Sashe 94
Dutse Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
*TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
5
Tsayuwa suka yi suka saka Oga a tsakiya wanda yake cicira ido zucoyarsa cike da tunanin irin hukuncin da zai yiwa Muneerath idan suka samu kansu a kasar Niger inda ake jin yarensa idan ya furta cewa shi mahaifinta ne , ta yadda za'a taya shi cin ubanta la'ada waje idan aka ji irin dibar albarkar da ta masa a kasar mai jan kunne, wai shi Muneerath ta saka tsakiya da saurayinta tana kukan tabara salon yayi tunanin shi ya daketa ya maka masa hannun nan nasa mai tuwo ya summar da shi
A sanyaye yana kallon irin kamanin da Muneerath ta dauko na mahaifinta wa'inda in ba tsayawa ka yi ka masu kallon tsaf ba wani iya ganewa zaka yi ba ya iya budar bakinsa ya ce" Kukan me kike yi Muneerath ? Kin san da Mah ba zata so ki yi kuka dan bata da lafia ba "
Muneerath ta dan leko tana kallonsa
A hankali ta ji tsoron nasa da take ji na kawarwa daga zuciyarta hakan ya sa ta iya fitowa a bayan Oga wanda ya yi fittt ya tafi yana mai ayana 'Yan iska kawai, gaskiya gwara na ga ubansa idana aure za'a masu a masu ba sai mun tsinci yan amaye amaye da tashin zuciya da barcin rana ba mu ahiga uku, su su sha murnar hakan ni kuma bakin ciki ya kashe ni a banza ba'
Muneerath dake kallonsa a hankali ta ce" Ina Mah?"
Yan kafadunsa ya iya dagawa a hankali ya ce" Tana cen kwonce, za'a sakata a koma "
Ido ta zarro hakan ya sa ya kurawa idannuwan nata ido a hankali ya ce" Fada min, kina tunanin zata tashi kuwa?"
Bata san lokacin da ta ce" Yo ni na sani ne ka ga kar ka fara kukan ka ji?, Gwara ka je gida ka cenza kayanka ka dan nutsu ka ci abinci ko yayane, a yanzun adu'a zamu yi ta yiwa Mah in sha Allah zata tashi"
Ajiyar zuciya ya sauke zai yi magana su Iman da Saudat da masu masu rakiya suka karaso wajen domin Pah ya salami kowa ya ce kowa ya tafi gida ya huta ya mata adu'ar tashi idan da rabon hakan
Iman na zuwa, sakamakon gannin a dazuma ya rike mata hannu sai ta samu kanta da riko hannunsa tana kallonsa tana hawaye a bayane kafin ta fashe masa da dan kuka marar sauti sosai tana kallonsa
A hankali ya janyota jikinsa ya rungumeta dan ya rarasheta, Iman fa itace kanwarsa da yake manta cewa ba wai jinni daya suka fito ita da shi ba
Iman na cikin halin rudu na rashin Lafiyar Mah kamar yadda yake ciki shima
Iman y'a ce a wajen yayun Mah wada suka rasu sakamakon accident din mota
Tun tana karama take hannunta har zuwa yau
Bata san wata uwa sama da Mah ba, idan a yau ta rikice da koke koke kan abubuwan da suke faruwa da ita tabas ta cencenci a dubeta a rarasheta, abin kaunarta na nuna kulawa ga watanta a bayane, sai ko mamanta wace take yiwa kauna irin ta mahaifiya na kwonce a halin rayuwa ko mutuwa? Dole ta so a rungumeta, bale su a wajensu rungumar fa ba laifi bane , sam ba wani abu bane, su da ko a gaisuwa suke rungume junnansu bale a haka?
