Sashe 21
Dutse Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
*TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
1
Wajen madubin ya kai dubansa, ba komai yake gani ba sai jaruma, ba komai idannuwansa ke gane masa ba sai mai baban mafarkin rayuwar dake shirin rushewa, ba kowa yake gani ba sai yar yarinyar dake neman zama wani abu da karfin zuciyarta bayan tana da abubuwan da take iya zuwa ta banzatar dan samun kudaden aman ta ki yi sai ta fi kaunar ta rufe ta nemi na kanta, kwarai ya yarda da kalamanta bayan a yanzun mutun ba abin yarda bane, haka kawai yake gannin darajarta bayan baima san ko wacece ita din ba! , hannunsa ya dora saman madubin yana kara jin magangannunsu ita da buzun nan da ya gama fahimtar yanzu suka san junna yana ji a ransa idan suka katse mata tafiarta sun shiga hakkinta, yana ji a kasan zuciyarsa dukan yaran matasa masu tsaye a kan burinsu na alkhairi kamarta basu cencenci a katse masu shi ba, idan da halin a kama masu za'a iya kama masu ne, a yadda yake tsayen ya gama hasaso mutanen da suke aiki da su wa'inda yake sama da su aman kuma suke da damar dole sai an shawarci junna dan aiki ya je a tsare ba tare da tangarda ba
A cikinsun wace ta fi zama da Hotteste din ta nuna rashin amincewarta da hakkan,
Sai dai kamar yadda ya kasance mai talafi da jajircewa ba zai saki hannun yarinyar nan ba, dan ya tabata da wani wanda ya daure mata gareta da shi zai kawota su shigo ta babar kofa sunna takama da daga kai ko dan iliminta da kuma kudinsu su zo su nuna ko dan dukiyarsu a dauki yarsu, da yawansu idan ba'a dauki y'ayan nasu ba sukan nuna mune da asara ba su bafa
, aman a wannan yarinyar sai yake gannin ba haka ba
Juyowa ya yi ya harde hannayensa , sai da ya dauko yannayinsa na jajirtacen matashin saurayi ko nace matashin datijo ya ce" Kamar yadda nace da ku da farko zamu tabatar da magangannunsu, sai option ta gaba zamu hada conseil, a cen zamu gabatar da matsalar wa syndicat, sannan zamu yi Vote! Wa'inda suka fi yawa a kan *A KORETA* ba zata karra koda second daya a gidan nan ba zamu sakata a mota a maida ita gidansu, wa'inda kuwa suka fi yawa a *BARINTA* ta zama HOTTESTE a tare da mu zamu karbeta da hannu bibiyu mu hadu mu bata horo ba hantara, ba kyara, ba zagi, ba cin zarafin halitarta, ba komai na wulakanci har ta fito a matsayin Hotteste horon kampaninmu, na tabata komai muninta ba zata rasa kampanin Jirgin da zai dauketa ba!"
