Sashe 107
Kanwar Maza 1&2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ni dai ku je ku dawo, kan nan na ga sabir sosai".
Ammi ta ce "Rumaisa, ai zuwan naki ne, ke yake son gani, ki yi ha
uri in Allah ya yarda da kaina zan din ga sawa a kawo miki sabir kin ji".
Kallonsa ta cigaba da yi tana kuka, Adam kuwa ya taso, yazo kanta ya dur
usa zai
au sabir.
e shi ta yi gam tana kuka, ya saka hannu ya
auke sabir
in ya bar ta da towel.
e towel
in tayi ta cigaba da kuka, ammi gaba
aya ta rasa me zata cewa rumaisa, sai da a ranta ta ji tsoron kar su shiga hakkinta wani ciwon ya kamata saboda
wace yaron nan.
Haka nan sai ammi ta ji nauyin rumaisa, ta ma rasa me zata gaya mata ta rarrasheta.
Nusaiba kanta wani irin tausayin ruman ne ya kamata, ta tashi ta bi bayan Adam bedroom
in ammi.
Ya dubi nusaiba ya ce "Ku kula da kyau, kar a sake fito da shi, ina iman take?"
Jiki ba
wari Nusaiba ta ce "Ta sha maganin mura ne, tana
akinta tana bacci"
Ya mi
e mata sabir, sannan ya fito ya dubi usman ya ce "Mu je ko".
Ammi ta kasa cewa komai, sai ri
o hannun rumaisa, zuwa babban falo, ta ce "Rumaisa, ni dai ina kuma baki ha
uri, na san mu masu laifi ne a wurinki, amma ki yi ha
uri ki mayar da hankali a kan makaranta, in dai sabir ne bamu isa mu rabaki da shi ba, tunda
anki ne"
Baba Uwani ce ri
e da tsintsiya a hannunta, ta biyo bayan ammi, ta washe baki ta ce "Uwar
akina ba
i ki ka yi haka ne?"
Ammi ta waiwaya ta ce "Eh, dama ina nemanki" ta mayar da idonta kan rumaisa ta ce "Rumaisa, ki gaida mini da mamanki, akwai sa
onki a wurin takawa, ki yi ha
uri ki yi ta addu'a kin ji yarinyar kirki" rumaisa kawai jinjina kai ta kasa, ta bi bayansu takawa.
Usman har cikin ransa yake jin babu da
i kukan da rumaisan ke yi, adam kuwa jinjinawa azababben
arfin halin rumaisa yake yi.
Ba wanda ya kuma juyowa tsakanin shi da usman, sai dai suka fita haraba wurin motar da za su hau, sannan suka waiwaya ba su ganta ba.
Usman ya ce "Kaii, ina yarinyar nan ta tsaya kuma?".
Adam ya ce "Bari na je na duba, ina zuwa "
Ya ja da baya ya koma in da suka biyo.
A zaune ya tarar da ita, bayan wasu bishiyu, ta cukuikuye a cikin hijjabinta, tana kuka mai
an sauti ka
"Ke!" Ya yi maganar cikin tsawa.
Ta zabura ta
ago ta kalleshi, da sauri ta tashi tsaye.
ufule ya ce "Meye haka muna tafiya zaki ja ki tsaya?
Sauri fa nake bani da lokaci".
Wani mugun kallo ta yi masa ta ce "To ina ruwana da rashin lokacinka, ni fa ba a son raina na zo ba in gaya maka, kuma wallahi babarku tana son bani sabir, kai ne ka dage ka
wace mini
a, kuma sai ka bani
ana ko ba ka so, ko kuma ka ga matakin da zan
auka".
Adam ya
are mata kallo ya ce "Idan aka baki shi, gaya mini da me zaki shayar da shi?
Kalleki fa".
"To ai dai na ga ba shayar da shi ake yi ba, madara ake bashi, kuma idan na girma na zama babba sosai zan dinga shayar da shi".
Ya girgiza kai ya ce "An daina ba shi madara yanzu ai, ni nake shayar da shi, tunda na san nesa ba kusa ba, na fiki abun bashi, tashi ki wuce mu tafi".
AYSHERCOOL.
08081012143
paid book ne,
500 via 0009450228, aisha adam jaiz bank, sai shaidar biya ta 08081012143, masu bu
atar vip ko special kuma, suna iya garzayawa arewabooks ku searching sunan littafin*
Shiru ta yi ta bishi da ido, tana nazarin maganarsa, ta yaya namiji zai shayar da jariri ita tun da take ba ta ta
a gani ba, ko dai raina mini hankali yake?' ta tambayi kanta.
