Sashe 84
Munafukin Miji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ustaz ya juya ya kalli Umma sai ya ce "Ki yi haƙuri na yi miki abinda kike so wanda ya sanya zuciyata cikin ladama da fargaba ba kuma zan taɓa yafe wa kai na, tunda kika saka na saki Ridayyerh ni ma ba za ki sake ganina ba" Yana faɗin haka ya fice yabar gidan gabaɗaya kai tsaye da niyyar zuwa Maiguduri ya fita daga gidan.
More comment more update
RAMADAN MUBARAK
*MUNAFUKIN MIJI 37*
Mikiya Writers Ass...
Bright pens free batch
Nimcyluv
Bayan ya fita daga gidan bai samu zarafin shiga motarsa ba, texci ya shiga zuwa tasha suna tafe Idanun Ustaz rufe zuciyarsa na bugawa da matsanancin ƙarfi.
A hankali a fili cikin sautin da shi kaÉ—ai zai iya ji ya furta.
“Ridha, you are my choice, always. Even if fate brings me a fated mate, my heart will remain yoursâ€
Ya sauke numfashi yana jin komai na fice masa a rai,hukuncin da Umma ta saka ya yanke daidai yake da tsaiwar numfashinsa wanda hakan ke nufin rayuwarsa na dab da zuwa ƙarshe.
Love is nothing but a destiny; dole kowa ya yarda soyayya ƙaddarar ko wanne mai rai mai zuciya ne a ƙirji. Ƙaramar wayarsa ya ji tana ringing ya kasa motsawa balle ya duba yaga waye? Kawai ƙasar yake son bari amma komai nasa yana gida bai san ya zai yi ba, ya koma ne ko ya tafi haka?
Wayar ya zaro ganin Baba ƙarami ya saka cikin nutsuwa da ladabi ya ɗauki kiran, yana mai yin shiru tare da sauraren abinda Baba ƙarami yake cewa can ya nisa ya ce
.
“Huh! In sha Allahâ€
"Turn the car driver"
Cikin sauri driver É—in ya juya lokaci zuwa lokaci yana juyawa tare da kallon Ustaz ganin yadda fuskarsa ta yi jajur har wani ruÉ—i-ruÉ—i take gabaÉ—aya jijiyoyin kansa sun tashi. Yanayin shi bai bari an gane ya yake ciki ba zafin ransa dai a bayyane yake.
Umma ta miƙe tsaye tana juya farar takardar dake naɗe a hannuna ta ce "Allahamdulillah! Allah abin godiya sai yau zan yi cikakken bacci tun bayan auren ƙaddarar nan bana runtsawa da kyau. Yadda ka yi shekaru har 43 ba zaka ƙare rayuwarka a bazawara ba, ina son ka yi aure na ƴanci ka bawa zuciyarka da gangan jikinka abinda ko wanne namiji yake buri, buƙata, da kwaɗayin samu. Yaro gabaɗaya ya gantalar da rayuwarsa akan bautawa yarinyar da bata son ciwonsa ba, bata san damuwarsa ba, sai da ruwa ya ƙare wa ɗan'kada za a ƙallaga masa ita banda ƙaddara da naci da kuma maitar soyayya wallahi Babban mutum ya fi ƙarfin auren Ridayya ta ko wacce siga" Ta faɗa rai ɓace fuskarta kuma na bayyana tsantsar farincikin da take ciki.
Baba ƙarami ya ƙarasa shiga ciki jikinsa duka a sanyaye tunanin makomar Muhammmmd kawai yake domin Allah ne shaida yana yi wa Ridayya son da shi kansa bai sani ba tun yana rufewa da murfin zuciyarsa har murfin ya gaza ɗaukan girman al'amarin rauninsa a kan ta ya fid da kan shi.
"Kin yi farincikin?"
"Kamarya?"
Baba ƙaramin ya zauna ba wasa a fuskarsa ya ce "E, you have to tunda kin yi abinda kike so yana da kyau ki zuba ruwa a ƙasa ki sha ko kuma ki kunna kiɗa ki taka rawa, kin saka an saki ƴar ƙanina kin mayar da ita bazawara"
"Wannan shi ake kira ga fara sa banga ƙaho ba, bazawara ta nawa kuma? Ba a zawarcin aka maƙala masa ita ba? Sanda take budurwa wane a cikinku ya yi tunanin haɗa auren su? Sai yanzu ta yi aure ta sha baƙar wahala miji ya ci ubanta son ran shi ta haihu ya gama kwashe albarka da ni'imar jikinta sannan kuka tuna da Muhammmmd ko? Uhm ni da bana ƙwai na sai da zakara kuma wallahi Babban mutum ya zama kwankwason jimina mai wuyar shafawa, ya ma ƴarku nisa"
"Ni kike zagi Hadiza?"