Dan kus kus kus ne ya dan tashi kasa kasa kafin du su bada amanarsu duda ita mai alhakin daukan yannayin mutun din ta gama daukan hakan a wani abin daban dan ita gani take zagayeta zai yi da wuya ta iya kayar da shi, aman duda haka itam zata gwada nata chanc din dan gannin ba'a dauki yarinyar nan ba, ita kawai bata yi mata bane! (Rayuwa kennan, ba mai ba in baka nan, rayuwar kennan ka hadu da mutun yau bai taka maka ba, bai kashe maka ba aman sai ka ji ka tsane shi iya tsana kamar zaka kashe shi dan jin haushinsa.....Allah ka sa mu ki mutun domin ka, sannan mu so shi domin ka)
.....................wannan kennan
Murginawa ya yi daga kwoncen da yake a bed din dakin hotel din da ya sauka a Europe
Dakin yana bada wani dumi mai dadin gaske wanda du wanda ya fito daga waje cikin kakausan sanyin mai ratsa kashi mai saka bawa ya yi kiskirim ya kamo wata tashar bayan ba abinda yake tunani sanyin ke neman kasara tunaninsa dan tsabar karfi idan ya samu wannan dumi na dakin da yake kwonce inaga kafin ya fito sai an hada da motar yan sanda a ciro shi da karfin tsiya
Dan dakin ya samu chaufage watau na'ura mai dumama daki da dumi, ga kuma wutar garwashin rushi mai zafin gaske da aka hura ake kuma kulawa da kara masa gawayin marar kauri da kama daki a kai a kai, ga sanyayen kanshin turaran ruwan da na'urar watso kanshi ke watsowa a hankali ba da yawa ba tana jone tana aikinta wanda shine ya gama dakin ya kasance zaman dakin ba zai gunduri wanda ke cikinsa ba
Dan Blutouphe din dake kunnensa na iPhone original fari ne ya dan haska haske blue mai haske halan ke nuni da dayan biyu ko yana sauraron wani abu daga cikin wayarsa ko waya ce yake yi, aman irin shirun da ya yi yawa sosai din nan ya saka ni tunanin ba waya ce yake yi ba, domin waya a garin nan tsadar balaki ne da ita koda a cikin garin zaka yi in dai ba irin wayar cikin gida bace watau ta jikin bango ko ta ajiye telephone, sai ko idan whatsup ne, idan kao tsaye ne ba zaka iya jimawar nan haka ba zaka kashe ko kudin wayar taka ta katse kanta ba
A hankali ya yi dan murmushi ya mika hannunsa ya dauko byro da Bloc note din gefen bed din ya bude a hankalo ya shiga rubuta adu'ar da take karanto masa cikin harshenta na jinnin larabawa da nutsuwarta ta nutsatsiya, da kauna irin ta uwa a gareshi kafin ya budi baki cen kasa kasa ya ce" Mah, na rubuta ki kwonta ki huta plz dare fa ya yi a wajenku "
Kamar jira take ta ji ya mata magana sai ta ji wata hamma ta zo mata, a nutse ta rufe bakinta ta yi tana adu'a kasa kasa
Murmushi ya yi dan sarai ya ji hamma ce ta yi aman kuma ba zata kwonta ba sai ta gama yi masa nasiha , muryarta tausashe ya ce" Yanzun sai kun kara kwana nawa? "
HANJA ya kai dubansa kan agogon dakin kafin ya ce" Uku "
Kai ta gyada, sosai take son ce masa dan Allah a kwana ukun nan ya tsare kansa da aikata zina, sai dai kasancewar ba a kowani time take masa irin maganar nan ba sai ta wayance ta ce" A duk lokacin da ka ji zuciyarka na ingizaka ga aikata aikin da ubangijinka ya hane ka da aikata shi komai kankantarsa, ka yi gagawar hasaso amsar da zaka bashi a lokacin da ka zamo daga kai sai shi, ka saka zuciyarka koran shedan ta hanyar sakata furta A'UZUBILAHI MINA SHAIDANIN RAJIM, ita da kanta ba a kan lebenka ba, a haka zaka ji koma menene yana kasa da son kauce fushin wanda ya hakiceka, shi kuwa du wanda ke yinkurin barin sabon Allah ana masa kyakyawan zaton zai daina kwata kwata wata rana"
Murmushi ya yi har cikin zuciyarsa yana lumshe idannuwansa bai yi magana ba, Murmushin nasa shine amsarta wanda ta ji dadin jin murmushin dan alama ce ta ya dauki maganar
Da kyar ta katse kiran shima sai da barci ya farra daukanta kafin ta katse dan kanta ta silale saman bed dinta , dama dan ta masa nasiha ne ta yi masa dogon kiran nan
