Sashe 33
Munafukin Miji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gidaɗo na zaune a ƙofar gidansu ya ci wani uban yadi yellow ful da shi, da ƙaton takalmi ga wani irin glasses daya saka a fuskarsa ya haɗe rai, kasancewar fari ne jajur da shi irin farin Fulanin usul kuma Katsinawa ya yi wani irin kyau da shi, yara sun zagaye shi ƴan mata nata leƙo katanga suna kallo Giɗaɗon birni, hatta matan aure kallonsa suke wasu da alwashin tattara yaransu sukai su Almajiranci don kallo ɗaya za ka yi wa Giɗaɗo kasan yana saurarawa.
"Giɗaɗona" Ya cira kai da ƙyar yana kallonta, haka kawai ya ji ransa ya ɓaci tas, saboda kwalliyar da yaga ta yi ta ci uban jambaki har ƙasan leɓe haƙoranta jajur nan da nan ya ji zuciyarsa na tashi. Hanne ta washe baki ta ce "Giɗaɗo ni ce Hannenka, ta Giɗaɗo ikon Allah dole mu saka maƙiyanmu dariya" Ya ɗaga kafaɗa a dole shi wani shege ne ya ce "Ni daman na jima da saka su kukan, tunda na je birni ko ba kiga yadda ake ta kallona ba, saboda na celeborotin a ƙauyen Nahutun Batsari" Hanne ta yi fari da ido sosai ta ce "Sai ni Hannen Giɗaɗo, mijina da izinin Allah, na haifa maka ƴa ƴa kallo su karime su Baɗejo duk an yi musu aure don ka ji" Giɗaɗo ya taɓe baki sosai yana kallon Hanne sosai da ne take burge shi yake mutuwar son ta amma tunda ya fahimci inda mata suke ya gane Hanne ba komai bace
"Dube ki da kyau Hannen Nahutun Batsari, gaskiya bana miki kallon mace a yanzu, infat ma ba zan iya auren ki ba" Shi a dole a iya turanci haka Giɗaɗo yake jin kansa, babu shakka da sarauniyar Ingila za ta jisa sai ta yi masa kukan baƙin ciki.
"Me kake nufi? Ni ce Hannenka fa? Ka manta kalle ni" Ta faɗa tana jujjuya wa. Tas ya kalleta sai ya yi miskilin murmushi ya ce "Hanne ƙuruciya, Hanne kwaila, Hanne wawta, Hanne ƙauyanci, Hanne daƙiƙanci, Hanne no no no kai Hanne ba zan iya ba" Idanunta ya cika da hawaye gabaɗaya shekarunta Goma sha biyu ne a duniya amma tana da jiki kyakkawa da ita, amma tasan soyayya ta san aure tunda tun suna yara ake aurar da su."Ban fahimta ba?"
Giɗaɗo ya ce "Kalli ƙirjinki, idan na haɗa na cure su a tafin hannu ba su fi curin tumatir ɗan biyu biyar ba a birni, mazaunanki kam sai addu'a, ina taɓe su ba zai shige yankan biredi ɗan hamsin ba, ki je kiga matan birni yadda suke da kaya murguza murguza kamar sun ɗora ai zan nemi wata kawai"
Kuka Hanne ta fashe da shi don a duniya ba wanda take ƙauna sama da Giɗaɗo fari ɗan kyakkawan saurayinta haka tana kiran sunansa ya yi burus yana ji a ransa yanzu Hanne ba tsarar auren shi ba ce.