"Ki tashi mu tafi ina magana kina kallona" ta ji maganar sa cikin tsawa, da sauri ta tashi ta yi gaba ta wuce shi, ba tare da ta waiwayo in da yake ba ta mi
a ta tafi hanyar harabar gidan.
Usman na ganinta ya ce "Ke kuma ina ki ka tsaya, sai da ki ka saka a koma nemanki, wato dai ba ki ji abun da mama ta gaya miki ba ko?" Ta girgiza kai alamar a'a.
"Ba ki ji ba mana, idan muka koma gida sai na gaya mata" ita dai ta yi shiru ba ta ce uffan ba.
Adam ya
araso ya nufo motar, rumaiss kallonsa take ta ga
irjinsa a cike yake yadda zai shayar da yaro, amma ta kasa gane komai, kasancewar dogayen kayane a jikinsa.
Adam ya shiga ya kunna motar, usman ya bu
ewa ruma baya ya ce ta shiga, amma ya ga ta tsaya cak, ta zubawa gate
in gidan ido.
"Wuce mu je" usman yayi maganar yana tunku
ata cikin motar.
Cikin motar wani irin sanyi da
amshin turaren Adam suka cika mata hanci, sai dai ta din ga jikinta wani iri, kamar wani mara da
i na tunkaro in da suke.
Adam ya kunna motar, ya nufi gate, sai ga motar Jabir ta shigo, jabir ya tsaya dai-dai in da motar adam take ya ce "Yaa ina zaka kuma?
Daga gidanka nake".
"Eh wani muhimmin abu ne ya taso mini"
Samha ta ce "Barka da rana yaya"
aga mata kai kawai yayi ba tare da ya amsa ba, ya ce wa jabir "Ka jirani da daddare, zan nemeka in sha Allah"
"Ok, dama na je na kuma yi wa turaki gaisuwa, Samha ta ce idan nan zan taho zata zo ta sake yi maka gaisuwa".
"Na gode, zan je na dawo yanzu in sha Allah".
Tun da samha ta sanya idonta a na rumaisa, ta ji wata mummunar fa
uwar gaba da fargaba, kamar ta san idon rumaisa amma ta manta a ina ta santa, gashi ruman ta rufe fuskarta da facemask, ita kanta ruma ba ta san yadda aka yi ta tsare samha da ido ba, ko
iftawa ba ta yi, kamar wani abu mai muhimmanci take son ganowa a tattare da Samhan, amma ta kasa gano ko me take son ganowar.
A haka Adam ya ja motar suka bar gidan.
Tun da suka fara tafiya, rumaisa ba ta iya cewa komai ba, ras ba ta manta samha ba, sun ta
a ha
uwa, kenan 'yar uwar su takawa ce ko kuwa oho?.
Har suka
arasa gidan turaki, kasancewa tafiyar ba wata ta azo a gani bace, ruma zancen zuci kawai take yi.
Ko da aka bu
e gate
in gidan suka shiga, kamar wadda ta farka daga bacci ruma ta ce "Kai, ai na san wannan gidan".
Usman ya ce "A ina?"
"Ni da hauwwaliya muka ta
a zuwa gidan, wai akwai
awarta ana bikin
anin babarsu, wata fiddausi sunanta ko jannatu na manta, har na ga waccan da muka gani a motar
azu mai bluen kaya, tana ta hantarar mutane ba ta da mutunci, har muka yi fa
a da ita".
Adam bai ko nuna ya san mai rumaisa take cewa ba, usman ya juyo, yayi mata inkiyar ta yi shiru, amma ina kamar ya tunzurata "Wasu mutanen dai yan uwansu ka
an ne masu kirki, duk masifaffu ne, ta din ga yi wa mutane tsawa, na fito kawai muka yi karo da ita, wai ke ba kya gani ne, nace eh bana gani, yo ni za ta yi wa gatse, bana son in ga ana wula
anta mutane"
"Ke ya isa rufewa mutane baki" usman ya yi mata maganar cikin tsawa,
jan facemask
in ta ta yi, ta bu
e motar ta fita, kasancewar tuni adam yayi parking.
Hadimai na ta risunawa, suna gaishe shi, yana
aga musu hannu maimakonsa ya amsa, hakan ya
ara sanya rumaisa jin haushin takawa, tare da ganin yana wula
anta mutane.
Adam ya yi musu jagora, har cikin babban falon gidan, nan ma rumaisa ta sha kallo, gidan ya so yayi shige da na su Adam, sai dai na su ya fi kyau sosai a kan nan.
