← Book details Dutse Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 114

Sashe 22

Dutse Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

*TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
1
TASO DA NONO
Ki samu ayaba (plantain) ki yanyanka ta ta bushe sannan ki daka ta ta zama gari, saiki samu aya ki wanke ta ki saka gyada ki markada sai ki tace ruwan kina diban wannan garin plantain din kina zuba madara peak kinasha kamar sau biyu arana kafin sati daya zakiga canji sosai nononki zasu tashi su ciko..in shaa Allah.
Sannan ki samo APKI ki dake shi sosai ki tankade shi ya yi laushi sosai ki kawo garin Hulba ki hade da Bulanga (Man kade) ki cakude su sosai ki ringa shafawa mama da hips, su maman ki ringa daure su cikin bra dan idan sun dauko cikowar su dauki yannayon tsayawa ciirrrrrr a kirjinki ki yi ta yi har su tsaya iya yanda kike so hajia, sirri ne wanda aka gwada
A hankali ya kuma maimaita sunnanta yana lumshe rinanun idannuwansa
Mahaifinsa da ya dauki zafi sakamakon kashe masa kira da ya yi ne ya tsaya a gaban matarsa uwar gidansa kwalin kwal yana kallonta gabansa na faduwa
Tamkar kurma ya shiga yi mata nuni da tambayar bashi da lafia ne?
A hankali ta kai zaune dan jin zuciyarta na luguden kida da tsoro fal a cikinta ta ce" Fada ya maka ne? Menene? Ka ci abinci?"
Da kyar ya iya sakin lebensa da ya cije da karfi muryarsa cen ciki ya ce" Wai likita ya ce masa ya kusa mutuwa, kin sani? "
Idannuwanta ta rintse da dan karfi sakamakon tabo mata abinda ke sakata kwana da tashi tana kuka , takan wuni zuciyarta cinkushe, takan so zama da shi su yi maganar da zasu tsayar da maganar zama tare daga ita sai shi sai mahaifinsa aman kwata kwata ya kiya, ashe gudun maganar ne yake? Ashe abin na masa ciwo ne?
A hankali bayan ta aro dukan jarumta ta ce" Na sani "
Idannuwansa ya buda da sukai masa ja muryarsa a sanyaye ya ce" Yaya kike iya shanyewa? Yaya kike iya walwala?"
Idannuwanta da suka kawo kwallah ta bude ta sauke a fuskar mijinta dake zaune yana kallonta, da wani irin yannayin da ta kasa gane shin shirin fashewa yake yi da kuka ko murmushi ne kwonce a kan fuskarsa?
A hankali ta ce" Dan na yarda cewa dukan mai rai mamaci ne, dan na kwana na kuma tashi da sannin cewa du daular nan da muke ciki du irin girman sarautarmu , du gatanmu, du masu tsaronmu bamu isa mu ja da wannan kakarfan lamarin ba, idan lokacin ya zo babu tsumi babu dabara dole zamu mika wuya"..........dan sasautawa ta yi hawaye na zirarowa ta kurmin idannuwanta, muryarta ta yi rauni ainun ta ce" Dan na san kuma cuta ba mutuwa bace, ta yiwu shi aka ganowa haka aka fada, hasashen kennan, wanda babu wanda yake tsaye a lokacin da Allah ya hukunta bale ya tsaya ya fadi cewa ga rana, ko boka, ko malan, ko likita ba zai ce wane ga ranar da zaka mutu ba, komin zafin ciwo, Son mun san da ciwonsa...........cancer, ya ki a yi treatment dinsa.
Son na kwana da sannin shi mai wannan ciwo yana iya murjewa ya tashi kalau wanda yake tafe da lafia ya zama gawa, idan na tuna haka idan na tuna cewa idan ba lokacin bawa ya yi ba ba zai mutu ba, sai na dan ja numfashi na sauke,
Son ka fa sanshi ina fada maka ka zauna mu yi maganar kana gudu, Son sai na zabura na farka na fashe da kuka idan na tuna yar uwata ....."
Ta karashe tana fashewa da kukan da ya saka HANJA mikewa tsaye yana cakuda gashin kansa a hankali ya ce" Plz , Mah, plz li bar kukan "
A hankali ta ringa rage kukan nata tana ta shasheka, idannuwanta ta lumshe ta kuma budewa tana kallon yadda mijin nata ya bude mata hannayensa yana nufin ta zo gareshi
A hankali ta karasa gareshin tana karra rike wayar da kyau ta shige jikinsa ta dora kanta saman kirjinsa, muryarta cen ciki ta ce" Bana so ka mutu "
A hankali yake tapping din bayanta a cen ciki ya ce" SHIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIT "
A hankali Hanja ya kashe kiran ya kai zaune saman bed dinsa
Dubansa ya kuma kaiwa wajen agogo kafin ya mike ya yi bayi
A gurguje ya shiga shiryawa yana duba time din da jiragen zasu tashi dan zuwa gari gari
Idan ya ce a yau zai tafi ya tabata sai ya sha yawo, zai sha wahalar zaman jirgi da cenza jirgi, aman kuma zai je din dan zuwan shine abinda yake ji a gaf da zuciyarsa, zai je ya fuskanci mahaifinsa a yau su zauna su tatauna, ya hanna mamansa kukan nan da ta dauka take yi, ashe shi yasa kwanakin nan bini bini ta zo wajensa ta zo ganninsa? Ya rab
...............................................
Barkarmu da wannan rana
11/14/21, 12:45 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*
Chapter 22 · 0% Book details