"Ni? Yaushe?" Umma ta ce tana gwalo Idanu.
"Ridayya bata da uban daya shige ni, kamar yadda Muhammad-Bilal ba shi da uban daya shige ni Alhji Tahir Rano. Kin yi playing role É—inki da kyau amma ki sani Ridayya ba za ta yi zawarci ita kaÉ—ai ba, dole ne su yi tare da surukarta idan kuma ta samu miji ta bar ki a titi mafi mushkila"
"Me kake nufi Alhji Tahir?"
"Ina nufin abinda kika ji Hajiya Hadiza. Bani takardar domin nasan saki nawa zan iya miki"
Tana karkaɗa ƙafa ta miƙa masa cukurkuɗaɗɗiyar takardar dukda ƙasan zuciyarta fargaba ce fal ita kam ina takama tsofe-tsofe da ita da yin wani zawarci?. Baba ƙarami ya buɗe paper ɗin a hankali ya fara dubawa gumi na yanko masa all over himself bai taɓa zato ko tunanin hakan ba, bai taɓa kawowa a ransa Ustaz zai yi saurin saduda ba har haka, girman abin da yake karantawa tamkar zunubi ne a wajan shi hakan ya saka Baba ƙarami rufe paper ɗin ya yi shiru na wani lokaci yana jan numfashi.
A wannan karan cikin muryar rauni ya kira Umma ya ce.
"Me kika É—auki bazawara ne?"
"Ni ban ce na É—auketa wani abu ba, amma yana da kyau ko wanne saurayi ya auri budurwa don Allah ka yi mini adalci"
Sai ta fashe da kuka sosai ta ce "Ni da kai na faɗa maka Babban mutum yana son Ridayya, ka ce mini taya na sani, ka sani ni uwa ce a cikina ya fara rayuwa kafin ya zo duniya dole zai fi kowa sanin waye Ustaz halinsa da ɗabi'unsa duk uwar da zata ce bata halin ɗanta ba wallahi ƙarya ne, idan yaranka goma ka san halin kowa, i told you abaya kan ka yi wani abu, tun kafin alaƙar su biyu ta yi zurfi but you refused ka ƙi ka share, shikenan bashi da aiki sai ƙarar da lokacinka a kanta, wayyo ta ce yanzu zai yi zumbur, sanda ta fara girma ba shi da nutsuwa tunaninsa kar shukar da ya yi wani ya zo ya girme kar ginin daya jima yana yi wani ya rusa, shikenan zarya from Lagos to Kano daga Kano sai Lagos saboda Ridayya, ya ƙarar da ƙuruciyarsa samartakarsa duk saboda farincikinta. A karo na biyu na zo maka da maganar ka gagauta haɗa auren domin yarinyar ta sauya, na san komai fa har irin wulaƙancin da ta yi masa da dalilin ciwonka, da rashin lafiyar da ya yi aka kawo mana shi kamar gawa daga Lagos, amma ba ku ɗauki hukuncin komai yana gani ya sadaukar da soyayyarsa saboda ita shi kuma ya wahala sai yanzu da komai ya ƙare mata za a haɗa su aure? Wallahi muddin ina numfashi ba zan bari ba, dole ta wahala kamar yadda ta wahalar da shi, Ridayya ita ta saka mini tsanarta da kanta ban jin kuma akwai dalilin da zai saka na yi accepting nata as my daughter-in-law"
"Ke kuma a matsayin ki na uwa kina son kashe ɗanki da kan ki ne, kuma duk ranar da hakan ta faru ba zan yarda ba wallahi Allah" gabaɗaya ransa ya gama ɓaci dole ya fito mata a mutum ganin yana mata shiru zata ɗauki kamar bashi da ƙarfin qwiwar yin magana da tsawatar da ita ne.
