaga reply É—inta very shortly ta ce _I miss u_
Murmushi ya ƙwace masa ya ɗan yi na gefen laɓe saboda Tajj dake gabansa, ganin ya shagala ya saka Tajj cewa
"Shayar daka shanya ta bushe fa" Sai a lokacin ya É—ago kai ya kalli Tajj Baita sai ya É—auke kai can can ba magana kafin ya nisa ya ce
"Why?"
"Me?" Ya É—aure fuska ya ce "Tajuddeen don't pretend, why? U lie to me"
"Taimako dai, ai gode mini ya kamata ka yi fa, saboda nasan duk duniya babu wata ƴa mace da zaka iya tarayya da ita idan ba Ridayya ba, shi ne ya sa na nemi ganawa da Dr na ce ya faɗi result ɗin test da aka yi maka cewa ka nakasa ba kuma zaka taɓa haihuwa ba"
"Mugun abu"
Ustaz ya ce idanuna still zube akan message É—in Ridayya da ta ce I miss u.
Umma da mamaki ta dinga kallon Dr ta ce "Ko ban ji daidai bane?"
Dr ya ce "Haba Hajiya your daughter in-law is pregnant, kuÉ—in albishir kawai za ki bani"
Wata uwar guɗa Umma ta rangaɗa tana fito da bandir ɗin kuɗi ta bawa Dr ta ce "Allahamdulillah, daman nasan lafiyan yaro na ƙalau kuma yana son matarsa kai na ji daɗin wannan labarin Ubangiji ya sanya namiji zata haifa yau zanga jinin Muhammmmd ashe ina da rabon gani"
Mardiyya dake kwance wacce aka gama cire mata drip ta dinga zare Idanu tana shafa cikinta, zufa sai yanko mata take ciki kuma? Innalillahi wa'inna ilahir raji'un.
Ita dai Umma farinciki take yanzu dole Ustaz ya dawo gida ya zauna da matarsa su raini cikin tare tunda shi ya yi ya gudu.
JAPAN.... Saukar cikin dare ya yi don haka yana fitowa daga mota ya nufi cikin gidan domin ya san dole ta yi bacci, abubuwa da yawa sun masa yawa, yana son yin magana mai muhimmanci da Ridayya yana son magana da Baba ƙarami and Umma too but bai shirya ba, ba haka ya tsara plan ɗinsa ba. Wanka ya yi ya sanya kayan bacci yana buƙatar green tea da dafaffiyar madarar shanu ga wani bacci dake cin idanunsa, a hankali ya murɗa handle bedroom tare da tura kansa ciki, wani ƙamshi ne mai sanyin gaske da nutsar da zuciya ya shiga hancin Ustaz, a hankali ya buɗe hancin yana shaƙa da kyau, cikin nutsuwa sabon yanayi ya fara maye gurbin gajiyarsa ya buɗe zuciyarsa da kyau domin bata damar tabbatar abinda take buƙata.
Kwance can gefen gado ya hangota, ta ja pillow ta manne a jikinta, ta cure waje guda alamar sanyi na damunta, ya ƙarasa jiki babu ƙwari zuwa inda take,guntun hawaye ya gani ya bushe a fuskar ya girgiza kai yana jinjina rigimar Ridayya mara dalili da tushe, yanzu idan taso a zauna lafiya yanzu kuma ta botse gashi kullum sauya masa take ko dan kullum tsumin ƴan Maiduguri ƙara zama yake a jininta? Hannunsa ya kai zuwa cinyarta da niyyar tashinta sai dai me? He lost his mind ya kasa control kansa gabaɗaya, a firgice ta fara saboda zuwan abinda bata taɓa ji ba ta shiga kokawa amma taga Abbiey ɗin uwa baya cikin hayyacinsa wani gurnani yake yi a hankali.
"Ka yafe mini Abbiey ban kumawa ban shirya ba, ka barni"
Kuka take sosai ta fita hayyacinta domin ko a tarihi bata taɓa tunani wannan ranar ba, musamman da Abbiey ɗinta abubuwan da yake mata was very different da abinda Zameer ke yi, wannan with love and care yake da tsantsar soyayya, kulawa with romantic styles wanda shi kansa bai san ya iya ba, tsoro ne fal zuciyarsa a raunace yake komai. Ridayya rikituwa ta yi zuwa ƙasa saboda ta kasa ɗaukan al'amarin ya bita zuwa saman carpet ɗin.
