Sashe 96
Dutse Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
6
Da murmushi Pah ya raka shi, ya tabata zai je ya nemi ganninta ne, aman bai san ba ko zai iya kuwa? Burinsa idan Allah ya yi Aleesa ta kawo hankali ta tarda su a hade, bai san irin farin cikin da zasu yi ba gaskiya
Ba shi ya bar wajen ba sai da ya saka aka kai su Oga baban waje na alfarma, aka gabatar masu da komai sannan aka basu wayar da zasu iya samun yarinyarsu da number dakinta
Oga kam ya gama ajiye komai zuwa yanzun ya kara baje kolinsa dan ya kwashi gara daidai gwargwado, wannan marar lafia kuwa yana fatan ta tashi har kasan zuciyarsa
Maman Muneerath kanta sai ta samu kanta da binsa da kallo a dukan motsinsa
Irin yadda komai zai yi sai ya hankalce da ita, irin yadda yake kafa kafa da ita, sai abin ke son birgeta har yake son samun waje a zuciyarta , kamanin da yaronta baba ya
dauko na bata mamaki, babu abinda ya bari nasa sai dai ya yi hasken fatarta, Muneerath kuwa ta tsakuri cen ne, ta tsakuri nan
______________________________
Dare ne ya tsala
A irin lokacin nan du yan matam kowace na abinda ya zame mata malati, watau wata na fama da waya a kunne, wata na fama da ita tana cikin social media, watan kuwa na kallo ne da wayar, gaba dayansu dai su ukun da suka hade a daki daya sakamakon rashin dadin zuciya da kuma da gaya Saudat ta gayato iman cewar ba zasu barta ita daya a dakin cen ba, sai suka hade a dakin Muneerath su dukansu inda Muneerath din take wani shasha masu kamshi bayan ba abinda sukai mata tana wani hura hanci abinta ga kuma waya a hannunta tana ta aikawa sir attahir message wanda yake zaune gaban tea yana sha yana cike da kewar muryarta, da kewar fadanta, da kewar komai nata aman ba yadda ya iya, maman Sir bata fito a mutun ta fada masa komai ba aman a irin yadda ta nuna shi ba mahaukaci bane, ya san kokowa ce da ta fi karfinsa, hakan ya sa yake nesa nesa da komai nata dan shi kam ya san abokin kokowar nasa ba sa'ansa bane, da ya hada kansa da ciwok zuciya gwara ya ba kansa hakuri
A hankali ya shiga whatsup din kamar yadda ta bukata yana dan girgiza kansa yana son sannin me take so kuma? Idan aike ne sai ya je yanzu yanzu ya yi
Zuwa lokacin ne ta aika masa da kira ta WhatsApp ta kanga a kunnenta
Yana dagawa ta shiga tambayarsa abinda yake damunsa
A sanyaye ya ce" Wani abu kika gani?"
A hankali ta ce" Gani na yi yanzun baka min irin kalan nan na soyaya da sauransu"
Dan murmushi ya yi na gannin wannan ai wulakanci ne take son yi masa kafin ya ce" Kin damu da su ne? Ko tunda na fara fada maki su kin taba bani amsar kema kina so na?"
Zuwa lokacin ne aka dan buga kofar nasu a hankali
Idannuwanta ta kai wajen kofar kafin ta cire ta dora kan yan matan
Gannin ba wace ta sanma an bugan ya sakata mikewa a hankali ta nufi hanyar budewar ta kama ta bude tana fadin" Freind, aman ai mun yi maganar nan da kai ko?, Nice da bakina na ce maka zan fada maka irin haka da zarar lokacin ka ji ya matso, ka sani b......"
Idannuwanta ne suka sauka a cikin nasa ya wani kuretan nan da kallo baya ko jin wahalar irin kallon nan
Maganarta ta samu ta katse mata a kan lebenta tana kallonsa
A hankali ya langwabar da kansa yana son cire abinda ke son damunsa na wayar da take yi duda bai san ko da waye ba, a hankali ya samu kansa da furta" Yinwa nake jihhhhhh"
Muneerath ta kurawa lebunnansa idannuwa ta kasa motsin kirki har sai da ta so jin kamar Attahir na magana a hankali ta ce" Zan tabo ka idan na gama , ana kirana"
Daga haka ta katse kiran tana kallon irin yadda ya bi wayar dake hannunta da kallo har ya karanci mai kiranta
A hankali ya tsareta da idannuwansa yana jin wani irin abu na tafarfasa masa zuciya
A irin wannan lokacin? Tsakiyar dare ne fa, shine ya yi kiranta?
