Sashe 93
Dutse Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
*TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
5
Kokarinsa karasawa gabansu, inda gaba dayansu suka sada kawunnansu wanda ke nuni da jimamin da suje ciki na halin da Gimbiyar kasarsu ke ciki
Dakatawa ya yi a lokacin da ya kusa isawa ya tsaya da tafiyar da yake yi
Ji yake idan har ya isa kusa da mutanen nan tabas numfashin da yake ja da kyar na iya barin gangar jikinsa
Karan sautin kukan Iman ya saka shi sauke mata dubansa da kyar kafin ya mika hannunsa na hagu dake dan rawa ya riko hannunta na dama ya janyota dan kusa da shi kadan
A hankali Muneerath ta sauke kwayar idannuwanta a kan hannun nasa wanda bata san dalili ba
A hankali ta shiga dan son gannin ta janye nata hannun dake cikin tafin hannunsa na dama , ba tare da ita kanta ta ankara da abinda ya sakata hakan ba
A hankali ya sauke dubansa a kanta, irin nauyin da kansa yake da shi, irin halin da yake ciki du dishi dishi yake ganni
Pah da ya karaso sakamakon kiran da akai masa ya iso kan yaronsa
A hankali ya saka hannunsa a kusa da fuskar Hanja
A hankali ya dora hannun nasa a gefen fuskar ya dan shafa, sai kuma ya saka hannayensa ya janyo Hanja din ta hanyar rike kafadunsa gareshi
Da karfi suka rukunkume junnansu idannuwansu rintse wanda har jikinsu rawa yake
A hankali Muneerath ta juya wannan karron ba zata iya gannin abubuwan nan ba
Abinda bai cika damunta bane ya sakota gaba lokaci daya ta ji wani irin kuka na son kubce mata mai karfi bayan ba haka take ba
Bata san me yasa take irin barancin nan ba
A yau ta yi kokarin fashewa da kuka mai ihu fiye da irgen yan yatsunta
Labewa ta yi ta hade kai da gwuiwa ta fashe da matsanancin kuka
Tana kukan ta ji an dafa kanta hakan ya sa ta dago a firgice ta sauke dubanta a kan Oga
Da sauri ta shiga kokarin son gannin ta share hawayenta inda Ogan ya zauna shima a kasa yana kallonta jikinsa a mace ya ce" Ta mutu hala?"
Da sauri ta girgiza kai ta ce" kai innalilahi Oga har gabana ya fadi, ni dai ban sani ba ko da ran ko babu, na dai baro su a cen ne, walahi tausayinsu ne ke neman kasarani "
Kansa ya langwabar gefe ya girgiza kai ya ce" yau na ga dukiya kuma na yarda dukiya bata iya yiwa mutun maganin damuwa, kai subahannalahi na fada maki ni ina takamar makaranci ne izub dina talatin da bakwai irin na yi ja gaba na so na dauki ragamar saukar da zo rarabawa sai na ga iyayena, ke na raina kaina kuma walahi muna komawa makaranta zan shiga, Allah na tuba sarkin garin nan da ya dauki karatu sai na ce ashe ni wawa ne ban sani ba?, Kin ga ma zo a talauce zan koma a Allah koro, ban san fari ba ban san baki na, ga masu rike da kasar ga mulkin sun san zasu tsaya gaban wanda ya halice su , kudinsu da mulkinsu bai hanna su karatu ba, sai mu dan shirme da rashin rabo da hauka irin na talaka wani dan nema ne zai hanna mu cikar buri na karatun islamiya da sannin addininmu da bautawa wanda ya yi mu, Gaskiya idan wuta ta ci naman talaka ya zama dan iska!, Watau ya zo a rakiya zai koma a ala koro"
Muneerath kan kanta ta kuma sadawa tana jin so take ta kara barewa da wani kukan, gaba daya ba koshi ta yi da kukan ba
Oga ya dora da fadin" Na yi mamakin gannin mai jan kune da janyo ayar Allah, ina gannin harda sarkin makkah yau mun gaisa, abinda dai bai min ba da na ga kafuraima sun hade kai sai muimui suke da baki sunna karyar da suka saba, kai gaskiya bai dace ya bar wannan iskancin ba sai dai in raba kafa ya yi"
Muneerath ta turo baki sosai ta ce" Oga dan Allah ni dai ka bari bana so "
