Sashe 33
Dutse Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
2
Ya ce
" Zo nan "
Irin yadda ya yi maganar da sauri Sir da Ameerah suka matsa dan gabansa kadan suka wani irin nutsuwa sunna jiran jin abinda zai ce
Sai da ya kare karantar yannayinsu kafin a nutse ya ce" milliard goma ko aikin hostess " (SORRY, da yawa zasu ga ina rubuta Hotteste, da yaren faransanci haka ake rubutawa , da turanci kuwa Hostess, ina fatan kun fahimce ni duka kalmar daya ne)
Kallon junna suka yi kafin a nutse sir ya ce" ka yi hakuri sir, ban gane ba "
Shiru ya yi bai yi magana ba, sai Aleesa ce da ta shaka jin ha milliard goma ya saka dan ta bar maganar cike da jin haushi ta ce" yana nufin ta zaba tsakanin aikin ko kudin "
Ido ameerah ta kwalalo cike da mamakin furucinsu, da kyar ta iya hanna kanta doro tambayar dake kan lebenta dan ji tayi dama ita ce? Aman ko yanzu fatanta yarinyar nan ta yarda kudin su biyo ta hannunta Allah sai inda karfinta ya kare dan kuwa sai dai su ci tare
Shi da kansa jikinsa ne ya mutu, Munneraht dai yarinya ce karama, gata budurwa, yan matan yanzu da wasun a kan waya suke rasa darajarsu ta mata bale ita buri ne sama sama wanda da yawa sunna tashi da burin abu kalilan ke saka su sakinsa ya bi iska? Ya gama sakawa ransa cewa zata yarda ne da maganar kudin nan bama sai an yi jayaya ba, kai dama ba
tura shi tambaya ba kawai a bata ta tafi dan kuwa baya tunanin zata ki amsa
Aleesama jikinta ne ya mutu, gashi ta rigaya ta zartar da hukuncin ta yarda kuma da haka, sai take ji a ranta damanma kai tsaye ta bashi umarnin da ta san ba zai taka ba, damanma ce masa ta yi ka shige gaba ta zama wani abu, aman a yanzun ita kanta ta tabata yarinyar nan ba zata bar kudin nan masu yawan da idan ta malake su ta zama sahun hajiyoyin garinmu ba ta dauki wani aikin irin na masu rabon kayan jus da sauransu a cikin jirgi ba
Hankalinsa ba a kwonce ba ya tsaya a gaban Muneerath da take kawar da kanta a duban wannan mutumen, ita walahi haske mata ido suke daga shi har matarsa da yake runguma a gaban mutane dan rashin ta ido
A sanyaye ya ce " Muneerah, sir ne ya aiko ni ya ce ki zaba cikin milliad goma da kuma aikin Hostess? "
Hankalinta ta bashi sosai ta daina hangen hanyar waje dan kar dogarai su tafiarsu baa samu wanda ya kyasa ba ta ce" Ban gane me kake nufi ba Freind"
Sai da ya hadiyi yawu jin tace masa freind a gaban su ya kara cijewa ya ce" yana nufin idan kudi kika zaba shi za baki Milliard na kudi har goma, idan kuwa aikin zama Hostess kike so zai baki"
Jinninta ne ya fara gudu hakama tunaninta, nutsuwarta ta bashi sosai kafin ta budi bakintatana nuna masa yan yatsunta ta ce" Milliard? Daidaidai har goma? Ka kuwa san me yake bada milliard? Millions dubu ne zai bada milliard, to shi din a ina zai sato kudaden nan?"
Da freinch suke magana hakan ya sa Aleesa bata ganewa aman shi Hanja yana gane dukan abinda take fadi
A dakensa yake dai yana kallon gefen da Aleesa ta bada dukkan nutsuwarta
Sir ya ce" eh haka ne "
Gaban goshinta ta dafe cike da wani yannayi shi ba na takaici ba , shi ba na neman ta fashe da kuka ba
A hankali ta ce" su din basa jin hausa ne? "
Sir ya dubi wajen da ta nuna, a sanyaye ya gyada mata kai
Bai aune ba ya ga ta nufi wajen su Aleesa dake binta da kallo, tsayuwarta ta gyara tana kallonsu ta tataro dukan turancin dake kwakwaluwarta tana dubansu ta ce" kun kuwa san shekara nawa na dauka da wannan burin a zuciyata? Ha Allah nake fadawa ba dare ba rana sai na ga alkhairi idan na kwanta da abin a raina a cikin mafarkina, a haka nake karra kwonciya ina tashi ba dare ba rana, kun san saboda na yi shi nake hanna kaina ci da sha dan na je na dauki karatu?"