Murmushi yake da byron a hannunsa
A hankali ya dora ya rubuta *MOTHER* a saman farar takardar, kafin ya dora a kusa da sunnan MOTHER din kalmar *I LOVE YOU*
Wayarsa ya janyo ya bude ya dauki hoton hakan sannan ya tura mata ta whatsup dinta ya ajiye wayar yana dan murza gefen wuyansa daga zaunen da yake
Knocking din da aka yi ya saka shi kai dubansa wajen kofar
A hankali ya mike tsaye daga kwoncen da ya koma ya yi ya ja ya tsaya
Kaffafuwansa ya dan wara ya mike hannayensa sama ya yi mika da salati a kan labansa kafin ya nufi wajen kofar kasancewar rufeta ya yi da ky
Bai wani leka dan gannin ko waye ba, murdawa ya yi ya bude
Ido ya zuba masu, yan mata ne biyu tsala tsala sun dau wanka cikin shigar kananun kaya watau dayar na sanye da dogon wando dayar kuwa da riga doguwa aman bakin tsayinta gwuiwarta kuma a gwuiwarta tana da tsaga, irin dai an gama damewa iya damewa
Idannuwansa ya lumshe ya kai dubansa kan yaron da shi da kansa ne ya saka shi dauko masa gidan hutun nan
*Ka sani kora ka yi nisa ka boyewa ganina wanda ya halice ni, ya haliceka, ya isa da ni mamanka ba kai ba yana kallonka, shin baka tsoron a taba ni mamanka?* da sauri ya buda idannuwansa yana kawar da dubansa a kansu , kwata kwata ya ji abin ya fice masa a rai duda idan jikinsa za'a buda za'a ga ba haka ba, aman a hankali abin ya fice masa a ransa
Kofar ya mayar ya rufe ba tare da ya ce da su komai ba ya koma saman bed sin yana dafe kansa da yake jin ya masa nauyi ya kwonta a hankali yana lumshe idannuwansa
Kallonsa suka yi, mai sanye da doguwar rigar ta dan watsa hannayenta ta ce" Yaya haka ?"
Shima gaban goshinsa ya dan dafe ya ce" hakan na nufin baya ra'ayi"
Mai sanye da wandon ce ta juya kwayar idannuwanta ta ce" Ban gane ba, ba shi ya saka ka kawo masa mu ba? Shine ka sa muka ajiye du wani costomanmu na yau muka biyoka ka mana alkawarin in dai kudi ne damuwarmu zamu samu isasun da sai mun ji dama mun bishi?"
Kalonsu ya yi daya bayan daya ya fara tafia yana fadin" Mu je ku amshi kudinku dan ba sune damuwarsa ba!"
Da wannan ya yi barci, aman a mugun jigace, irin mugun barcin nan da kana yinsa ne kawai aman farkawarka zata fi zame maka alkhairi a kan rintsa idannuwan naka, tun karfe hudu ya farka a jigace ya samu da kyar ya yi wanka ya dauro alwallah ya fito
Saman darduma ya hau ya mayar da gabansa gabas ya tsaftace tunaninsa, ya tsayar da dubansa, ya dorawa harshensa ambaton wanda ya isa ya bashi ko ya hanna masa, wanda ya isa ya karre shi , wanda ransa ke hannunsa, mai dora cuta mai kuma bada magani, gagara misali sarkin sarakuna
Sai da ya gabatar da azhkar dinsa cikin nutsuwa kafin ya mike
Kayan gudu ya saka ya fice a dakin jikinsa ba kuzari sosai dan mararsa ta masa nauyi
Bai samu ya yi gudun yadda yake so ba ya koma dakin hotel dinsa ya zauna sai hada rai yake dan bai fa ci abincinsa ba, ko yinwar dake cikinsa bata kai damuwar da yake ji ba
Kasancewar pc dinsa a kunne yake, sannan connexion ba saukewa ake yi ba vidio calll ya shigo masa
Ya jima yana kallon sunnan kafin ya dauko ya daga yana kallon screen din
Kallon junna suke da hakimtacen mutumen da ya bugo masa wayar,
Da dukan alamu a wajen wannan kamilalen ya gaji wannan shariya da iza irin ta sarauta
Kamar ba zai yi magana ba ya kalli agogon hannunsa ya kuma kallonsa ya ce" Ina kwana "
Kansa ya dan sada ya sosa girarsa sannan ya dago yana kallonsa
Kuma gimshe fuskarsa ya yi ya ce" Abinda ya gani a takarduna ba su ba zai fada min? Meye laifinsa dan ya fadan cancerta ta kai stade na karshe har da zaka kore shi a kasa? Wannan fa shine likitan mamanka a hannunsa ta rasu, kuma nima shine likitana tun ban san zan haifeka ba, meye laifinsa? Ko dai tsoron kujerar da ta zame maka dole hawanta ne ya saka ka korar shi?"