Oga ya tsura mata ido, kamar wanda aka tsikara ya ce" Kai, yauwa ke yar oga dan Ubanki me kike a jikin kato? Muneerath yaushe kika zama yar iska ban sani na? A gabana a gaban uban saurayinki a gaban mamanki , uwarsa na kwonce rai a hannun Allah kika yarda aka yi badalar nan da ke? Me kike so ubansa ya yi tunani da tarbiyar da na baki tsakani da Allah ? Wannan ai iskanci ne karara walahi"
Dama a daf take da katon tankin ruwan hawayenta, sai kawai Oga ya idasa hankadata ramin ihun kukan da ya kireta da iskanci bayan ya san ita ba yar iska bace, kai yaya zata yi da zuciyarta dake zafi da son ta koma ta ga halin da yake ciki? Sai kawai ta bare baki ta mike kafafu ta riko hannun Oga ta fashe masa da kuka tana kallonsa
Ido ya zarro yana waige waige, shi fa yanzun tsoro yake ace ya taba Muneerath walahi, ya kula kamar tana da daurin gindi a garin nan , kar a je kafin a gane shine ubanta sai an harbe shi tukunnan bayan matarsa bata yafe masa ba ya koma ya hadu da walakiri da sandunna, gwara dai ya kyaleta har su shiga kasarsu sai ya mata fadan wannan sabon halin, sam ba halinta bane, bai dace ita da kanta ta fara irin halin nan ba
_____________________________
Muryar Pah da ta shake sosai ya bude a sanyaye ya ce" Son, I'm sorry "
Da sauri Hanja ke girgiza kansa yana karra rike Pah ya ce" Pah i'm sorry, ka yafe min a kan komai, Pah ka yafe min na roke ka, ban san me yake damuna ba, aman dukan abinda ka fada gaskiya ne, ban san ko dan kana saurin dago abinda zuciyata ke ciki bane nake jin haushinka, dan Allah ka yafe min ka ce kar su ce min Uwata ta rasu"
Idannuwansa ya karra lumshewa shima yana tapping din bayansa a hankali kafin ya ce" Ka ga wani abu?, Idan ta tafi ta barmu Son ina so mu yi abinda ma'aiki ya koyar, dan Allah kar ka ruguza ni"
Hanja kam baya tunanin in zai iya, hakan ya sa ya yi shiru har uncle dinsa watau cousint din Pah ya karaso ya shiga basu baki da yaren turanci kafin ya umarce su kan su fuskanci likitocin dake jiransu , a kasan zuciyarsa kuwa Allah Allah yake ya ji me likitocin zasu ce dangane da Mah, ya tabata faduwar matar nan daidai take da faduwar iyalanta, domin sakarar soyayar da suke yiwa junna baya tunanin in daya zai iya babu daya, so yake kawai ya ji an yi mai yiwuwar ya taka rawa!
A nutse likitar ta fara bayani kamar haka" Alhamdulilah, dukan halin da bawa ya samu kansa a ciki ya godewa Allah,
Mun yi aikinmu, mun yi kokarinmu, aikinmu ya tafi daidai sai dai wata matsala da ta bijiro ta harkar jinnin da ya ringa fesowa cikin cikin
A yanzu maganar da nake mak....."
Hanja ne ya dubeta a hankali ya ce" Dan Allah ki sanar mana amsa daya cikin biyu, ta rasu ko tana raye!"
Da sauri ta sada kanta ta ce" Ka yi hakuri, bata rasu ba, aman tana cikin mawuyacin hali tsakanin rayuwa da mutuwa, wanda muke so ku saka hannu a sakata a cikin Coma, domin muna so mu dauke hankalinta baki daya dan mu bata kyakyawar kulawar da ta dace"
Gaban goshinsa ya dafe a rikice ya ce" Coma?"
Pah ya shiga maimaita" Innalilahi wa ina ilaihi raj'une "
Uncle dinsa ne ya share zufa ya ce" Menene pourcentage din tashinta da mutuwarta a halin comar?"
A sanyayenta ta ce" Kamar yadda kowace coma ke ciki haka wannanma, tana iya bude ido ta motsa a gobe, kamar yadda tana iya daukan shekaru inji na bata numfashi da komai, haka kuma tana iya tafia a kowani lokaci, sai dai abin dadin shine farkawar na iya zuwan mata a kowani lokaci"
Hawaye ne mai dumi ya shiga gangarowa daga gurbin idannuwan Pah, a rikice ya siga fadin" Ta shamace ni, ba haka bane abin zai kasance, nine nake da cancer ita dan ciwon ciki ne ke damunta da bashi da wani hatsari, ita ke ce min dan ciwon ciki ne sama sama da bashi da wata damuwa, me yasa zata min haka me yasa?"