Muneerath ta ce" To ni dai ai ka san ba iya girki na yi ba HANJA tsakani da Allah in dai ba cake zamu je na maka ba sai dai in su saudat zan taso su taya ni mu dafa ita da i........... Ita da , ita daya" ta samu kanta da karasawa tana wani hararan gefe guda wanda shi kuma gaba daya a tsayen nan ta inda zai bilo mata ya fi tunani domin sam baya jin dadin zuciyarsa, hakan ya hanna masa gane inda indar da ta yi kafin ta bashi amsa
A hankali ta juya dan kiran saudat din yana nan tsaye
Ta fada mata ta dawo tana rike da hijan dinta da kuma wayarta , Saudat din na bayanta infa Iman ta dago ta raka su da kallo gaba dayansu ta koma ta kwontar da kanta tana sauke ajiyar zuciya, sai kuma ta zabura ta mike tana dan sauri ta biyo bayansu tana ayana ai sai dai a dafa da ita
A lokacin da suka fito su biyun ne yana nan tsaye
Singileti ce a jikinsa fara sai wando da ya zarce gwuiwarsa
Har yanzun yar tsoro tsoro ce tsakaninsa da Saudat hakan ya sa tana gaishe shi ta sada kanta ta yi gaba fa dan sauri
Muneerath ta karasa gefensa tana jin damuwar jin yinwarsa a ranta da tunanin bawan Allah idan da ace Mah din ta mutu shikekan ya shiga uku da rayuwa ta sangarta shi komai ita ke masa
A hankali ta budi baki zata yi masa magana ya rigayeta ta hanyar fadin" Ki rufan asiri ki daina tada min hankali"
Ido ta zuba masa tana son yi masa magana iman ta karaso da kula ta ce" Prince me zaka ci na kama masu mu dafa? Ka san Muneerath cake kadai ta iya"
A hankali Muneerath ta lumshe ido daga kallonsa
Wayar dake hannunta bata san lokacin da ta yi mata nauyi ba ta saketa kasa
Bayan ta fadinma sai ta ga idan ta tsaya dauka ta shiga hakin masoyan, a hankali ta juya jiki a mace da niyar komawa daki, tunda ga babarsa ta biyu ita kuma meye nata na yi masa girki? Ai sai ta koma ta saurara
Hannunta na dama da ta ji ya riko ya sakata ja ta tsaya
A hankali ta nemi juyowa sai dai wata bakuwar jaraba sai take jin idannuwanta sun cika da kwalah, hakan ya sa ta nemi janye hannunta dan ta je ta samu iyayenta ta fada masu yanzun bata san me ke damunta ba, kadan kadan sai ta ji magana na bata mata rai har kamar ta yi kuka
A jinginen da yake jikin garu ya janyo hannun nata ta yada zata juyi gaba dayanta ta taho da wani irin karfi ta fada san fafadan kirjinsa inda ya saka hannunsa a hankali ya dafe bayan nata yana shafawa idannuwansa a lumshe ya kai hancinsa daidai kunnanta wanda gashin kan nata ke ta hanna masa hadewa da kunnen naga, muryarsa cen ciki ya iya budar bakinsa da kyar ya ce" My Munarah........."
Gaba daya mutuwa jikinta ya yi, haka kuma ita da kanta ce ta samu kanta da makale kirjin kato a gaban al'uma
Wara yar shashekar kuka ta ja tana sauraronsa
Muryarsa cen ciki bayan ya dan gogi kunnen nata ya ce" Walahi, kasheni zaki yi....................ba zan iya ba, kar ki saka na yi kisa na tada hankalin iyayena, ...........kin ga har na gama hango da irin bindigar da zan dauke kansa na huta, ban san me yasa ba"
"Wayo Oga.......". Ta samu bakinta na son kurma ihu ta kirayi abanta ya talafa ya rabata da yaron nan tun kafin ya kasheta
Wa yake son kashewa?
Me yasa ba zai fada mata gwa da gwa ba sai ya raba hali
Ya Allah, ya Allah me yake damunta ne da yaron nan????????