Ya gyara zama cikin dakakkiyar muryar ya ce
"Akwai bambancin na abinda idanunmu ya nuna mana da abinda zuciyarmu ke zargi akai, ba a yi wa ƴa mace gaggawa cikin rayuwarta da tarbiyyarta, haka ba a yi wa ɗa namiji katsalandan a cikin rayuwarsa musamman irin Muhammmmd. Na fiki sanin yana son Ridayya na share shi ne tunda yana ganin hakan shi ne daidai, kuma babu inda zurfin ciki yake da magani ko mafita, yasan mene daidai shi tunda ya ja bakinsa ya yi shiru hakan yana nufin wani abu. Harkullum mu iyaye nutsuwa da fahimtar yaranmu shi ne abinda ya fi dacewa a gare mu, ba wai mu yi musu kutse ba, Allah da kansa ya ce yara amana ce a gare mu kuma kiwo ne, zai tambayi yadda muka kula da wannan kiwon idan mun koma gare shi. Ki faɗa mini wani abu mana Hajiya Hadiza, Ridayya ta ce aure take so kamar yadda kika ce, ya ce zai aureta ta ce a'a tana da wanda take so, me kike so Ustaz ya yi ko kuma ni na yi? Saboda ya kula da ita sai ya tursasata yin abinda ba ta yi niyya ba? Ko kuma ta yi masa halacci na abinda ya yi mata? Shi abin alheri ana yi ne domin Allah kuma masoyin gaskiya shi ne zai sadaukar da nasa farincikin domin wanda yake ƙauna ya yi farin ciki. Ba kisan komai ba game da so tunda kina kwaila na je garinku aka bani ke, ni na kula dake na nuna miki mene so har kike jin idan bani ba za ki iya rayuwa ba, ki saka a ranki tarihi ne zai maimaita kansa"
"Ok gori za ka mini kenan? Amma ita Ridayya É—in ai ta san halacci ko?"
"Wanda ya faɗa soyayya mai zafi ko jarrabawa ta saka ya faɗa soyayya baya buƙatar neman dalili ko hujja, wanda yake so ɗin nan shi ne kawai a gabansa, da idanun zuciyata. Duk abinda ya faru dalili biyu ne ƘADDARA kamar yadda zanenta ya bayyana ƙarara a rayuwar yarinya da bata ji ba, bata gani ba, idan soyayya kike so mai zafi da sanin masoyin gaskiya da faɗa akan masoyi na bin abinda zuciya ke so, ki je ki karanta littafin *DIYAANA*. Zurfin cikin Ustaz ya ja masa rasa Ridayya da son nuna mata ikon uba, ita kuma ƙaddarar data faɗa na ƙiyayyar uba da damuwa na aibata halittarta ya saka ta faɗa tarkon MUNAFUKIN MIJI, a lokacin ba soyayyar ce a gabanta ba yadda zata bar gidan mahaifinta ta rayuwa inda babu duka, ba zagi ba tsangwama shi ne fatanta, ƙaddara kuma ta raba ta da mijin ta kuma sake dawo da ita hannun Ustaz"
Baba ƙarami ya nuna Umma da yatsa ya ce
More comment more update
RAMADAN MUBARAK
*MUNAFUKIN MIJI 37*
Mikiya Writers Ass...
Bright pens free batch
Nimcyluv
Bayan ya fita daga gidan bai samu zarafin shiga motarsa ba, texci ya shiga zuwa tasha suna tafe Idanun Ustaz rufe zuciyarsa na bugawa da matsanancin ƙarfi.
A hankali a fili cikin sautin da shi kaÉ—ai zai iya ji ya furta.
“Ridha, you are my choice, always. Even if fate brings me a fated mate, my heart will remain yoursâ€
Ya sauke numfashi yana jin komai na fice masa a rai,hukuncin da Umma ta saka ya yanke daidai yake da tsaiwar numfashinsa wanda hakan ke nufin rayuwarsa na dab da zuwa ƙarshe.
Love is nothing but a destiny; dole kowa ya yarda soyayya ƙaddarar ko wanne mai rai mai zuciya ne a ƙirji. Ƙaramar wayarsa ya ji tana ringing ya kasa motsawa balle ya duba yaga waye? Kawai ƙasar yake son bari amma komai nasa yana gida bai san ya zai yi ba, ya koma ne ko ya tafi haka?
Wayar ya zaro ganin Baba ƙarami ya saka cikin nutsuwa da ladabi ya ɗauki kiran, yana mai yin shiru tare da sauraren abinda Baba ƙarami yake cewa can ya nisa ya ce
.
“Huh! In sha Allahâ€
"Turn the car driver"
Cikin sauri driver É—in ya juya lokaci zuwa lokaci yana juyawa tare da kallon Ustaz ganin yadda fuskarsa ta yi jajur har wani ruÉ—i-ruÉ—i take gabaÉ—aya jijiyoyin kansa sun tashi. Yanayin shi bai bari an gane ya yake ciki ba zafin ransa dai a bayyane yake.