Da sauri ya rike shi yana dan girgiza shi muryarsa a sanyaye ya ce" Haba ya shugaba, ka nutsu ka daina irin maganar nan, kaine fa zaka talafa masa ya samu karfin jure halin da yake ciki, kar ka gaza a gabansa , idan ka yi haka ina zai saka ransa ne?"
Pah ya sada kansa hawayensa na zuba sosai
Uncle Joeil ya ce" Ka yi hakuri, ku yi hakuri kar a jona mata inji a hadata da fama, bamu san halin da take ciki ba, may be mutuwarta ta fi wannan wahalar sauki a gareta, ku mu barta ta tafi, ku mu barta ta huta"
Sai a lokacin Hanja ya dube shi,
Duba ya masa mai tsauri kafin ya cire a kansa yana kallon likitar ya ce" Ku jona mata, idan da chance din Mahna ta tashi koda na 0,1% ce ina so, ku jonna mata komai ku shiga bata kulawar da take da bukata, daga yau daga ni sai Pah zamu ringa shiga wajenta,"
Ya juyo ya fuskance shi da kyau da wata kakausar muryar da ta saka shi jin shayin yaron fiye da da ya ce" Ba zan birne uwata ba har sai babu wani sauran numfashi a jikinta!, Daga yau zan saka hannuna a takardar yarjajeniyar da zarar Ubana ya tashi sauka a kujerar sarautar kasata ni dansa rayaye mai shekaru isasu zan maye gurbinsa!"
Daga haka ya juya ya amshi takardar hannun likitar ya saka hannu sannan ya juya da wani irin saurin da ya saka Pah saurin mikewa yana zarro ido hawayensa suka dauke , kukansa ya tsaya tsit ya bi kakarfan yaronsa da kallo gaba daya tsigar jikinsa na tashi, kafin ya lumshe idannuwansa ya juya a hankali ya nemi son gannin iyalinsa inda ya bar Uncle Joeil tsaye cike da mamakin abinda ya faru da tashin hankalin furucin HANJA cewar zai hau mulki bayan shi ya fi kowa sannin irin tsanar da yaron ya yiwa mulki wanda da wannan damar yake karra sakin karinsa dan ya gama sannin cewa mutuwar Pah a kusa take, yana shekawa shi zai hau abinsa
A birkice ya zo ya wuce HANJA baima kula ba ya fita a asibitin
Ba zai yiwu ba, shi da ya gama sannin lagonsu ba zai yarda su masa sakiyar da ba ruwa ba
Zai taba wajen da zasu rasa sukuninsu, karfinsu, dabararsu ta haka zai shige su ya lalata dukan wani motsi nasu
Turus ya yi yana kallon ikon Allah,
Kukanta take kashirban , Oga ya yi ban bakin ya yi rarashin ya zauna ya zuba mata ido ta rike masa hannu taf sai birgima take da kafafu tana fadin" Ko wani ya ce maka ni yar iska ce ai ka karyata shi bale kai da kanka?, Ina zan kai raina na ji sanyi? Walahi Oga tsoro nake ji Allah"
Idannuwansa ya lumshe ya dan jingina yana ta kallonta da irin abin da take yi
Oga ne ya ankara da shi dan haka ya ce" Yauwa dan girman Allah rabani da ita kar ta jaza min balaki a kasar mai jan kunne, yau na ga ikon Allah yar gidan oga dama yar shari ce ke?, A Allah ba taki ba, a Niger za'a birne ni in sha Allahu !"