Adam ya ce wa usman "Ina zuwa, bari na shiga na sanar masa da zuwanmu".
Usman ya ce "To shikenan"
Adam na barin wurin, ya matsa kusa da rumaisa ya ri
e kunnneta ya yi
asa da murya ya ce "Dan ubanki me aka gaya miki a gida, wato ke ba a isa a fa
a miki ki ji ba ko?
Ki ke ta zuba kina surutu, kina cewa wata ba ta da mutunci ke mutuncin ne da ke?"
e kunnen ta yi ta fa
arin fara kuka, wata mata ta fito ta ce musu "Bisimillah, an yi muku iznin shiga"
Suka tashi suka bi bayan matar.
Subhanallah wani irin
aton falo ne, ko ina ya sha kilisai da lallausan carfet, sai
amshi yake yi.
Daga nesa ta hango dattijon jawurr da shi a zaune, sanye cikin kayansa masu sau
in nauyi, sai rawani sai dai ya sauke takunkumin fuskarsa.
Maimakon rumaisa ta nutsu, sai ta yi ta kalle-kalle tana kallon abubuwan gidan sarauta da ba ta ta
a gani ba.
Usman ya ce wa dattijon "Barka da wannan lokaci, fatan mun same ku lafiya?".
Turaki ya jinjina kai ya ce "Alhamdilillah".
Usman ya sake du
awa ya ce "Ya
arin ha
uri na wannan rashi, Ubangiji Allah ya ji
anta da rahama, ya bada ha
urin jure rashin"
Turaki ya amsa da "Amin 'yan samari, madalla Allah ya yi albarka"
Rumaisa ya kalla da take ta kalle-kalle, usman ya zungureta tayi maza ta kalli turaki ta ce "Ina wuni?" Yayi
uri yana kallonta, amma bai amsa ba.
Kallonsa tayi, ta kalli adam sannan ta kalli usman, ta kuma cewa ina wuni.
Adam ya risuna ya ce "Tuba take, ba ta san kan gaisuwar gidan sarauta ba, kamar yadda na yi maka bayani a baya, wannan ita ce wadda ta zo da jaririn wurin marigayiya".
Adam ya
arasa maganar yana yi mata alamar ta sauke facemask
in ta.
Ammi ta ce "Rumaisa, ai zuwan naki ne, ke yake son gani, ki yi ha
uri in Allah ya yarda da kaina zan din ga sawa a kawo miki sabir kin ji".
Kallonsa ta cigaba da yi tana kuka, Adam kuwa ya taso, yazo kanta ya dur
usa zai
au sabir.
e shi ta yi gam tana kuka, ya saka hannu ya
auke sabir
in ya bar ta da towel.
e towel
in tayi ta cigaba da kuka, ammi gaba
aya ta rasa me zata cewa rumaisa, sai da a ranta ta ji tsoron kar su shiga hakkinta wani ciwon ya kamata saboda
wace yaron nan.
Haka nan sai ammi ta ji nauyin rumaisa, ta ma rasa me zata gaya mata ta rarrasheta.
Nusaiba kanta wani irin tausayin ruman ne ya kamata, ta tashi ta bi bayan Adam bedroom
in ammi.
Ya dubi nusaiba ya ce "Ku kula da kyau, kar a sake fito da shi, ina iman take?"
Jiki ba
wari Nusaiba ta ce "Ta sha maganin mura ne, tana
akinta tana bacci"
Ya mi
e mata sabir, sannan ya fito ya dubi usman ya ce "Mu je ko".
Ammi ta kasa cewa komai, sai ri
o hannun rumaisa, zuwa babban falo, ta ce "Rumaisa, ni dai ina kuma baki ha
uri, na san mu masu laifi ne a wurinki, amma ki yi ha
uri ki mayar da hankali a kan makaranta, in dai sabir ne bamu isa mu rabaki da shi ba, tunda
anki ne"
Baba Uwani ce ri
e da tsintsiya a hannunta, ta biyo bayan ammi, ta washe baki ta ce "Uwar
akina ba
i ki ka yi haka ne?"
Ammi ta waiwaya ta ce "Eh, dama ina nemanki" ta mayar da idonta kan rumaisa ta ce "Rumaisa, ki gaida mini da mamanki, akwai sa
onki a wurin takawa, ki yi ha
uri ki yi ta addu'a kin ji yarinyar kirki" rumaisa kawai jinjina kai ta kasa, ta bi bayansu takawa.