Sorry 2 days na yi tafia ne
Domin samun labarinki, mai sunna WATA KOKOWAR wanda nake kan rubutawa ki tumtubeni ta number wayana kamar haka +227 93 81 16 18 sai kun zo
11/14/21, 12:53 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
6
Da murmushi Pah ya raka shi, ya tabata zai je ya nemi ganninta ne, aman bai san ba ko zai iya kuwa? Burinsa idan Allah ya yi Aleesa ta kawo hankali ta tarda su a hade, bai san irin farin cikin da zasu yi ba gaskiya
Ba shi ya bar wajen ba sai da ya saka aka kai su Oga baban waje na alfarma, aka gabatar masu da komai sannan aka basu wayar da zasu iya samun yarinyarsu da number dakinta
Oga kam ya gama ajiye komai zuwa yanzun ya kara baje kolinsa dan ya kwashi gara daidai gwargwado, wannan marar lafia kuwa yana fatan ta tashi har kasan zuciyarsa
Maman Muneerath kanta sai ta samu kanta da binsa da kallo a dukan motsinsa
Irin yadda komai zai yi sai ya hankalce da ita, irin yadda yake kafa kafa da ita, sai abin ke son birgeta har yake son samun waje a zuciyarta , kamanin da yaronta baba ya
dauko na bata mamaki, babu abinda ya bari nasa sai dai ya yi hasken fatarta, Muneerath kuwa ta tsakuri cen ne, ta tsakuri nan
______________________________
Dare ne ya tsala
A irin lokacin nan du yan matam kowace na abinda ya zame mata malati, watau wata na fama da waya a kunne, wata na fama da ita tana cikin social media, watan kuwa na kallo ne da wayar, gaba dayansu dai su ukun da suka hade a daki daya sakamakon rashin dadin zuciya da kuma da gaya Saudat ta gayato iman cewar ba zasu barta ita daya a dakin cen ba, sai suka hade a dakin Muneerath su dukansu inda Muneerath din take wani shasha masu kamshi bayan ba abinda sukai mata tana wani hura hanci abinta ga kuma waya a hannunta tana ta aikawa sir attahir message wanda yake zaune gaban tea yana sha yana cike da kewar muryarta, da kewar fadanta, da kewar komai nata aman ba yadda ya iya, maman Sir bata fito a mutun ta fada masa komai ba aman a irin yadda ta nuna shi ba mahaukaci bane, ya san kokowa ce da ta fi karfinsa, hakan ya sa yake nesa nesa da komai nata dan shi kam ya san abokin kokowar nasa ba sa'ansa bane, da ya hada kansa da ciwok zuciya gwara ya ba kansa hakuri
A hankali ya shiga whatsup din kamar yadda ta bukata yana dan girgiza kansa yana son sannin me take so kuma? Idan aike ne sai ya je yanzu yanzu ya yi
Zuwa lokacin ne ta aika masa da kira ta WhatsApp ta kanga a kunnenta
Yana dagawa ta shiga tambayarsa abinda yake damunsa
A sanyaye ya ce" Wani abu kika gani?"
A hankali ta ce" Gani na yi yanzun baka min irin kalan nan na soyaya da sauransu"
Dan murmushi ya yi na gannin wannan ai wulakanci ne take son yi masa kafin ya ce" Kin damu da su ne? Ko tunda na fara fada maki su kin taba bani amsar kema kina so na?"
Zuwa lokacin ne aka dan buga kofar nasu a hankali
Idannuwanta ta kai wajen kofar kafin ta cire ta dora kan yan matan
Gannin ba wace ta sanma an bugan ya sakata mikewa a hankali ta nufi hanyar budewar ta kama ta bude tana fadin" Freind, aman ai mun yi maganar nan da kai ko?, Nice da bakina na ce maka zan fada maka irin haka da zarar lokacin ka ji ya matso, ka sani b......"
Idannuwanta ne suka sauka a cikin nasa ya wani kuretan nan da kallo baya ko jin wahalar irin kallon nan
Maganarta ta samu ta katse mata a kan lebenta tana kallonsa
A hankali ya langwabar da kansa yana son cire abinda ke son damunsa na wayar da take yi duda bai san ko da waye ba, a hankali ya samu kansa da furta" Yinwa nake jihhhhhh"
Muneerath ta kurawa lebunnansa idannuwa ta kasa motsin kirki har sai da ta so jin kamar Attahir na magana a hankali ta ce" Zan tabo ka idan na gama , ana kirana"
Daga haka ta katse kiran tana kallon irin yadda ya bi wayar dake hannunta da kallo har ya karanci mai kiranta
A hankali ya tsareta da idannuwansa yana jin wani irin abu na tafarfasa masa zuciya
A irin wannan lokacin? Tsakiyar dare ne fa, shine ya yi kiranta?