Da saurri ta kalli wajen da yake tsaye
Sai da gabanta ya fadi haka kawai, hakan ya sa ta hadiye kukan tabarar da take zubawa tana kallonsa kamar yadda yake mata mayatacen kallon nam masa
A hankali ya shiga takowa inda take
Ido ta dan zarro dan ta gama wanye cewa yanzun bashi da cikakiyar lafiyar kwakwaluwa gaskiya, dan haka gwara ta yi ta kanta
A hankali ta ce" Oga ka boye ni dan Allah "
Tsili tsili ya yi da ido, in ba iskanci irin na Muneerath ba yo in ya boyetan bata kula wannan mutumen ya fi shi girma bane? Tsaf zai maida shi gefe ya kamota walahi, shi kam yau ya ga abu a gabansa ana masa abu da y'a
Abin ai na Allah ne budurwa da jika
ga wani page din
11/14/21, 12:53 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
5
Kokarinsa karasawa gabansu, inda gaba dayansu suka sada kawunnansu wanda ke nuni da jimamin da suje ciki na halin da Gimbiyar kasarsu ke ciki
Dakatawa ya yi a lokacin da ya kusa isawa ya tsaya da tafiyar da yake yi
Ji yake idan har ya isa kusa da mutanen nan tabas numfashin da yake ja da kyar na iya barin gangar jikinsa
Karan sautin kukan Iman ya saka shi sauke mata dubansa da kyar kafin ya mika hannunsa na hagu dake dan rawa ya riko hannunta na dama ya janyota dan kusa da shi kadan
A hankali Muneerath ta sauke kwayar idannuwanta a kan hannun nasa wanda bata san dalili ba
A hankali ta shiga dan son gannin ta janye nata hannun dake cikin tafin hannunsa na dama , ba tare da ita kanta ta ankara da abinda ya sakata hakan ba
A hankali ya sauke dubansa a kanta, irin nauyin da kansa yake da shi, irin halin da yake ciki du dishi dishi yake ganni
Pah da ya karaso sakamakon kiran da akai masa ya iso kan yaronsa
A hankali ya saka hannunsa a kusa da fuskar Hanja
A hankali ya dora hannun nasa a gefen fuskar ya dan shafa, sai kuma ya saka hannayensa ya janyo Hanja din ta hanyar rike kafadunsa gareshi
Da karfi suka rukunkume junnansu idannuwansu rintse wanda har jikinsu rawa yake
A hankali Muneerath ta juya wannan karron ba zata iya gannin abubuwan nan ba
Abinda bai cika damunta bane ya sakota gaba lokaci daya ta ji wani irin kuka na son kubce mata mai karfi bayan ba haka take ba
Bata san me yasa take irin barancin nan ba
A yau ta yi kokarin fashewa da kuka mai ihu fiye da irgen yan yatsunta
Labewa ta yi ta hade kai da gwuiwa ta fashe da matsanancin kuka
Tana kukan ta ji an dafa kanta hakan ya sa ta dago a firgice ta sauke dubanta a kan Oga
Da sauri ta shiga kokarin son gannin ta share hawayenta inda Ogan ya zauna shima a kasa yana kallonta jikinsa a mace ya ce" Ta mutu hala?"
Da sauri ta girgiza kai ta ce" kai innalilahi Oga har gabana ya fadi, ni dai ban sani ba ko da ran ko babu, na dai baro su a cen ne, walahi tausayinsu ne ke neman kasarani "
Kansa ya langwabar gefe ya girgiza kai ya ce" yau na ga dukiya kuma na yarda dukiya bata iya yiwa mutun maganin damuwa, kai subahannalahi na fada maki ni ina takamar makaranci ne izub dina talatin da bakwai irin na yi ja gaba na so na dauki ragamar saukar da zo rarabawa sai na ga iyayena, ke na raina kaina kuma walahi muna komawa makaranta zan shiga, Allah na tuba sarkin garin nan da ya dauki karatu sai na ce ashe ni wawa ne ban sani ba?, Kin ga ma zo a talauce zan koma a Allah koro, ban san fari ba ban san baki na, ga masu rike da kasar ga mulkin sun san zasu tsaya gaban wanda ya halice su , kudinsu da mulkinsu bai hanna su karatu ba, sai mu dan shirme da rashin rabo da hauka irin na talaka wani dan nema ne zai hanna mu cikar buri na karatun islamiya da sannin addininmu da bautawa wanda ya yi mu, Gaskiya idan wuta ta ci naman talaka ya zama dan iska!, Watau ya zo a rakiya zai koma a ala koro"
Muneerath kan kanta ta kuma sadawa tana jin so take ta kara barewa da wani kukan, gaba daya ba koshi ta yi da kukan ba
Oga ya dora da fadin" Na yi mamakin gannin mai jan kune da janyo ayar Allah, ina gannin harda sarkin makkah yau mun gaisa, abinda dai bai min ba da na ga kafuraima sun hade kai sai muimui suke da baki sunna karyar da suka saba, kai gaskiya bai dace ya bar wannan iskancin ba sai dai in raba kafa ya yi"