Haihuwar Mami ta yi daidai da samun aikin da Muhammad-Bilal Ustaz ya samu a wani Lagos. Aikin banki ne a Fidelity bank plc, dake Kofo Abayomi street victoria Island Lagos. Haihuwar Mami ya ƙara kawowa Alhji Mansur Rano buɗi, sosai ya nuna farin ciki da samun fara yarinya mai tsananin kama da Mami, kyakkawa asalin kyau na ban mamaki fari kamar ya yi magana. Baffa ya ɗaga babyn da tuni an yi suna ya ce "Sai yanzu kika haifo kalar zuri'ar Mansur Rano, yarinya kalar kyau ina alfahari da samun Zainura ita ɗin cikon farin cikina ce" Ridayya dake gefe ta yi zuru da Idanu ya kalle ta ya ce
"Da an haifo mai kama da jakin dawa na gidan zoo, baƙi kamar zunubi Idanu daƙwa-daƙwa gabaɗaya suffar Aljanu ce da ita, ji nake dama ta mutu domin bata da wani amfani" Mami ta yi shiru idanunta a kan fuskar Zainura. Ammi ta ce "Haba Baffa wannan cin mutunci ne, duk lalacewar goma ai tafi biyar albarka, kafin Zainura Ridayya ce ta fara zuwa duniya" Ya yi murmushi ya ce "Maryam kenan, ke kin fi uwar yarinyar sanin ciwon ƴar banda kina son ta da tuni na cire ta daga cikin zuri'a ta don ina kokwanto da ƙyar idan ba ƴan ruwa bane suka sauya ta a ciki, domin da yaran Aljanu take kama"
"Alhaji Mansur idan fitsari banza ne kaza ta yi mana, kana da kasuwar samun kamar Ridayya ɗin? Ko zaka iya ƙera irin ta ne? Ai ko yanzu kura ta faɗi tafi ƙarfin Allah wadai" Baffa ya ce
"Bana son kina mini haushi kamar na kura Kaltum ba ruwana dake" Ta yi murmushi ta ce "Ai kura haushi ɗaya take yi wanda ka ji yau shi zaka ji gobe, ina son ka fahimce cewa ko yanzu ka mutu babu abinda zai hana Ridayya cin gadonka, daɗin abin kai ka kawo kan ka ma, idan ka ga dama ka tafi ruwan, domin Ridayya bata ɗauke ka matsayin uba ba" Tana faɗin hakan ta miƙe ta kalli Mami ta ce "Ke kuma shasha wacce bata san daraja da kimar kanta ba, yadda kike nuna ko in kula a kan Ridayya ki sani akwai ranar da za ki yi ladamar hakan ƙwarai da gaske"
Rayuwa ta juyawa Ridayya domin har Zainura ta tashi ta fara wayo bata kula ta, cikin lallami da dabara Ammi take nunawa Zainura Ridayya ƴar tsintuwa ce a gidan kuma mayya ce kar ta yadda ta dinga kula ta wannan dalilin yasa Zainura ta kewa yayar tata kallon hadarin kaji, ba ruwanta da Ridayya wani lokacin har hana ta zuwan gidan take kullum tana part ɗin Baba ƙarami wajan Abbiey. Zahura ta yi aurenta daman ita karatun bai dame ta ba, Balkisa ta karanci ɓangaren jarida tana aiki a gidan rediyon Liberty itama haihuwarta uku.
A gajiye Ridayya ta shigo idanunta lumshe saboda gajiya shekarunta Goma sha biyar ciff a duniya amma jikinta ya buɗe saboda tsananin kulawar Abbiey komai ya samu ita komai Shalale shiga matsala da damuwa da yawa sabo da ita amma ba wanda ya sanni ya ci bashi daga wajan jama'a saboda ya kula da ita nan ma babu wanda ya sani daga shi sai Allah sai mutanen. Kasancewar ta san Abbiey baya gari ya saka ranta duka a ɓace yake ta cire hijab ɗinta gashinta ya baje ta gire skirt ɗin makarantar sai ɗan ƙaramin gajeren sabon wanda da Abbiye ya siya mata ya zauna daidai da cibiyoyinta da suke da kyalli saboda baƙi ko'ina luff da gargasa ta miƙe tsaye. Madaidaicin ƙugunta a buɗe yake zaune daram Ubangiji ya bawa Ridayya dirin da surar jiki waist ɗinta tamkar ya yi magana har yanzu dai bata fara Irgan dangi ba. Ta ƙura wa kanta Idanu ta cikin madubi sosai take kallon kamar ta sai ta yi murmushi while hawaye na zuba a idanunta a hankali tana kwaɓe fuska cikin siririyar muryarta ta ce "Da gaske dai ni mummuna ce, me ya sa duka ni kaɗai ce baƙa mummuna a gidanmu? Me ya sa na girmi Zainu amma ita fara kyakkawa,me ya sa? Me ya sa?" Ta faɗa tana fashewa da kuka. Tunda Ridayya ta samu lafiya take so da ƙaunar farar fata da kwalliya gayu da ƙwalisa mutum irin haka yana masifar burgeta tasha yin kwalliya amma ita bata yin kyau.