Idannuwansa ya rintse cike da jin zuciyarsa na tsintsinkewa, kuma budewa ya yi ya sauke a kan fuskar mahaifin nasa kafin ya saka hannunsa ya rufe computer ya jinginar da bayansa a jikin garun dakin yana jin kansa na juya masa......da ace shi din mai magana ne da ya budi bakinsa ya sanar da su abinda yake ji a cikin zuciyarsa, ba zai iya fasara masu ainahin me yake ji a zuciyarsa a yanzu ba, baya tunanin harshe zai iya sanar da abinda ya dane masa zuciyarsa ba, shin ina zai shiga? Ta ina zai fara? Me zai rika?.......
Kukan da wayarsa ke yi ne ya saka shi kuma bude idannuwansa ya dauko,
A nutse ya daga da salama a kan labansa
Sama sana yake jiyo muryarsa yana fadin" Ki fadawa yaronki ni ubansa ne ba yaronsa ba, ni zai rufewa call? Bani shi"
Sai da ya saki murmushi a sanyaye ya ce" Mahhhhhhh "
Tsai ta yi jin yannayin muryarsa, a hankali ta ce" Son lafiyarka? Baka da lafia ne? "
A sanyaye yana fatan idan ya budi baki ya rushe mata da kuka ya ce"
Ya Allah ka amshi ibadunmu, ya rab ka yafe mana zunnubanmu
11/14/21, 12:44 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
SADAUKARWA GA : *SIS MUNEERATH MARUBUCIYARMU BABAR MARUBUCIYARMU LIKITARMU KUMA HAJIARMU*
LABARINA NA: *10*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
1
Wajen madubin ya kai dubansa, ba komai yake gani ba sai jaruma, ba komai idannuwansa ke gane masa ba sai mai baban mafarkin rayuwar dake shirin rushewa, ba kowa yake gani ba sai yar yarinyar dake neman zama wani abu da karfin zuciyarta bayan tana da abubuwan da take iya zuwa ta banzatar dan samun kudaden aman ta ki yi sai ta fi kaunar ta rufe ta nemi na kanta, kwarai ya yarda da kalamanta bayan a yanzun mutun ba abin yarda bane, haka kawai yake gannin darajarta bayan baima san ko wacece ita din ba! , hannunsa ya dora saman madubin yana kara jin magangannunsu ita da buzun nan da ya gama fahimtar yanzu suka san junna yana ji a ransa idan suka katse mata tafiarta sun shiga hakkinta, yana ji a kasan zuciyarsa dukan yaran matasa masu tsaye a kan burinsu na alkhairi kamarta basu cencenci a katse masu shi ba, idan da halin a kama masu za'a iya kama masu ne, a yadda yake tsayen ya gama hasaso mutanen da suke aiki da su wa'inda yake sama da su aman kuma suke da damar dole sai an shawarci junna dan aiki ya je a tsare ba tare da tangarda ba
A cikinsun wace ta fi zama da Hotteste din ta nuna rashin amincewarta da hakkan,
Sai dai kamar yadda ya kasance mai talafi da jajircewa ba zai saki hannun yarinyar nan ba, dan ya tabata da wani wanda ya daure mata gareta da shi zai kawota su shigo ta babar kofa sunna takama da daga kai ko dan iliminta da kuma kudinsu su zo su nuna ko dan dukiyarsu a dauki yarsu, da yawansu idan ba'a dauki y'ayan nasu ba sukan nuna mune da asara ba su bafa
, aman a wannan yarinyar sai yake gannin ba haka ba
Juyowa ya yi ya harde hannayensa , sai da ya dauko yannayinsa na jajirtacen matashin saurayi ko nace matashin datijo ya ce" Kamar yadda nace da ku da farko zamu tabatar da magangannunsu, sai option ta gaba zamu hada conseil, a cen zamu gabatar da matsalar wa syndicat, sannan zamu yi Vote! Wa'inda suka fi yawa a kan *A KORETA* ba zata karra koda second daya a gidan nan ba zamu sakata a mota a maida ita gidansu, wa'inda kuwa suka fi yawa a *BARINTA* ta zama HOTTESTE a tare da mu zamu karbeta da hannu bibiyu mu hadu mu bata horo ba hantara, ba kyara, ba zagi, ba cin zarafin halitarta, ba komai na wulakanci har ta fito a matsayin Hotteste horon kampaninmu, na tabata komai muninta ba zata rasa kampanin Jirgin da zai dauketa ba!"