Muneerath ta turo baki sosai ta ce" Oga dan Allah ni dai ka bari bana so "
Oga ya tsura mata ido, kamar wanda aka tsikara ya ce" Kai, yauwa ke yar oga dan Ubanki me kike a jikin kato? Muneerath yaushe kika zama yar iska ban sani na? A gabana a gaban uban saurayinki a gaban mamanki , uwarsa na kwonce rai a hannun Allah kika yarda aka yi badalar nan da ke? Me kike so ubansa ya yi tunani da tarbiyar da na baki tsakani da Allah ? Wannan ai iskanci ne karara walahi"
Dama a daf take da katon tankin ruwan hawayenta, sai kawai Oga ya idasa hankadata ramin ihun kukan da ya kireta da iskanci bayan ya san ita ba yar iska bace, kai yaya zata yi da zuciyarta dake zafi da son ta koma ta ga halin da yake ciki? Sai kawai ta bare baki ta mike kafafu ta riko hannun Oga ta fashe masa da kuka tana kallonsa
Ido ya zarro yana waige waige, shi fa yanzun tsoro yake ace ya taba Muneerath walahi, ya kula kamar tana da daurin gindi a garin nan , kar a je kafin a gane shine ubanta sai an harbe shi tukunnan bayan matarsa bata yafe masa ba ya koma ya hadu da walakiri da sandunna, gwara dai ya kyaleta har su shiga kasarsu sai ya mata fadan wannan sabon halin, sam ba halinta bane, bai dace ita da kanta ta fara irin halin nan ba
_____________________________
Muryar Pah da ta shake sosai ya bude a sanyaye ya ce" Son, I'm sorry "
Da sauri Hanja ke girgiza kansa yana karra rike Pah ya ce" Pah i'm sorry, ka yafe min a kan komai, Pah ka yafe min na roke ka, ban san me yake damuna ba, aman dukan abinda ka fada gaskiya ne, ban san ko dan kana saurin dago abinda zuciyata ke ciki bane nake jin haushinka, dan Allah ka yafe min ka ce kar su ce min Uwata ta rasu"
Idannuwansa ya karra lumshewa shima yana tapping din bayansa a hankali kafin ya ce" Ka ga wani abu?, Idan ta tafi ta barmu Son ina so mu yi abinda ma'aiki ya koyar, dan Allah kar ka ruguza ni"
Hanja kam baya tunanin in zai iya, hakan ya sa ya yi shiru har uncle dinsa watau cousint din Pah ya karaso ya shiga basu baki da yaren turanci kafin ya umarce su kan su fuskanci likitocin dake jiransu , a kasan zuciyarsa kuwa Allah Allah yake ya ji me likitocin zasu ce dangane da Mah, ya tabata faduwar matar nan daidai take da faduwar iyalanta, domin sakarar soyayar da suke yiwa junna baya tunanin in daya zai iya babu daya, so yake kawai ya ji an yi mai yiwuwar ya taka rawa!
A nutse likitar ta fara bayani kamar haka" Alhamdulilah, dukan halin da bawa ya samu kansa a ciki ya godewa Allah,
Mun yi aikinmu, mun yi kokarinmu, aikinmu ya tafi daidai sai dai wata matsala da ta bijiro ta harkar jinnin da ya ringa fesowa cikin cikin
A yanzu maganar da nake mak....."
Hanja ne ya dubeta a hankali ya ce" Dan Allah ki sanar mana amsa daya cikin biyu, ta rasu ko tana raye!"
Da sauri ta sada kanta ta ce" Ka yi hakuri, bata rasu ba, aman tana cikin mawuyacin hali tsakanin rayuwa da mutuwa, wanda muke so ku saka hannu a sakata a cikin Coma, domin muna so mu dauke hankalinta baki daya dan mu bata kyakyawar kulawar da ta dace"
Gaban goshinsa ya dafe a rikice ya ce" Coma?"
Pah ya shiga maimaita" Innalilahi wa ina ilaihi raj'une "
Uncle dinsa ne ya share zufa ya ce" Menene pourcentage din tashinta da mutuwarta a halin comar?"
A sanyayenta ta ce" Kamar yadda kowace coma ke ciki haka wannanma, tana iya bude ido ta motsa a gobe, kamar yadda tana iya daukan shekaru inji na bata numfashi da komai, haka kuma tana iya tafia a kowani lokaci, sai dai abin dadin shine farkawar na iya zuwan mata a kowani lokaci"
Hawaye ne mai dumi ya shiga gangarowa daga gurbin idannuwan Pah, a rikice ya siga fadin" Ta shamace ni, ba haka bane abin zai kasance, nine nake da cancer ita dan ciwon ciki ne ke damunta da bashi da wani hatsari, ita ke ce min dan ciwon ciki ne sama sama da bashi da wata damuwa, me yasa zata min haka me yasa?"