Usman har cikin ransa yake jin babu da
i kukan da rumaisan ke yi, adam kuwa jinjinawa azababben
arfin halin rumaisa yake yi.
Ba wanda ya kuma juyowa tsakanin shi da usman, sai dai suka fita haraba wurin motar da za su hau, sannan suka waiwaya ba su ganta ba.
Usman ya ce "Kaii, ina yarinyar nan ta tsaya kuma?".
Adam ya ce "Bari na je na duba, ina zuwa "
Ya ja da baya ya koma in da suka biyo.
A zaune ya tarar da ita, bayan wasu bishiyu, ta cukuikuye a cikin hijjabinta, tana kuka mai
an sauti ka
"Ke!" Ya yi maganar cikin tsawa.
Ta zabura ta
ago ta kalleshi, da sauri ta tashi tsaye.
ufule ya ce "Meye haka muna tafiya zaki ja ki tsaya?
Sauri fa nake bani da lokaci".
Wani mugun kallo ta yi masa ta ce "To ina ruwana da rashin lokacinka, ni fa ba a son raina na zo ba in gaya maka, kuma wallahi babarku tana son bani sabir, kai ne ka dage ka
wace mini
a, kuma sai ka bani
ana ko ba ka so, ko kuma ka ga matakin da zan
auka".
Adam ya
are mata kallo ya ce "Idan aka baki shi, gaya mini da me zaki shayar da shi?
Kalleki fa".
"To ai dai na ga ba shayar da shi ake yi ba, madara ake bashi, kuma idan na girma na zama babba sosai zan dinga shayar da shi".
Ya girgiza kai ya ce "An daina ba shi madara yanzu ai, ni nake shayar da shi, tunda na san nesa ba kusa ba, na fiki abun bashi, tashi ki wuce mu tafi".
AYSHERCOOL.
08081012143
paid book ne,
500 via 0009450228, aisha adam jaiz bank, sai shaidar biya ta 08081012143, masu bu
atar vip ko special kuma, suna iya garzayawa arewabooks ku searching sunan littafin*
Shiru ta yi ta bishi da ido, tana nazarin maganarsa, ta yaya namiji zai shayar da jariri ita tun da take ba ta ta
a gani ba, ko dai raina mini hankali yake?' ta tambayi kanta.
"Ki tashi mu tafi ina magana kina kallona" ta ji maganar sa cikin tsawa, da sauri ta tashi ta yi gaba ta wuce shi, ba tare da ta waiwayo in da yake ba ta mi
a ta tafi hanyar harabar gidan.
Usman na ganinta ya ce "Ke kuma ina ki ka tsaya, sai da ki ka saka a koma nemanki, wato dai ba ki ji abun da mama ta gaya miki ba ko?" Ta girgiza kai alamar a'a.
"Ba ki ji ba mana, idan muka koma gida sai na gaya mata" ita dai ta yi shiru ba ta ce uffan ba.
Adam ya
araso ya nufo motar, rumaiss kallonsa take ta ga
irjinsa a cike yake yadda zai shayar da yaro, amma ta kasa gane komai, kasancewar dogayen kayane a jikinsa.
Adam ya shiga ya kunna motar, usman ya bu
ewa ruma baya ya ce ta shiga, amma ya ga ta tsaya cak, ta zubawa gate
in gidan ido.
"Wuce mu je" usman yayi maganar yana tunku
ata cikin motar.
Cikin motar wani irin sanyi da
amshin turaren Adam suka cika mata hanci, sai dai ta din ga jikinta wani iri, kamar wani mara da
i na tunkaro in da suke.
Adam ya kunna motar, ya nufi gate, sai ga motar Jabir ta shigo, jabir ya tsaya dai-dai in da motar adam take ya ce "Yaa ina zaka kuma?
Daga gidanka nake".
"Eh wani muhimmin abu ne ya taso mini"
Samha ta ce "Barka da rana yaya"
aga mata kai kawai yayi ba tare da ya amsa ba, ya ce wa jabir "Ka jirani da daddare, zan nemeka in sha Allah"
"Ok, dama na je na kuma yi wa turaki gaisuwa, Samha ta ce idan nan zan taho zata zo ta sake yi maka gaisuwa".
"Na gode, zan je na dawo yanzu in sha Allah".