"Ya kamata ki yi farin ciki Ridha kin kammala final exam na secondary school" Wata zuciyar ta furta hakan domin Ustaz da kansa ya saka a yi wa Ridayya tsallaken aji saboda girman jikinta kuma ya samu kwakwalwar ta buɗe tunda ya bi shawarar Headmaster ya firgitar da Ridayya ya ce ai mutuwa zai yi yau ya kwanta a gado yana kakari har ya daina motsi ranar har suma sai da ta yi sai da ya yi ladama ya rungume ta a jikinsa yana jijjigata hankali tashe. Tunda daga ranar ta samu nutsuwa idan ta tuna da zarar bata karatu Abbiey zai mutu ta miƙe sosai.
"Abbieyna ka dawo kaga na yi karatu an bani gift ka ji Abbiey" Ta faɗa tana lumshe idanunta tana jin duk gashin kanta ya dame ta. Ba tare data damu ba ta saka slippers ta nufi parlour wajan Umma ta ce mata ta dawo yunwa take ji. Cak ta tsaya jikinta na rawa da ɓari idanunta ƙuri a kan Abbiye ɗinta wanda ya hakimce a saman kujera hannunsa riƙe da kofi yana shan black tea. Jallabiyya ce a jikinsa yau sumar kansa duk a cuccure kamar baya cikin nutsuwarsa. A hankali ya saka hannu ya mayar da sumar kan nasa zuwa baya yana ɗauke hannun ta ƙara dawowa gaban goshin, ya ɗan ɓata fuska a jikinsa ya ji ana kallonsa, yanayin yadda tsigar jikinsa ke tashi ya fahimci ba kowa ke kallonsa ba sai Shalale.
"How long will it take you to stop looking at me?" Murmushi ta yi idanunta na rufe wa sai kuma ta nufe shi da sassarfa domin mamakin ganinsa ya hanata motsi gabaɗaya kwanan shi biyu ta tafiya Lagos ɗin. Tana zuwa kusa da shi ya ajjiye kofin yana miƙewa tsaya tare da ƙoƙarin yin baya zai juya yabar parlourn. Ridayya ta yi saurin rungume Abbiey fararen haƙoranta na bayyana ta ce "Oyoyo Abbieyn Shalele i miss You mardly" A kasalance ta fara idanunta da suke cike da maye a rufe. Ustaz ji ya yi ta sakar masa nauyi ya saka hannu ya ciro ta daga jikinsa ya riƙe kafaɗunta tare da jijjigata.
"Yes Abbiey.... Yes yes Wlcm back" Ta faɗa a rarrabe ganin ko idanunta ta kasa buɗewa ya saka Ustaz taɓa kumatunta wanda yake da laushi kamar audiga da ƙyar ya ce "Ustaza, open your eyes Ustaza" Dake tunda ta yi sauka yake ce mata Ustaza.
Kafin ya yi motsi ya ji ta yi baya tare da faɗuwa ƙasa tim kamar saukar buhun siminti nan take gefen kanta ya fashe jikinta ya fara da kakkarwa ta shiga cuccure wa da kanannaɗewa tamkar maciji.