Da sauri ya rike shi yana dan girgiza shi muryarsa a sanyaye ya ce" Haba ya shugaba, ka nutsu ka daina irin maganar nan, kaine fa zaka talafa masa ya samu karfin jure halin da yake ciki, kar ka gaza a gabansa , idan ka yi haka ina zai saka ransa ne?"
Pah ya sada kansa hawayensa na zuba sosai
Uncle Joeil ya ce" Ka yi hakuri, ku yi hakuri kar a jona mata inji a hadata da fama, bamu san halin da take ciki ba, may be mutuwarta ta fi wannan wahalar sauki a gareta, ku mu barta ta tafi, ku mu barta ta huta"
Sai a lokacin Hanja ya dube shi,
Duba ya masa mai tsauri kafin ya cire a kansa yana kallon likitar ya ce" Ku jona mata, idan da chance din Mahna ta tashi koda na 0,1% ce ina so, ku jonna mata komai ku shiga bata kulawar da take da bukata, daga yau daga ni sai Pah zamu ringa shiga wajenta,"
Ya juyo ya fuskance shi da kyau da wata kakausar muryar da ta saka shi jin shayin yaron fiye da da ya ce" Ba zan birne uwata ba har sai babu wani sauran numfashi a jikinta!, Daga yau zan saka hannuna a takardar yarjajeniyar da zarar Ubana ya tashi sauka a kujerar sarautar kasata ni dansa rayaye mai shekaru isasu zan maye gurbinsa!"
Daga haka ya juya ya amshi takardar hannun likitar ya saka hannu sannan ya juya da wani irin saurin da ya saka Pah saurin mikewa yana zarro ido hawayensa suka dauke , kukansa ya tsaya tsit ya bi kakarfan yaronsa da kallo gaba daya tsigar jikinsa na tashi, kafin ya lumshe idannuwansa ya juya a hankali ya nemi son gannin iyalinsa inda ya bar Uncle Joeil tsaye cike da mamakin abinda ya faru da tashin hankalin furucin HANJA cewar zai hau mulki bayan shi ya fi kowa sannin irin tsanar da yaron ya yiwa mulki wanda da wannan damar yake karra sakin karinsa dan ya gama sannin cewa mutuwar Pah a kusa take, yana shekawa shi zai hau abinsa
A birkice ya zo ya wuce HANJA baima kula ba ya fita a asibitin
Ba zai yiwu ba, shi da ya gama sannin lagonsu ba zai yarda su masa sakiyar da ba ruwa ba
Zai taba wajen da zasu rasa sukuninsu, karfinsu, dabararsu ta haka zai shige su ya lalata dukan wani motsi nasu
Turus ya yi yana kallon ikon Allah,
Kukanta take kashirban , Oga ya yi ban bakin ya yi rarashin ya zauna ya zuba mata ido ta rike masa hannu taf sai birgima take da kafafu tana fadin" Ko wani ya ce maka ni yar iska ce ai ka karyata shi bale kai da kanka?, Ina zan kai raina na ji sanyi? Walahi Oga tsoro nake ji Allah"
Idannuwansa ya lumshe ya dan jingina yana ta kallonta da irin abin da take yi
Oga ne ya ankara da shi dan haka ya ce" Yauwa dan girman Allah rabani da ita kar ta jaza min balaki a kasar mai jan kunne, yau na ga ikon Allah yar gidan oga dama yar shari ce ke?, A Allah ba taki ba, a Niger za'a birne ni in sha Allahu !"
Da saurri ta kalli wajen da yake tsaye
Sai da gabanta ya fadi haka kawai, hakan ya sa ta hadiye kukan tabarar da take zubawa tana kallonsa kamar yadda yake mata mayatacen kallon nam masa
A hankali ya shiga takowa inda take
Ido ta dan zarro dan ta gama wanye cewa yanzun bashi da cikakiyar lafiyar kwakwaluwa gaskiya, dan haka gwara ta yi ta kanta
A hankali ta ce" Oga ka boye ni dan Allah "
Tsili tsili ya yi da ido, in ba iskanci irin na Muneerath ba yo in ya boyetan bata kula wannan mutumen ya fi shi girma bane? Tsaf zai maida shi gefe ya kamota walahi, shi kam yau ya ga abu a gabansa ana masa abu da y'a
Abin ai na Allah ne budurwa da jika
ga wani page din
11/14/21, 12:53 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*