Dan kus kus kus ne ya dan tashi kasa kasa kafin du su bada amanarsu duda ita mai alhakin daukan yannayin mutun din ta gama daukan hakan a wani abin daban dan ita gani take zagayeta zai yi da wuya ta iya kayar da shi, aman duda haka itam zata gwada nata chanc din dan gannin ba'a dauki yarinyar nan ba, ita kawai bata yi mata bane! (Rayuwa kennan, ba mai ba in baka nan, rayuwar kennan ka hadu da mutun yau bai taka maka ba, bai kashe maka ba aman sai ka ji ka tsane shi iya tsana kamar zaka kashe shi dan jin haushinsa.....Allah ka sa mu ki mutun domin ka, sannan mu so shi domin ka)
.....................wannan kennan
Murginawa ya yi daga kwoncen da yake a bed din dakin hotel din da ya sauka a Europe
Dakin yana bada wani dumi mai dadin gaske wanda du wanda ya fito daga waje cikin kakausan sanyin mai ratsa kashi mai saka bawa ya yi kiskirim ya kamo wata tashar bayan ba abinda yake tunani sanyin ke neman kasara tunaninsa dan tsabar karfi idan ya samu wannan dumi na dakin da yake kwonce inaga kafin ya fito sai an hada da motar yan sanda a ciro shi da karfin tsiya
Dan dakin ya samu chaufage watau na'ura mai dumama daki da dumi, ga kuma wutar garwashin rushi mai zafin gaske da aka hura ake kuma kulawa da kara masa gawayin marar kauri da kama daki a kai a kai, ga sanyayen kanshin turaran ruwan da na'urar watso kanshi ke watsowa a hankali ba da yawa ba tana jone tana aikinta wanda shine ya gama dakin ya kasance zaman dakin ba zai gunduri wanda ke cikinsa ba
Dan Blutouphe din dake kunnensa na iPhone original fari ne ya dan haska haske blue mai haske halan ke nuni da dayan biyu ko yana sauraron wani abu daga cikin wayarsa ko waya ce yake yi, aman irin shirun da ya yi yawa sosai din nan ya saka ni tunanin ba waya ce yake yi ba, domin waya a garin nan tsadar balaki ne da ita koda a cikin garin zaka yi in dai ba irin wayar cikin gida bace watau ta jikin bango ko ta ajiye telephone, sai ko idan whatsup ne, idan kao tsaye ne ba zaka iya jimawar nan haka ba zaka kashe ko kudin wayar taka ta katse kanta ba
A hankali ya yi dan murmushi ya mika hannunsa ya dauko byro da Bloc note din gefen bed din ya bude a hankalo ya shiga rubuta adu'ar da take karanto masa cikin harshenta na jinnin larabawa da nutsuwarta ta nutsatsiya, da kauna irin ta uwa a gareshi kafin ya budi baki cen kasa kasa ya ce" Mah, na rubuta ki kwonta ki huta plz dare fa ya yi a wajenku "
Kamar jira take ta ji ya mata magana sai ta ji wata hamma ta zo mata, a nutse ta rufe bakinta ta yi tana adu'a kasa kasa
Murmushi ya yi dan sarai ya ji hamma ce ta yi aman kuma ba zata kwonta ba sai ta gama yi masa nasiha , muryarta tausashe ya ce" Yanzun sai kun kara kwana nawa? "
HANJA ya kai dubansa kan agogon dakin kafin ya ce" Uku "