Muneerath ta ce" To ni dai ai ka san ba iya girki na yi ba HANJA tsakani da Allah in dai ba cake zamu je na maka ba sai dai in su saudat zan taso su taya ni mu dafa ita da i........... Ita da , ita daya" ta samu kanta da karasawa tana wani hararan gefe guda wanda shi kuma gaba daya a tsayen nan ta inda zai bilo mata ya fi tunani domin sam baya jin dadin zuciyarsa, hakan ya hanna masa gane inda indar da ta yi kafin ta bashi amsa
A hankali ta juya dan kiran saudat din yana nan tsaye
Ta fada mata ta dawo tana rike da hijan dinta da kuma wayarta , Saudat din na bayanta infa Iman ta dago ta raka su da kallo gaba dayansu ta koma ta kwontar da kanta tana sauke ajiyar zuciya, sai kuma ta zabura ta mike tana dan sauri ta biyo bayansu tana ayana ai sai dai a dafa da ita
A lokacin da suka fito su biyun ne yana nan tsaye
Singileti ce a jikinsa fara sai wando da ya zarce gwuiwarsa
Har yanzun yar tsoro tsoro ce tsakaninsa da Saudat hakan ya sa tana gaishe shi ta sada kanta ta yi gaba fa dan sauri
Muneerath ta karasa gefensa tana jin damuwar jin yinwarsa a ranta da tunanin bawan Allah idan da ace Mah din ta mutu shikekan ya shiga uku da rayuwa ta sangarta shi komai ita ke masa
A hankali ta budi baki zata yi masa magana ya rigayeta ta hanyar fadin" Ki rufan asiri ki daina tada min hankali"
Ido ta zuba masa tana son yi masa magana iman ta karaso da kula ta ce" Prince me zaka ci na kama masu mu dafa? Ka san Muneerath cake kadai ta iya"
A hankali Muneerath ta lumshe ido daga kallonsa
Wayar dake hannunta bata san lokacin da ta yi mata nauyi ba ta saketa kasa
Bayan ta fadinma sai ta ga idan ta tsaya dauka ta shiga hakin masoyan, a hankali ta juya jiki a mace da niyar komawa daki, tunda ga babarsa ta biyu ita kuma meye nata na yi masa girki? Ai sai ta koma ta saurara
Hannunta na dama da ta ji ya riko ya sakata ja ta tsaya
A hankali ta nemi juyowa sai dai wata bakuwar jaraba sai take jin idannuwanta sun cika da kwalah, hakan ya sa ta nemi janye hannunta dan ta je ta samu iyayenta ta fada masu yanzun bata san me ke damunta ba, kadan kadan sai ta ji magana na bata mata rai har kamar ta yi kuka
A jinginen da yake jikin garu ya janyo hannun nata ta yada zata juyi gaba dayanta ta taho da wani irin karfi ta fada san fafadan kirjinsa inda ya saka hannunsa a hankali ya dafe bayan nata yana shafawa idannuwansa a lumshe ya kai hancinsa daidai kunnanta wanda gashin kan nata ke ta hanna masa hadewa da kunnen naga, muryarsa cen ciki ya iya budar bakinsa da kyar ya ce" My Munarah........."
Gaba daya mutuwa jikinta ya yi, haka kuma ita da kanta ce ta samu kanta da makale kirjin kato a gaban al'uma
Wara yar shashekar kuka ta ja tana sauraronsa
Muryarsa cen ciki bayan ya dan gogi kunnen nata ya ce" Walahi, kasheni zaki yi....................ba zan iya ba, kar ki saka na yi kisa na tada hankalin iyayena, ...........kin ga har na gama hango da irin bindigar da zan dauke kansa na huta, ban san me yasa ba"
"Wayo Oga.......". Ta samu bakinta na son kurma ihu ta kirayi abanta ya talafa ya rabata da yaron nan tun kafin ya kasheta
Wa yake son kashewa?
Me yasa ba zai fada mata gwa da gwa ba sai ya raba hali
Ya Allah, ya Allah me yake damunta ne da yaron nan????????
Sorry 2 days na yi tafia ne
Domin samun labarinki, mai sunna WATA KOKOWAR wanda nake kan rubutawa ki tumtubeni ta number wayana kamar haka +227 93 81 16 18 sai kun zo
11/14/21, 12:53 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*