Umma ta miƙe tsaye tana juya farar takardar dake naɗe a hannuna ta ce "Allahamdulillah! Allah abin godiya sai yau zan yi cikakken bacci tun bayan auren ƙaddarar nan bana runtsawa da kyau. Yadda ka yi shekaru har 43 ba zaka ƙare rayuwarka a bazawara ba, ina son ka yi aure na ƴanci ka bawa zuciyarka da gangan jikinka abinda ko wanne namiji yake buri, buƙata, da kwaɗayin samu. Yaro gabaɗaya ya gantalar da rayuwarsa akan bautawa yarinyar da bata son ciwonsa ba, bata san damuwarsa ba, sai da ruwa ya ƙare wa ɗan'kada za a ƙallaga masa ita banda ƙaddara da naci da kuma maitar soyayya wallahi Babban mutum ya fi ƙarfin auren Ridayya ta ko wacce siga" Ta faɗa rai ɓace fuskarta kuma na bayyana tsantsar farincikin da take ciki.
Baba ƙarami ya ƙarasa shiga ciki jikinsa duka a sanyaye tunanin makomar Muhammmmd kawai yake domin Allah ne shaida yana yi wa Ridayya son da shi kansa bai sani ba tun yana rufewa da murfin zuciyarsa har murfin ya gaza ɗaukan girman al'amarin rauninsa a kan ta ya fid da kan shi.
"Kin yi farincikin?"
"Kamarya?"
Baba ƙaramin ya zauna ba wasa a fuskarsa ya ce "E, you have to tunda kin yi abinda kike so yana da kyau ki zuba ruwa a ƙasa ki sha ko kuma ki kunna kiɗa ki taka rawa, kin saka an saki ƴar ƙanina kin mayar da ita bazawara"
"Wannan shi ake kira ga fara sa banga ƙaho ba, bazawara ta nawa kuma? Ba a zawarcin aka maƙala masa ita ba? Sanda take budurwa wane a cikinku ya yi tunanin haɗa auren su? Sai yanzu ta yi aure ta sha baƙar wahala miji ya ci ubanta son ran shi ta haihu ya gama kwashe albarka da ni'imar jikinta sannan kuka tuna da Muhammmmd ko? Uhm ni da bana ƙwai na sai da zakara kuma wallahi Babban mutum ya zama kwankwason jimina mai wuyar shafawa, ya ma ƴarku nisa"
"Ni kike zagi Hadiza?"
"Ni? Yaushe?" Umma ta ce tana gwalo Idanu.
"Ridayya bata da uban daya shige ni, kamar yadda Muhammad-Bilal ba shi da uban daya shige ni Alhji Tahir Rano. Kin yi playing role É—inki da kyau amma ki sani Ridayya ba za ta yi zawarci ita kaÉ—ai ba, dole ne su yi tare da surukarta idan kuma ta samu miji ta bar ki a titi mafi mushkila"
"Me kake nufi Alhji Tahir?"
"Ina nufin abinda kika ji Hajiya Hadiza. Bani takardar domin nasan saki nawa zan iya miki"
Tana karkaɗa ƙafa ta miƙa masa cukurkuɗaɗɗiyar takardar dukda ƙasan zuciyarta fargaba ce fal ita kam ina takama tsofe-tsofe da ita da yin wani zawarci?. Baba ƙarami ya buɗe paper ɗin a hankali ya fara dubawa gumi na yanko masa all over himself bai taɓa zato ko tunanin hakan ba, bai taɓa kawowa a ransa Ustaz zai yi saurin saduda ba har haka, girman abin da yake karantawa tamkar zunubi ne a wajan shi hakan ya saka Baba ƙarami rufe paper ɗin ya yi shiru na wani lokaci yana jan numfashi.
A wannan karan cikin muryar rauni ya kira Umma ya ce.
"Me kika É—auki bazawara ne?"