Kai ta gyada, sosai take son ce masa dan Allah a kwana ukun nan ya tsare kansa da aikata zina, sai dai kasancewar ba a kowani time take masa irin maganar nan ba sai ta wayance ta ce" A duk lokacin da ka ji zuciyarka na ingizaka ga aikata aikin da ubangijinka ya hane ka da aikata shi komai kankantarsa, ka yi gagawar hasaso amsar da zaka bashi a lokacin da ka zamo daga kai sai shi, ka saka zuciyarka koran shedan ta hanyar sakata furta A'UZUBILAHI MINA SHAIDANIN RAJIM, ita da kanta ba a kan lebenka ba, a haka zaka ji koma menene yana kasa da son kauce fushin wanda ya hakiceka, shi kuwa du wanda ke yinkurin barin sabon Allah ana masa kyakyawan zaton zai daina kwata kwata wata rana"
Murmushi ya yi har cikin zuciyarsa yana lumshe idannuwansa bai yi magana ba, Murmushin nasa shine amsarta wanda ta ji dadin jin murmushin dan alama ce ta ya dauki maganar
Da kyar ta katse kiran shima sai da barci ya farra daukanta kafin ta katse dan kanta ta silale saman bed dinta , dama dan ta masa nasiha ne ta yi masa dogon kiran nan
Murmushi yake da byron a hannunsa
A hankali ya dora ya rubuta *MOTHER* a saman farar takardar, kafin ya dora a kusa da sunnan MOTHER din kalmar *I LOVE YOU*
Wayarsa ya janyo ya bude ya dauki hoton hakan sannan ya tura mata ta whatsup dinta ya ajiye wayar yana dan murza gefen wuyansa daga zaunen da yake
Knocking din da aka yi ya saka shi kai dubansa wajen kofar
A hankali ya mike tsaye daga kwoncen da ya koma ya yi ya ja ya tsaya
Kaffafuwansa ya dan wara ya mike hannayensa sama ya yi mika da salati a kan labansa kafin ya nufi wajen kofar kasancewar rufeta ya yi da ky
Bai wani leka dan gannin ko waye ba, murdawa ya yi ya bude
Ido ya zuba masu, yan mata ne biyu tsala tsala sun dau wanka cikin shigar kananun kaya watau dayar na sanye da dogon wando dayar kuwa da riga doguwa aman bakin tsayinta gwuiwarta kuma a gwuiwarta tana da tsaga, irin dai an gama damewa iya damewa
Idannuwansa ya lumshe ya kai dubansa kan yaron da shi da kansa ne ya saka shi dauko masa gidan hutun nan
*Ka sani kora ka yi nisa ka boyewa ganina wanda ya halice ni, ya haliceka, ya isa da ni mamanka ba kai ba yana kallonka, shin baka tsoron a taba ni mamanka?* da sauri ya buda idannuwansa yana kawar da dubansa a kansu , kwata kwata ya ji abin ya fice masa a rai duda idan jikinsa za'a buda za'a ga ba haka ba, aman a hankali abin ya fice masa a ransa
Kofar ya mayar ya rufe ba tare da ya ce da su komai ba ya koma saman bed sin yana dafe kansa da yake jin ya masa nauyi ya kwonta a hankali yana lumshe idannuwansa
Kallonsa suka yi, mai sanye da doguwar rigar ta dan watsa hannayenta ta ce" Yaya haka ?"
Shima gaban goshinsa ya dan dafe ya ce" hakan na nufin baya ra'ayi"
Mai sanye da wandon ce ta juya kwayar idannuwanta ta ce" Ban gane ba, ba shi ya saka ka kawo masa mu ba? Shine ka sa muka ajiye du wani costomanmu na yau muka biyoka ka mana alkawarin in dai kudi ne damuwarmu zamu samu isasun da sai mun ji dama mun bishi?"