Tun da samha ta sanya idonta a na rumaisa, ta ji wata mummunar fa
uwar gaba da fargaba, kamar ta san idon rumaisa amma ta manta a ina ta santa, gashi ruman ta rufe fuskarta da facemask, ita kanta ruma ba ta san yadda aka yi ta tsare samha da ido ba, ko
iftawa ba ta yi, kamar wani abu mai muhimmanci take son ganowa a tattare da Samhan, amma ta kasa gano ko me take son ganowar.
A haka Adam ya ja motar suka bar gidan.
Tun da suka fara tafiya, rumaisa ba ta iya cewa komai ba, ras ba ta manta samha ba, sun ta
a ha
uwa, kenan 'yar uwar su takawa ce ko kuwa oho?.
Har suka
arasa gidan turaki, kasancewa tafiyar ba wata ta azo a gani bace, ruma zancen zuci kawai take yi.
Ko da aka bu
e gate
in gidan suka shiga, kamar wadda ta farka daga bacci ruma ta ce "Kai, ai na san wannan gidan".
Usman ya ce "A ina?"
"Ni da hauwwaliya muka ta
a zuwa gidan, wai akwai
awarta ana bikin
anin babarsu, wata fiddausi sunanta ko jannatu na manta, har na ga waccan da muka gani a motar
azu mai bluen kaya, tana ta hantarar mutane ba ta da mutunci, har muka yi fa
a da ita".
Adam bai ko nuna ya san mai rumaisa take cewa ba, usman ya juyo, yayi mata inkiyar ta yi shiru, amma ina kamar ya tunzurata "Wasu mutanen dai yan uwansu ka
an ne masu kirki, duk masifaffu ne, ta din ga yi wa mutane tsawa, na fito kawai muka yi karo da ita, wai ke ba kya gani ne, nace eh bana gani, yo ni za ta yi wa gatse, bana son in ga ana wula
anta mutane"
"Ke ya isa rufewa mutane baki" usman ya yi mata maganar cikin tsawa,
jan facemask
in ta ta yi, ta bu
e motar ta fita, kasancewar tuni adam yayi parking.
Hadimai na ta risunawa, suna gaishe shi, yana
aga musu hannu maimakonsa ya amsa, hakan ya
ara sanya rumaisa jin haushin takawa, tare da ganin yana wula
anta mutane.
Adam ya yi musu jagora, har cikin babban falon gidan, nan ma rumaisa ta sha kallo, gidan ya so yayi shige da na su Adam, sai dai na su ya fi kyau sosai a kan nan.
Adam ya ce wa usman "Ina zuwa, bari na shiga na sanar masa da zuwanmu".
Usman ya ce "To shikenan"
Adam na barin wurin, ya matsa kusa da rumaisa ya ri
e kunnneta ya yi
asa da murya ya ce "Dan ubanki me aka gaya miki a gida, wato ke ba a isa a fa
a miki ki ji ba ko?
Ki ke ta zuba kina surutu, kina cewa wata ba ta da mutunci ke mutuncin ne da ke?"
e kunnen ta yi ta fa
arin fara kuka, wata mata ta fito ta ce musu "Bisimillah, an yi muku iznin shiga"
Suka tashi suka bi bayan matar.
Subhanallah wani irin
aton falo ne, ko ina ya sha kilisai da lallausan carfet, sai
amshi yake yi.
Daga nesa ta hango dattijon jawurr da shi a zaune, sanye cikin kayansa masu sau
in nauyi, sai rawani sai dai ya sauke takunkumin fuskarsa.
Maimakon rumaisa ta nutsu, sai ta yi ta kalle-kalle tana kallon abubuwan gidan sarauta da ba ta ta
a gani ba.
Usman ya ce wa dattijon "Barka da wannan lokaci, fatan mun same ku lafiya?".
Turaki ya jinjina kai ya ce "Alhamdilillah".
Usman ya sake du
awa ya ce "Ya
arin ha
uri na wannan rashi, Ubangiji Allah ya ji
anta da rahama, ya bada ha
urin jure rashin"
Turaki ya amsa da "Amin 'yan samari, madalla Allah ya yi albarka"
Rumaisa ya kalla da take ta kalle-kalle, usman ya zungureta tayi maza ta kalli turaki ta ce "Ina wuni?" Yayi
uri yana kallonta, amma bai amsa ba.
Kallonsa tayi, ta kalli adam sannan ta kalli usman, ta kuma cewa ina wuni.
Adam ya risuna ya ce "Tuba take, ba ta san kan gaisuwar gidan sarauta ba, kamar yadda na yi maka bayani a baya, wannan ita ce wadda ta zo da jaririn wurin marigayiya".
Adam ya
arasa maganar yana yi mata alamar ta sauke facemask
in ta.