Yan hannayenta ta nuno still tana kallonsu da kwayar idannuwanta irin na mage ta ce" Hannayena sun yi kunna fiye da a irga dan na koyi girki, ban samu na koya ba, kun san a ina na koyi iyo? A tafkin garin nan mai dauke da kada da manyan kifaye da macizan ruwa da komai dakomai na kasan ruwa, a haka na nutsu na sha ruwan nan kafin na iya iyo!"
Ta langwabar da kanta ta ce" shine kake son siyan burina da kudi? Ba zan iya siyar da shi ba, bana tunanin ko jirgin da nake hangowa a sama ka damka min zai sayi burina , ni burina na zamto Hostess "
Da wani irin admiration Aleesa ke kallonta, a hankali ta juya zata koma hanyar fitar dan ita fa sun gama bata mata rai, sai dai ji ta yi an rike mata hannunta raf da wani lalausan hannu
A hankali ta juyo dan gannin ko waye idannuwanta suka sauka a kan fuskar wannan mata mai kyan aljannu tana mata murmushi da hakoran makanta masu kyan gaske sai walwali suke abinsu
Gilas din dake idannuwansa ya cire ya sauke a kan fuskarta, tunda abin nan yake faruwa sai yanzu ska yi ido hudu domin itama a lokacin ta dago da dubanta dan ta kale shi suka yi ido hudu
Gabanta ne ya kwonci kwonci ya wani irin tsinkewa ya fadi da sauri ta cire dubanta a cikin nasa lokaci daya kuma ta samu kanta da karanta dukan ayar tsarin da ta Sani tana tofawa ko zata ji faduwar gabanta ya daina
A hankali ya kai idannuwansa gefen kunnenta , gashin dake kwonce tamkar na jariri ya taurawa ido shi kansa bai san me yake kallo ba,
Cire dubansa ya yi a nan din ya maida kan Aleesa da ta tsura masa ido tana kashe shi da murmushin kauna cike da matsananciyar kaunar yarinyar da irin abinda ta fada din
Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya saki hannun Aleesa ya juya kasa kasa ya ce" nan da minti talatin zamu tashi destination Ingila!"
11/14/21, 12:47 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
2
Ya ce
" Zo nan "
Irin yadda ya yi maganar da sauri Sir da Ameerah suka matsa dan gabansa kadan suka wani irin nutsuwa sunna jiran jin abinda zai ce
Sai da ya kare karantar yannayinsu kafin a nutse ya ce" milliard goma ko aikin hostess " (SORRY, da yawa zasu ga ina rubuta Hotteste, da yaren faransanci haka ake rubutawa , da turanci kuwa Hostess, ina fatan kun fahimce ni duka kalmar daya ne)
Kallon junna suka yi kafin a nutse sir ya ce" ka yi hakuri sir, ban gane ba "
Shiru ya yi bai yi magana ba, sai Aleesa ce da ta shaka jin ha milliard goma ya saka dan ta bar maganar cike da jin haushi ta ce" yana nufin ta zaba tsakanin aikin ko kudin "
Ido ameerah ta kwalalo cike da mamakin furucinsu, da kyar ta iya hanna kanta doro tambayar dake kan lebenta dan ji tayi dama ita ce? Aman ko yanzu fatanta yarinyar nan ta yarda kudin su biyo ta hannunta Allah sai inda karfinta ya kare dan kuwa sai dai su ci tare
Shi da kansa jikinsa ne ya mutu, Munneraht dai yarinya ce karama, gata budurwa, yan matan yanzu da wasun a kan waya suke rasa darajarsu ta mata bale ita buri ne sama sama wanda da yawa sunna tashi da burin abu kalilan ke saka su sakinsa ya bi iska? Ya gama sakawa ransa cewa zata yarda ne da maganar kudin nan bama sai an yi jayaya ba, kai dama ba
tura shi tambaya ba kawai a bata ta tafi dan kuwa baya tunanin zata ki amsa
Aleesama jikinta ne ya mutu, gashi ta rigaya ta zartar da hukuncin ta yarda kuma da haka, sai take ji a ranta damanma kai tsaye ta bashi umarnin da ta san ba zai taka ba, damanma ce masa ta yi ka shige gaba ta zama wani abu, aman a yanzun ita kanta ta tabata yarinyar nan ba zata bar kudin nan masu yawan da idan ta malake su ta zama sahun hajiyoyin garinmu ba ta dauki wani aikin irin na masu rabon kayan jus da sauransu a cikin jirgi ba
Hankalinsa ba a kwonce ba ya tsaya a gaban Muneerath da take kawar da kanta a duban wannan mutumen, ita walahi haske mata ido suke daga shi har matarsa da yake runguma a gaban mutane dan rashin ta ido
A sanyaye ya ce " Muneerah, sir ne ya aiko ni ya ce ki zaba cikin milliad goma da kuma aikin Hostess? "
Hankalinta ta bashi sosai ta daina hangen hanyar waje dan kar dogarai su tafiarsu baa samu wanda ya kyasa ba ta ce" Ban gane me kake nufi ba Freind"
Sai da ya hadiyi yawu jin tace masa freind a gaban su ya kara cijewa ya ce" yana nufin idan kudi kika zaba shi za baki Milliard na kudi har goma, idan kuwa aikin zama Hostess kike so zai baki"
Jinninta ne ya fara gudu hakama tunaninta, nutsuwarta ta bashi sosai kafin ta budi bakintatana nuna masa yan yatsunta ta ce" Milliard? Daidaidai har goma? Ka kuwa san me yake bada milliard? Millions dubu ne zai bada milliard, to shi din a ina zai sato kudaden nan?"