Kalonsu ya yi daya bayan daya ya fara tafia yana fadin" Mu je ku amshi kudinku dan ba sune damuwarsa ba!"
Da wannan ya yi barci, aman a mugun jigace, irin mugun barcin nan da kana yinsa ne kawai aman farkawarka zata fi zame maka alkhairi a kan rintsa idannuwan naka, tun karfe hudu ya farka a jigace ya samu da kyar ya yi wanka ya dauro alwallah ya fito
Saman darduma ya hau ya mayar da gabansa gabas ya tsaftace tunaninsa, ya tsayar da dubansa, ya dorawa harshensa ambaton wanda ya isa ya bashi ko ya hanna masa, wanda ya isa ya karre shi , wanda ransa ke hannunsa, mai dora cuta mai kuma bada magani, gagara misali sarkin sarakuna
Sai da ya gabatar da azhkar dinsa cikin nutsuwa kafin ya mike
Kayan gudu ya saka ya fice a dakin jikinsa ba kuzari sosai dan mararsa ta masa nauyi
Bai samu ya yi gudun yadda yake so ba ya koma dakin hotel dinsa ya zauna sai hada rai yake dan bai fa ci abincinsa ba, ko yinwar dake cikinsa bata kai damuwar da yake ji ba
Kasancewar pc dinsa a kunne yake, sannan connexion ba saukewa ake yi ba vidio calll ya shigo masa
Ya jima yana kallon sunnan kafin ya dauko ya daga yana kallon screen din
Kallon junna suke da hakimtacen mutumen da ya bugo masa wayar,
Da dukan alamu a wajen wannan kamilalen ya gaji wannan shariya da iza irin ta sarauta
Kamar ba zai yi magana ba ya kalli agogon hannunsa ya kuma kallonsa ya ce" Ina kwana "
Kansa ya dan sada ya sosa girarsa sannan ya dago yana kallonsa
Kuma gimshe fuskarsa ya yi ya ce" Abinda ya gani a takarduna ba su ba zai fada min? Meye laifinsa dan ya fadan cancerta ta kai stade na karshe har da zaka kore shi a kasa? Wannan fa shine likitan mamanka a hannunsa ta rasu, kuma nima shine likitana tun ban san zan haifeka ba, meye laifinsa? Ko dai tsoron kujerar da ta zame maka dole hawanta ne ya saka ka korar shi?"
Idannuwansa ya rintse cike da jin zuciyarsa na tsintsinkewa, kuma budewa ya yi ya sauke a kan fuskar mahaifin nasa kafin ya saka hannunsa ya rufe computer ya jinginar da bayansa a jikin garun dakin yana jin kansa na juya masa......da ace shi din mai magana ne da ya budi bakinsa ya sanar da su abinda yake ji a cikin zuciyarsa, ba zai iya fasara masu ainahin me yake ji a zuciyarsa a yanzu ba, baya tunanin harshe zai iya sanar da abinda ya dane masa zuciyarsa ba, shin ina zai shiga? Ta ina zai fara? Me zai rika?.......
Kukan da wayarsa ke yi ne ya saka shi kuma bude idannuwansa ya dauko,
A nutse ya daga da salama a kan labansa
Sama sana yake jiyo muryarsa yana fadin" Ki fadawa yaronki ni ubansa ne ba yaronsa ba, ni zai rufewa call? Bani shi"
Sai da ya saki murmushi a sanyaye ya ce" Mahhhhhhh "
Tsai ta yi jin yannayin muryarsa, a hankali ta ce" Son lafiyarka? Baka da lafia ne? "
A sanyaye yana fatan idan ya budi baki ya rushe mata da kuka ya ce"
Ya Allah ka amshi ibadunmu, ya rab ka yafe mana zunnubanmu
11/14/21, 12:44 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
SADAUKARWA GA : *SIS MUNEERATH MARUBUCIYARMU BABAR MARUBUCIYARMU LIKITARMU KUMA HAJIARMU*
LABARINA NA: *10*