Ku yi haƙuri bisa jina shiru da kuka yi ayyuka ne sukai yawa😢🥹A yafewa Mar'atussaliha Saliha idan naga comment da yawa sosai da sosai birjik zuwa anjima za ku ga new update.
08164069385
Whatsapp only please
*✿ MUNAFUKIN MIJI 18 ✿*
Mikiya Writers Ass.....
BRIGHT PENS🤙🼠free batch
"Giɗaɗona" Ya cira kai da ƙyar yana kallonta, haka kawai ya ji ransa ya ɓaci tas, saboda kwalliyar da yaga ta yi ta ci uban jambaki har ƙasan leɓe haƙoranta jajur nan da nan ya ji zuciyarsa na tashi. Hanne ta washe baki ta ce "Giɗaɗo ni ce Hannenka, ta Giɗaɗo ikon Allah dole mu saka maƙiyanmu dariya" Ya ɗaga kafaɗa a dole shi wani shege ne ya ce "Ni daman na jima da saka su kukan, tunda na je birni ko ba kiga yadda ake ta kallona ba, saboda na celeborotin a ƙauyen Nahutun Batsari" Hanne ta yi fari da ido sosai ta ce "Sai ni Hannen Giɗaɗo, mijina da izinin Allah, na haifa maka ƴa ƴa kallo su karime su Baɗejo duk an yi musu aure don ka ji" Giɗaɗo ya taɓe baki sosai yana kallon Hanne sosai da ne take burge shi yake mutuwar son ta amma tunda ya fahimci inda mata suke ya gane Hanne ba komai bace
"Dube ki da kyau Hannen Nahutun Batsari, gaskiya bana miki kallon mace a yanzu, infat ma ba zan iya auren ki ba" Shi a dole a iya turanci haka Giɗaɗo yake jin kansa, babu shakka da sarauniyar Ingila za ta jisa sai ta yi masa kukan baƙin ciki.
"Me kake nufi? Ni ce Hannenka fa? Ka manta kalle ni" Ta faɗa tana jujjuya wa. Tas ya kalleta sai ya yi miskilin murmushi ya ce "Hanne ƙuruciya, Hanne kwaila, Hanne wawta, Hanne ƙauyanci, Hanne daƙiƙanci, Hanne no no no kai Hanne ba zan iya ba" Idanunta ya cika da hawaye gabaɗaya shekarunta Goma sha biyu ne a duniya amma tana da jiki kyakkawa da ita, amma tasan soyayya ta san aure tunda tun suna yara ake aurar da su."Ban fahimta ba?"
Giɗaɗo ya ce "Kalli ƙirjinki, idan na haɗa na cure su a tafin hannu ba su fi curin tumatir ɗan biyu biyar ba a birni, mazaunanki kam sai addu'a, ina taɓe su ba zai shige yankan biredi ɗan hamsin ba, ki je kiga matan birni yadda suke da kaya murguza murguza kamar sun ɗora ai zan nemi wata kawai"
Kuka Hanne ta fashe da shi don a duniya ba wanda take ƙauna sama da Giɗaɗo fari ɗan kyakkawan saurayinta haka tana kiran sunansa ya yi burus yana ji a ransa yanzu Hanne ba tsarar auren shi ba ce.