Da freinch suke magana hakan ya sa Aleesa bata ganewa aman shi Hanja yana gane dukan abinda take fadi
A dakensa yake dai yana kallon gefen da Aleesa ta bada dukkan nutsuwarta
Sir ya ce" eh haka ne "
Gaban goshinta ta dafe cike da wani yannayi shi ba na takaici ba , shi ba na neman ta fashe da kuka ba
A hankali ta ce" su din basa jin hausa ne? "
Sir ya dubi wajen da ta nuna, a sanyaye ya gyada mata kai
Bai aune ba ya ga ta nufi wajen su Aleesa dake binta da kallo, tsayuwarta ta gyara tana kallonsu ta tataro dukan turancin dake kwakwaluwarta tana dubansu ta ce" kun kuwa san shekara nawa na dauka da wannan burin a zuciyata? Ha Allah nake fadawa ba dare ba rana sai na ga alkhairi idan na kwanta da abin a raina a cikin mafarkina, a haka nake karra kwonciya ina tashi ba dare ba rana, kun san saboda na yi shi nake hanna kaina ci da sha dan na je na dauki karatu?"
Yan hannayenta ta nuno still tana kallonsu da kwayar idannuwanta irin na mage ta ce" Hannayena sun yi kunna fiye da a irga dan na koyi girki, ban samu na koya ba, kun san a ina na koyi iyo? A tafkin garin nan mai dauke da kada da manyan kifaye da macizan ruwa da komai dakomai na kasan ruwa, a haka na nutsu na sha ruwan nan kafin na iya iyo!"
Ta langwabar da kanta ta ce" shine kake son siyan burina da kudi? Ba zan iya siyar da shi ba, bana tunanin ko jirgin da nake hangowa a sama ka damka min zai sayi burina , ni burina na zamto Hostess "
Da wani irin admiration Aleesa ke kallonta, a hankali ta juya zata koma hanyar fitar dan ita fa sun gama bata mata rai, sai dai ji ta yi an rike mata hannunta raf da wani lalausan hannu
A hankali ta juyo dan gannin ko waye idannuwanta suka sauka a kan fuskar wannan mata mai kyan aljannu tana mata murmushi da hakoran makanta masu kyan gaske sai walwali suke abinsu
Gilas din dake idannuwansa ya cire ya sauke a kan fuskarta, tunda abin nan yake faruwa sai yanzu ska yi ido hudu domin itama a lokacin ta dago da dubanta dan ta kale shi suka yi ido hudu
Gabanta ne ya kwonci kwonci ya wani irin tsinkewa ya fadi da sauri ta cire dubanta a cikin nasa lokaci daya kuma ta samu kanta da karanta dukan ayar tsarin da ta Sani tana tofawa ko zata ji faduwar gabanta ya daina
A hankali ya kai idannuwansa gefen kunnenta , gashin dake kwonce tamkar na jariri ya taurawa ido shi kansa bai san me yake kallo ba,
Cire dubansa ya yi a nan din ya maida kan Aleesa da ta tsura masa ido tana kashe shi da murmushin kauna cike da matsananciyar kaunar yarinyar da irin abinda ta fada din
Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya saki hannun Aleesa ya juya kasa kasa ya ce" nan da minti talatin zamu tashi destination Ingila!"
11/14/21, 12:47 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*