A hankali Muneerath ta ringa jin wani irin zafi na ziyartar dukan jikinta har zuwa kofofin hancinta
Idannuwanta ta cire a kansu ta sauke kan Saudat wace ta kula kamar murmushi Saudat din ke yi hankali kwonce harda rungume hannaye
A hankali ta ce" Kai Saudat zafi nake ji hancina kamar iska ta masa kadan mu tafi inda a maida mu"
Da yaren hausa ta yi maganar tana yawo da idannuwanta da take aon kauda su daga duban bangaren yan iskan nan!, Sai dai kamar gam aka ringa dawo da dubanta har a kuma duban hannunsa dake saman bayan Iman yana dan dadabawa a hankali
A hankali ta kai dubanta saman fuskarsa, idannuwansu suka sarke da junna
A hankali yannayin fuskarta na innocent girl ya ringa nuna halin da take ciki na bacin ran rike wata a jikinsa , sai dai sam bakinta bai nuna ba hakama aikinta bai nuna ba
A hankali ta cire dubanta ta juya wannan karron ba tare da ta jira Saudat din bama dan ta kula Saudat din na son zaman ta kalli iskanci karara
Sai ta kama hanya a kafarta tana tafia, du kuwa da irin nisan wajen gaba daya sai ta manta take tafiyarta a kafarta inda gaba daya ta samu kanta da tunanin rayuwa irin ta HANJA
Tsaki ta ja a bayane tana fadin" Kai kowama sai ka rungume? Kowama sai ka rikewa hannu, baka da zabi a matan da kake iya rikewa hannu? Baka da zabi a irin macen da zaka nunawa kukanka? Kowace bola da sharama sai ka rungume ka nuna mata kanna cikin wani haki na bacin rai? Wannan ai sallon yada iskanci ne a doron kasa, anya kuwa yaron nan ba ya gama watsa kansa ba kuwa ?"..
Bata shirya jin muryar ba ta ji daga bayanta Saudat da ta gama shan dariyar yannayin Muneerath din , wace tana bada baya HANJA ya saki Iman cikin gagawar maganar da bai san yana da ita ba ya ce da ita" Autan Mah, ki daina kukan nan haka kin ji? Saukin kennan muka samu daga Allah, domin da yanzu gawarta aka turo mana , kuma haka zamu dauka mu je mu birne, mu tafi mu yi mata adu'a ki daina kukan haka ya isa kin ji autan Pah ?"
Yana fada ne ya shafa gefen fuskarta da sauri ya kama hanyar fita, sai dai kafin ya idasa fitan muryar Pah ta dawo da shi
A kan dole ya dawo yana waiwayen kofar kamar ya ce yana zuwa zai bita ne sai dai ba halin hakan domin ya tabata tataunawa ne zasu yi da mahaifin nasa, kuma ya tabata hakan baya wuce a kan maganar da ya yi cewar zai dauki sarauta
Dan dole ya umarce au da su tafi, Har saudat zata wuce ya samu kansa da cewa" Dan Allah Munee ta ci abinci kar ta manta da cikinta "
Wannan ya sa ta ki ahiga motar da Iman ta shiga ta taka a kafa, domin ta gama hardace wacece Muneerath, idan ranta ya baci ta fi kaunar ta tafia a kafa ta dan jajantawa kanta ta dan dudura ashar daidai gwargwado sai ta ji ta huce abinta
A hankali ta ce da ita" Waye ke yada iskanci a doron kasa kawata?"
Da sauri Muneerath ta dajata ta juyo zata bata amsa aka zo aka wuce da Iman
Da ido ta bi motar da iman ke ciki riiiii har ta shige mata kafin ta juyo, zata kuma yin magana aka wuce da mamanta da Oga wanda yake murmushi yana daga mata hannu mamantama ta mata murmushi
Dan murmushi ta masu ta dawo hankakinta kan Saudat ta ce" Wai ni oga yau ya cema ina iskanci, tsakaninki da Allah saudat da muka zauna da ke na taba yarda aka yi rungume rungumen nan da ni a cikin hayacina? Wa'inda suka samu a da ai a rashin sani ne na fada kansa, a yanzu fisabililahi ke ba shaida bace shi ya warto ni? Oga sannin ko waye Hanja ne bai yi ba da bai daukeni a yar iska ba tunda dai ni ai da sauki tun da aka haifeni har zuwa yanzu shi kadai na rikewa hannu , shima dan na hanna shi kuka ne, aman shi fa? Kowace shara rungumowa yake kai tsaye"
Saudat ta dan cije lebe tana gyada kai kai tsaye ta ce" Kika san ko sonta yake?"