Haihuwar Mami ta yi daidai da samun aikin da Muhammad-Bilal Ustaz ya samu a wani Lagos. Aikin banki ne a Fidelity bank plc, dake Kofo Abayomi street victoria Island Lagos. Haihuwar Mami ya ƙara kawowa Alhji Mansur Rano buɗi, sosai ya nuna farin ciki da samun fara yarinya mai tsananin kama da Mami, kyakkawa asalin kyau na ban mamaki fari kamar ya yi magana. Baffa ya ɗaga babyn da tuni an yi suna ya ce "Sai yanzu kika haifo kalar zuri'ar Mansur Rano, yarinya kalar kyau ina alfahari da samun Zainura ita ɗin cikon farin cikina ce" Ridayya dake gefe ta yi zuru da Idanu ya kalle ta ya ce
"Da an haifo mai kama da jakin dawa na gidan zoo, baƙi kamar zunubi Idanu daƙwa-daƙwa gabaɗaya suffar Aljanu ce da ita, ji nake dama ta mutu domin bata da wani amfani" Mami ta yi shiru idanunta a kan fuskar Zainura. Ammi ta ce "Haba Baffa wannan cin mutunci ne, duk lalacewar goma ai tafi biyar albarka, kafin Zainura Ridayya ce ta fara zuwa duniya" Ya yi murmushi ya ce "Maryam kenan, ke kin fi uwar yarinyar sanin ciwon ƴar banda kina son ta da tuni na cire ta daga cikin zuri'a ta don ina kokwanto da ƙyar idan ba ƴan ruwa bane suka sauya ta a ciki, domin da yaran Aljanu take kama"
"Alhaji Mansur idan fitsari banza ne kaza ta yi mana, kana da kasuwar samun kamar Ridayya ɗin? Ko zaka iya ƙera irin ta ne? Ai ko yanzu kura ta faɗi tafi ƙarfin Allah wadai" Baffa ya ce
"Bana son kina mini haushi kamar na kura Kaltum ba ruwana dake" Ta yi murmushi ta ce "Ai kura haushi ɗaya take yi wanda ka ji yau shi zaka ji gobe, ina son ka fahimce cewa ko yanzu ka mutu babu abinda zai hana Ridayya cin gadonka, daɗin abin kai ka kawo kan ka ma, idan ka ga dama ka tafi ruwan, domin Ridayya bata ɗauke ka matsayin uba ba" Tana faɗin hakan ta miƙe ta kalli Mami ta ce "Ke kuma shasha wacce bata san daraja da kimar kanta ba, yadda kike nuna ko in kula a kan Ridayya ki sani akwai ranar da za ki yi ladamar hakan ƙwarai da gaske"
Rayuwa ta juyawa Ridayya domin har Zainura ta tashi ta fara wayo bata kula ta, cikin lallami da dabara Ammi take nunawa Zainura Ridayya ƴar tsintuwa ce a gidan kuma mayya ce kar ta yadda ta dinga kula ta wannan dalilin yasa Zainura ta kewa yayar tata kallon hadarin kaji, ba ruwanta da Ridayya wani lokacin har hana ta zuwan gidan take kullum tana part ɗin Baba ƙarami wajan Abbiey. Zahura ta yi aurenta daman ita karatun bai dame ta ba, Balkisa ta karanci ɓangaren jarida tana aiki a gidan rediyon Liberty itama haihuwarta uku.
A gajiye Ridayya ta shigo idanunta lumshe saboda gajiya shekarunta Goma sha biyar ciff a duniya amma jikinta ya buɗe saboda tsananin kulawar Abbiey komai ya samu ita komai Shalale shiga matsala da damuwa da yawa sabo da ita amma ba wanda ya sanni ya ci bashi daga wajan jama'a saboda ya kula da ita nan ma babu wanda ya sani daga shi sai Allah sai mutanen. Kasancewar ta san Abbiey baya gari ya saka ranta duka a ɓace yake ta cire hijab ɗinta gashinta ya baje ta gire skirt ɗin makarantar sai ɗan ƙaramin gajeren sabon wanda da Abbiye ya siya mata ya zauna daidai da cibiyoyinta da suke da kyalli saboda baƙi ko'ina luff da gargasa ta miƙe tsaye. Madaidaicin ƙugunta a buɗe yake zaune daram Ubangiji ya bawa Ridayya dirin da surar jiki waist ɗinta tamkar ya yi magana har yanzu dai bata fara Irgan dangi ba. Ta ƙura wa kanta Idanu ta cikin madubi sosai take kallon kamar ta sai ta yi murmushi while hawaye na zuba a idanunta a hankali tana kwaɓe fuska cikin siririyar muryarta ta ce "Da gaske dai ni mummuna ce, me ya sa duka ni kaɗai ce baƙa mummuna a gidanmu? Me ya sa na girmi Zainu amma ita fara kyakkawa,me ya sa? Me ya sa?" Ta faɗa tana fashewa da kuka. Tunda Ridayya ta samu lafiya take so da ƙaunar farar fata da kwalliya gayu da ƙwalisa mutum irin haka yana masifar burgeta tasha yin kwalliya amma ita bata yin kyau.