"No please Abbiey"
"Yes Ustaz, kar ki shiga fushin ma'aiki allow me"
"Abbiey am scared, ban shirya ba"
"I didn't too,nima ban shirya ba tsoro nake ji kuma dr ya ce na gwada I'm just trying ba yi zan ba....,"
Tun tana kuka har dana shagwaɓa ta dawo zubar da hawaye wani irin kunyar Abbiey ɗinta ya mamaye zuciyarta ta kulle idanunta tana saurare zuciyarta dake buɗe tana ƙara ninka son da ta kewa Ustaz. Lokacin da komai ya faru Ridayya da Muhammad-Bilal Tahir Rano suka zama abu ɗaya, masoyan juna, ƴan'uwan juna, ma'aurata ya mayar da ita cikakkiyar matarsa ta sunna Ustaz bai san bakinsa ya buɗe ya ce.
"Allahu Akbar, Allah ya yafe miki Ustaza na yafe ni Ustaz na yafe miki.......
Ku yi comments tare da sharingâ¤â€ðŸ”¥â¤â€ðŸ”¥ðŸ«¶ðŸ»
*MUNAFIKIN MIJI 40*
Mikiya Writers Asso....
Bright pens free batch
Nimcyluv
*A yi FOLLOWING CHANNEL ɗina domin samun update akan lokaci na Munafikin miji da wanda suke buƙata daga farko, ƙofa a buɗe take ga masu buƙatar ayi musu tallah*
https://whatsapp.com/channel/0029Va5fqs7E50UpMpXolU1T
Ustaz ya sauke numfashi mai huci ji yake kamar ya buɗe baki ya kurma ihu tare da kabbara ga Ubangiji, amma abinda ya ke ji ya danne duka wannan yanayin ya fi gaban ihu, balle magana domin ji yake kamar wutar lantarki ke jan shi tana fisgarsa tunda Umma ta haife shi har kawo yanzu bai taɓa jin abu makamancin haka ba.
Tun daren jiya har wayewar gari sabo yake jin kansa, yana ta son furta ko kalma ɗaya ne,amma idan ya kalli Ridayya da abinda ta bashi sai ya ji duk abinda zai faɗa ya yi kaɗan, Ridayyansa ta fi karfin hakan. Ya sauke numfashi a karo na babu adadi ya juya a hankali ya zuba idanunsa akan ta, ta kwaɓe fuska busassun hawaye duk a fuskar saman idanunta ya kumbura sosai.
Ganin tana ɗan firgita ya saka shi miƙa hannunsa zuwa wuyanta ya ji zafi sosai. Ba ki ya buɗe zai yi magana maimakon furta abinda ya yi niyya sai furucinsa ya zauya zuwa.
“Allahu Akbar, Ma sha Allah walihamdulillahi wallahu Akbar. Allahamdulillahi godiya ga uwar mataye, godiya ga baÆ™ar mace godiya ga Ustaza data amshi budurcin Muhammad Bilal ta mai da shi mijin aure na sunnaâ€
Sarai Ridayya ta ji shi amma ta yi shiru, wani irin kunyarsa ta fara ji,nauyinsa da kimarsa sun ninku fiye da kima a zuciyarta da idanunta. Ta sha wahala ƙwarai a wajan Zameer idan har zai yi tarayya irin haka da ita sai ya shaƙe mata wuya, kafin yanzu gabaɗaya shatin yatsunsa ne a wuyanta wani lokaci har hijira numfashinta ke tafiya. Bata taɓa jin wani abu ki sani wani abu wai shi emotions or feelings ba sai a daren jiya.
Abbiey ɗinta ya nuna mata mene duniyar soyayya da rayuwar auratayya ya bambance mata ƙauna da biyan buƙatar kai da kai, bata cikin haiyacinta amma ta ji muryarsa a jiyan bayan faruwar komai yana tambayar ta a hankali daidai kunnenta yana shafa kanta.
"Are You okay with me?
Kin gamsu or do you need more? Are u happy with me? Is there any problem with? Or am not romantic man, banda kunya Ustaza rayuwarmu ce wannan"
Sanda yake furta hakan ji ta yi kamar ta nutse, ta ko'ina Ustaz ya sha bambam bai yi son kai ba, bayan ya nutsu da ita yake tambayar ko ta gamsu saɓanin wasu mazan kansu kawai suka sani da son samu biyan buƙata shikenan.
He is so lovely! Her world.
Ya kasa fita daga ɗakin dukda yunwar dake damunsa ainun tsoro yake ko ya yi mata wani, kar Ustaza ta yi fushi da shi shi kam ya bi Allah da Manzonsa kuma ya bi Ridayya sau da ƙafa.
Motsin yatsun ƙafarta da suke riƙe a hannunsa ya ji, yana juya ta yi saurin rufe idanu daga kallon bayansa ya girgiza kai shi a duniya yanzu bai san mene bai sani ba don gane da ita idan har baccin ƙarya take yana ganewa.
Ya matse yatsun tare da girgiza ƙafar sai ta fashe da kukan ƙarya tana murza idanunta.
"Wayyo Baffa zai cire mini ƙafa, Auchiii"