← Book details Kanwar Maza 1&2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 5 OF 116

Sashe 5

Kanwar Maza 1&2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ganin ta gigita Sani, wasu daga abokan nasa kuma suna fama da ra
in jifan da suka sha, ya sanya ta dur
usa ta
auki takalminta da hijjabinta a hannu, ta tsula da gudun tsiya.

Rufa mata baya yaran suka yi, suna a taro ta, amma kamar wal
iya haka take she
a da gudu, ba ta tsaya a ko ina ba sai da ta kai filin ball
in su Yaya Aliyu.

Suna tsaka da ball, sai ratsa cikin
artin mazan nan take sai gata a tsakiyar filin da maza ke uban gudu suna ball, ta cinma Aliyu a tsakiyar filin
wallon ta rirri
e shi.

Mamaki ne ya kama shi, ganin hijjabinta a hannu, kanta sai hula idanunta duk sun yo waje, tana ta haki tana waige-waige.
eta yayi yana tanbayarta lafiya?

Wasu daga cikin abokansa suma suka tsaya suna tambayarta ko lafiya, amma ta
i magana sai ajiyar zuciya take yi.

Aliyu ya ja ta gefe, ya sanya mata hijjabinta, ya kalleta a tsanake ya ce 'Menene?" Shiru ta yi bata yi magana ba sai sauke numfashi take.

Haushi ne ya fara kama shi ya ce "Dan ubanki menene, me aka yi miki kika biyoni nan cikin maza?" Yayi mata maganar a hasale.

Fara gaya masa abin da ya faru tayi, kuka ya
wace mata.
an shiru yayi sannan ya ce "Amma ina fatan baki yi kukan a gaban yaran ba?" Ta jinjina masa kai alamar eh.

"Kin taimaki kanki, dan da kin yi musu kuka wallahi sai na
ara miki".

Cikin sheshe
a ta ce "Ban yi ba"
Aliyu ya ce "Bari na canza kayana muje,
aya bayan
aya ki rakani gidajensu sai naci uban yaran nan, dani suke zancen"
Ya zaunar da ita a gefe, aka cigaba da tambayarsa meya sami Rumaisa ya ce musu babu komai, su cigaba da ball
in su, shi zai tafi.

Su Sani kuwa tun da Allah ya sanya Ruma ta
ace musu, suka ha
ura da binta, amma suka yi alwashin sai sun kuma saka ranar da zasu na
a mata duka, dan tayi musu
arna sosai.

Suna tafe a hanya, Aliyu ya ce "Ke amma ba a banza zan je rama miki ba, sai idan ki yadda zaki wanke mini kayan ball
ina da takalmina".

Cikin hanzari ta ce "Eh na yadda, zan wanke maka"
ya ce "To shikenan"
Ya sakata a gaba har
ofar gidan su Habiba, Aliyu ya aika yaro yace a kira masa Sani.

Sani ya zata a cikin abokansa ne wani yake nemansa, yana ta fama da kafa
arsa saboda cizon da Rumaisa tayi masa, sai ka ce an sare shi da manjagara a wurin ba ha
orin
an Adam ba, ga Habiba ita ma sai kuka take, le
e yayi suntum ya kusa ha
ewa da hancinta, bakin ya
i rufuwa saboda dukan da ta sha da allo a fuska, sai da bakin ya fashe, banda dukan da ta yi mata a ka da allon, da take jin tamkar an mata rawani da tukunyar
arfe saboda nauyin da kanta zuwa fuskarta yayi mata, ba ta iya banbance a wani sashi na fuskarta hancinta da bakinta suke.

Sani ne ya fito yana waige-waige, yana neman wanda ya aiko a kirashi, Aliyu yayi caraf ya dan
e shi.

Zazzare ido Sani ya hau yi, Aliyu ya ce "Kai, kaine ka tattaro abokan ka ka daki Ruma ko?"
Cikin fitsara Sani ya ce "Nima
anwata ta daka, kuma ta
atar mini da tayata".

"Kuma saboda kai mahaukaci ne, sai ka tattaro abokan ka maza su daketa, saboda baka da tarbiyya ko?

Meyasa ba ka bari
anwarta ka ta rama da kanta ba?".

Fizge-fizge Sani ya fara, yana yiwa Aliyu rashin kunya, aikuwa Aliyu ya dinga kifa masa mari, har sai da bakin Sani ya mutu, fuskarsa duk tayi ja.

Ya saka shi a gaba zuwa gidan abokansa da suka yi yin
urin dukan Rumaisa.

Duk da irin
arnar da Ruman ta musu da duwatsu, hakan bai hana Aliyu kama yaran
aya bayan
aya ya zane musu jikinsu ba, sannan ya saka Ruma a gaba yana rarrashinta suka tafi gida.

Ko da suka je gida, yanayin Ruman Mama ta kalla ta ga kamar ba ta da gaskiya, amma ta share ba ta kula ta ba, dan idan ta biye wa halin Rumaisa kullum sai ta daketa.

Da daddare bayan sallar isha'i duk suna zaune a tsakar gida, Rumaisa na ta tunanin me zata ci yau, dan yau ma ma
iyin na ta Mama tayi, wato tuwo, Allah ya sani yau ba ta jin za ta iya cin wannan tuwon, gashi haryanzu ranta a
ace yake a kan abin da ya faru, dan marin da Yaya Aliyu ya yiwa Sani bai gamsar da ita ba, ji take ba zata huce ba sai ta fasa masa kai, ko ta hanka
a shi kwata, ga
kuma tuwon nan da Mama tayi ya sake
ara mata
acin rai.