"Ni ban ce na É—auketa wani abu ba, amma yana da kyau ko wanne saurayi ya auri budurwa don Allah ka yi mini adalci"
Sai ta fashe da kuka sosai ta ce "Ni da kai na faɗa maka Babban mutum yana son Ridayya, ka ce mini taya na sani, ka sani ni uwa ce a cikina ya fara rayuwa kafin ya zo duniya dole zai fi kowa sanin waye Ustaz halinsa da ɗabi'unsa duk uwar da zata ce bata halin ɗanta ba wallahi ƙarya ne, idan yaranka goma ka san halin kowa, i told you abaya kan ka yi wani abu, tun kafin alaƙar su biyu ta yi zurfi but you refused ka ƙi ka share, shikenan bashi da aiki sai ƙarar da lokacinka a kanta, wayyo ta ce yanzu zai yi zumbur, sanda ta fara girma ba shi da nutsuwa tunaninsa kar shukar da ya yi wani ya zo ya girme kar ginin daya jima yana yi wani ya rusa, shikenan zarya from Lagos to Kano daga Kano sai Lagos saboda Ridayya, ya ƙarar da ƙuruciyarsa samartakarsa duk saboda farincikinta. A karo na biyu na zo maka da maganar ka gagauta haɗa auren domin yarinyar ta sauya, na san komai fa har irin wulaƙancin da ta yi masa da dalilin ciwonka, da rashin lafiyar da ya yi aka kawo mana shi kamar gawa daga Lagos, amma ba ku ɗauki hukuncin komai yana gani ya sadaukar da soyayyarsa saboda ita shi kuma ya wahala sai yanzu da komai ya ƙare mata za a haɗa su aure? Wallahi muddin ina numfashi ba zan bari ba, dole ta wahala kamar yadda ta wahalar da shi, Ridayya ita ta saka mini tsanarta da kanta ban jin kuma akwai dalilin da zai saka na yi accepting nata as my daughter-in-law"
"Ke kuma a matsayin ki na uwa kina son kashe ɗanki da kan ki ne, kuma duk ranar da hakan ta faru ba zan yarda ba wallahi Allah" gabaɗaya ransa ya gama ɓaci dole ya fito mata a mutum ganin yana mata shiru zata ɗauki kamar bashi da ƙarfin qwiwar yin magana da tsawatar da ita ne.
Ya gyara zama cikin dakakkiyar muryar ya ce
"Akwai bambancin na abinda idanunmu ya nuna mana da abinda zuciyarmu ke zargi akai, ba a yi wa ƴa mace gaggawa cikin rayuwarta da tarbiyyarta, haka ba a yi wa ɗa namiji katsalandan a cikin rayuwarsa musamman irin Muhammmmd. Na fiki sanin yana son Ridayya na share shi ne tunda yana ganin hakan shi ne daidai, kuma babu inda zurfin ciki yake da magani ko mafita, yasan mene daidai shi tunda ya ja bakinsa ya yi shiru hakan yana nufin wani abu. Harkullum mu iyaye nutsuwa da fahimtar yaranmu shi ne abinda ya fi dacewa a gare mu, ba wai mu yi musu kutse ba, Allah da kansa ya ce yara amana ce a gare mu kuma kiwo ne, zai tambayi yadda muka kula da wannan kiwon idan mun koma gare shi. Ki faɗa mini wani abu mana Hajiya Hadiza, Ridayya ta ce aure take so kamar yadda kika ce, ya ce zai aureta ta ce a'a tana da wanda take so, me kike so Ustaz ya yi ko kuma ni na yi? Saboda ya kula da ita sai ya tursasata yin abinda ba ta yi niyya ba? Ko kuma ta yi masa halacci na abinda ya yi mata? Shi abin alheri ana yi ne domin Allah kuma masoyin gaskiya shi ne zai sadaukar da nasa farincikin domin wanda yake ƙauna ya yi farin ciki. Ba kisan komai ba game da so tunda kina kwaila na je garinku aka bani ke, ni na kula dake na nuna miki mene so har kike jin idan bani ba za ki iya rayuwa ba, ki saka a ranki tarihi ne zai maimaita kansa"
"Ok gori za ka mini kenan? Amma ita Ridayya É—in ai ta san halacci ko?"
"Wanda ya faɗa soyayya mai zafi ko jarrabawa ta saka ya faɗa soyayya baya buƙatar neman dalili ko hujja, wanda yake so ɗin nan shi ne kawai a gabansa, da idanun zuciyata. Duk abinda ya faru dalili biyu ne ƘADDARA kamar yadda zanenta ya bayyana ƙarara a rayuwar yarinya da bata ji ba, bata gani ba, idan soyayya kike so mai zafi da sanin masoyin gaskiya da faɗa akan masoyi na bin abinda zuciya ke so, ki je ki karanta littafin *DIYAANA*. Zurfin cikin Ustaz ya ja masa rasa Ridayya da son nuna mata ikon uba, ita kuma ƙaddarar data faɗa na ƙiyayyar uba da damuwa na aibata halittarta ya saka ta faɗa tarkon MUNAFUKIN MIJI, a lokacin ba soyayyar ce a gabanta ba yadda zata bar gidan mahaifinta ta rayuwa inda babu duka, ba zagi ba tsangwama shi ne fatanta, ƙaddara kuma ta raba ta da mijin ta kuma sake dawo da ita hannun Ustaz"
Baba ƙarami ya nuna Umma da yatsa ya ce