"Ya kamata ki yi farin ciki Ridha kin kammala final exam na secondary school" Wata zuciyar ta furta hakan domin Ustaz da kansa ya saka a yi wa Ridayya tsallaken aji saboda girman jikinta kuma ya samu kwakwalwar ta buɗe tunda ya bi shawarar Headmaster ya firgitar da Ridayya ya ce ai mutuwa zai yi yau ya kwanta a gado yana kakari har ya daina motsi ranar har suma sai da ta yi sai da ya yi ladama ya rungume ta a jikinsa yana jijjigata hankali tashe. Tunda daga ranar ta samu nutsuwa idan ta tuna da zarar bata karatu Abbiey zai mutu ta miƙe sosai.
"Abbieyna ka dawo kaga na yi karatu an bani gift ka ji Abbiey" Ta faɗa tana lumshe idanunta tana jin duk gashin kanta ya dame ta. Ba tare data damu ba ta saka slippers ta nufi parlour wajan Umma ta ce mata ta dawo yunwa take ji. Cak ta tsaya jikinta na rawa da ɓari idanunta ƙuri a kan Abbiye ɗinta wanda ya hakimce a saman kujera hannunsa riƙe da kofi yana shan black tea. Jallabiyya ce a jikinsa yau sumar kansa duk a cuccure kamar baya cikin nutsuwarsa. A hankali ya saka hannu ya mayar da sumar kan nasa zuwa baya yana ɗauke hannun ta ƙara dawowa gaban goshin, ya ɗan ɓata fuska a jikinsa ya ji ana kallonsa, yanayin yadda tsigar jikinsa ke tashi ya fahimci ba kowa ke kallonsa ba sai Shalale.
"How long will it take you to stop looking at me?" Murmushi ta yi idanunta na rufe wa sai kuma ta nufe shi da sassarfa domin mamakin ganinsa ya hanata motsi gabaɗaya kwanan shi biyu ta tafiya Lagos ɗin. Tana zuwa kusa da shi ya ajjiye kofin yana miƙewa tsaya tare da ƙoƙarin yin baya zai juya yabar parlourn. Ridayya ta yi saurin rungume Abbiey fararen haƙoranta na bayyana ta ce "Oyoyo Abbieyn Shalele i miss You mardly" A kasalance ta fara idanunta da suke cike da maye a rufe. Ustaz ji ya yi ta sakar masa nauyi ya saka hannu ya ciro ta daga jikinsa ya riƙe kafaɗunta tare da jijjigata.
"Yes Abbiey.... Yes yes Wlcm back" Ta faɗa a rarrabe ganin ko idanunta ta kasa buɗewa ya saka Ustaz taɓa kumatunta wanda yake da laushi kamar audiga da ƙyar ya ce "Ustaza, open your eyes Ustaza" Dake tunda ta yi sauka yake ce mata Ustaza.
Kafin ya yi motsi ya ji ta yi baya tare da faɗuwa ƙasa tim kamar saukar buhun siminti nan take gefen kanta ya fashe jikinta ya fara da kakkarwa ta shiga cuccure wa da kanannaɗewa tamkar maciji.
Ku yi haƙuri bisa jina shiru da kuka yi ayyuka ne sukai yawa😢🥹A yafewa Mar'atussaliha Saliha idan naga comment da yawa sosai da sosai birjik zuwa anjima za ku ga new update.
08164069385
Whatsapp only please
*✿ MUNAFUKIN MIJI 18 ✿*
Mikiya Writers Ass.....
BRIGHT PENS🤙🼠free batch