Yasir ne yayi sallama, hannunsa ri
e da leda, duk suka amsa masa, banda Rumaisa da ta yi zurfi a tunani.

In da Rumaisa take ya
arasa, ya jijjiga kanta ya ce "Ke tunanin me kike?"
e rai ta yi ta ce "Meye kuma na dakar mini kai?"
Yasir ya ce "To kwalba uwar sharri, ni ban dakar miki kai ba"
Tsaki ta yi ta ce "Ai na saba in dai
arya ce"
Dire mata ba
ar ledar yayi a cinyarta, ya wuce
akinsu.
e ledar tayi ta kwance, gurasa ce fal ta masu tsire a ciki.

Murmushi ta yi ta
aga murya ta ce "Na gode rabin ran"
Daga
aki ya ce "Ko ba rabin rai ba, tun da na baki abin duniya ba, uwar son zuciya"
Rumaisa ta ce "kai dai Allah yayi maka albarka, kamar ka san ba son wannan tuwon nake ba, tunani kawai nake me zan ci?

Wannan tuwon ne yake toshe mini kai bana gane karatu sosai, Allah dai ya biyaka rabin raina "
Murmushi Yasir yayi ba tare da ya kuma cewa komai ba.

Ya gama abin da yake ya fito tsakar gida, zamansa yayi dai-dai da shigowar dodonsu, wato Yaya Umar.

Cikin muryarsa ta
asaita yayi sallama.

Duk suka amsa masa, ba tare da ya kula kowa ba, ya ajiyewa Rumaisa leda da indomie ya ce "Tashi ki dafa mini" tabbas ba dan Mai sunan Baba ne ba ba zata yi ba, ita a rayuwarta tana son ko aiki zaka sanyata, ka lalla
ata shi kuwa mai sunan Baba bai san wannan ba, ya bada umarni a bi kawai ya sani mutum ya
i kuma jikinsa ya gaya masa.

Haka ta tashi ta je ta kunna wuta ta
ora masa.

Rumaisa na tsaka da aiki, suka ji sallama, kai da jin yadda aka yi sallamar, ka san babu alheri a tare da mai sallamar.

Mama ta amsa tana fa
in maraba.

Jin yanayin yadda aka yi sallamar ne ya sanya Rumaisa fa
uwar gaba, ta tsaya cak tana sauraron abin da zai biyo baya, dan ta san babu wanda zai aikata abin da za a zo ana musu wannan sallamar a daren nan idan ba ita ba.

Mama tayi wa matar nuni da tabarma dan ta zauna, amma matar ta ce "A'a ba ma sai ma zauna ba, ai abin bana zama bane na"
an zuro kai Ruma tayi daga Kitchen, domin taga wacece, tozali tayi da Habiba da
aninta Sani.

Ita ba zuwansu ne ya
aga mata hankali ba, babu tantama ta san
ararta aka kawo, amma tashin hankalin ta, Mai sunan Baba yana nan.

"Ban sani ba ko ke ce ki ka sanya 'yar ki ta dinga abin da ta ga dama a cikin unguwar nan, saboda tsabar rashin mutunci da rashin ta ido, ta kama mini 'ya ta daka, kalli fuskar Habiba, kuma duk da haka bai isheta ba, ta
auko yayanta suka biyo Sani gida shima suka daka, haka ake yi fisabilillahi wallahi sai da na biya na kai ta chemist aka yi mata allura.

Dawowata gida kenan bana nan kawai na tarar da yarinya baki ya haye, ya fashe ta ri
e kai sai kuka take, shima Sani kalli fuskarsa duk shatin mari tsakani da Allah Wannan adalci ne?" Ta
arasa maganar tana haska fuskar Habiba.

Fuska ta kumbura suntum, bakin ko rufuwa baya yi, le
en sama ya
age ya kusa danganawa da hancinta, duk dadashi a waje.

Duk da halin da Rumaisa take ciki na fargaba, amma sai da ta
unshe baki tayi dariya
asa-
asa, saboda yadda fuskar Habiba ta koma kamar an naushi fura.

Jiki a sanyaye Mama ta ce "Dan Allah dan annabi kiyi ha
uri, yaran yanzu ne sai addu'a kawai, kin ga ni ban ma san tayi ba, daga ita har yayan nata babu wanda ya zo ya gaya mini, ban ma san waye ba a cikin yayyan nata ba, amma kiyi ha
uri".

Haidar yayi gyaran murya ya ce "Mama nine, su meyasa yaran ba a tambayesu me suka yi mata ba, hijjabi a hannu suka biyota da bulalai zasu daka.....

"Rufe mini baki ban tambayeka ba" Mama ta dakatar da haidar cikin tsawa.

Mama tayi ta bawa Babar su Habiba ha
uri, amma ba kunya babarsu Habiba ta ce "An bar yara babu tarbiyya su yi ta abin da suka ga dama, saboda tana ta
amar ita
anwar maza ce, sai tayi ta isakancin da ta ga dama, sai ta kashewa yarinyar fuska ta cuceni, wallahi ban da ana ma
ota da sai na kai maganar wurin hukuma, dan ba zan yadda ba, ita ta dakar mini 'ya, shi kuma ya zo ya zage
wanji a kan
ana".
Chapter 5 · 0% Book details