Gaban Muneerath sai da ya ruguje ya fadi wanda ta san da babu fatar dake tare da kirjinta da a kasa warwas za'a tataro kirjin nata
Gummm ta yi bata bata amsa ba dan haka kawai ta ji Saudat din tama gama raina mata wayo, Kaf duniya babu wanda ya rainata irin Saudat din, dan Allah ina mahadin Hanja da Iman? Iman laso laso din nan da ta gama talata kirjinta a facebook tana dora hotunna kamar tsirara? Duda shima ta fara tunanin anya ba kwarto bane aman kuma ai sam basu dace da Iman ba, kai iman fa kanwarsa ce fa, yanzu haka rungumetan da ya yi dan ya lalasheta ne, ai Hanja akoy tausayi fa
A hankaki suke takawa suma har suka iso wata kujera inda sojojin gadinsu ke barbaje ta ko'ina haka kuma drnnn na saman kansu yana yawo ba daya ba ba biyu ba
HANJA ya kuma duban hanyar tafia palace , zancen zuci yake a tunaninsa ya ce" Ko a kafa ta tafi ko a sama? Allah dai ya sa ba haushina ta ji ba dan na dan rungume kanwata ina rarashinta"
Pah ya yi murmushi yana jin sanyi har kasan zuciyarsa, dama burinsa ya samu wada zata kasance mai kishin da zata hanna masa kallon matan nan da kwonciya da su, burinsa ya haukacewa wace idan ya kula wata zata iya barinsa, sai gashi ya samu a ruwan sanyi
A hankaki ya kalli fuskar Pah
Sai a lojacin ya gane ya ji shi ne fa, dan haka sai ya samu kansa da sada dubansa yana jimke hannunsa a hankali ya ce" Anya zata so ni?"
Ya dago ya kurawa fuskar Pah ido a sanyaye ya ce" Sai nake gannin kamar bana gabanta "
Pah ya kawar da idonsa shima a sanyayen ya dan dage kafadu ya ce" A gaskiya a yanzu baka gabanta, wanninka yake gabanta"
Idannuwansa ya rintse saboda wani irin abu da ya ji ya sokar masa kahon zuciya, bai san menene ba, bai san me yasa kalaman Pah suka so su bata masa rai ainun, bayan ya san gaskiya Pah ya fada masa iya gaskiya
A hankali ya ce" Aman me ya fi ni da zata fi dubansa?, Me yasama ka ce min wani ke gabanta? Sai nake ji kamar an zageni"
Pah ya yi murmushi yana kauda kansa ya ce" Abinda zaka gane a duniyarsu daidaikun mata ke iya nunawa saurayi sunna sonsa, suma kamar wa'inda suka aikata laifi idan aka ji hakan kamar zubar da kima ne a wajensu, ba kamar wajenmu bane da yin hakan ba wani abu bane nrml ne yadda namiji zai nuna maka so hakama mace, Son koda tana sonka ba zata taba nuna maka ba, idan ka nuna mata fine, idan baka nuna ba sai dai ta auri wani ta barka"
Ido ya zarro ya ce" wannan ai kashe kai ne"
Pah ya yi murmushi a bayane wanda rabonsa da yi tun da Mah ta fadi , a yanzu da ya shiga ya ga Alhamdulilah sai yake jin sa'ida a zuciyarsa, a hankali ya ce" Idan ka yi wasa....kamar da wasa.....zaka ga wasa, Now tell me a kan maganar Tronne"
Ido Hanja ya lumse a sanyayen da yake taintar kansa idan sunna maganar Muneerath ko tsakaninsu ne shi da Mah ya ce da Pah" Haka na yanke hukunci, ina fatan kasantuwar hakan"
Daga haka ya mike tsaye yana nuni da a zo a dauke su
A lokacin da suka shigo falo suka tarar da Iman kwonce idannuwanta lumshe sai Muneerath ta yi turus tana kallonta da kare mata kallo, wollah yarinyar akoy rama ko me yasa ita kuma kamar ta karye?
Saudat kuwa da ta gama shirya shirin shakawa Muneerath ta dan karkace kai ta ce" Aman sun dace, wannan saima ranar auren idan ta sha farar rigar nan tasu da dan magenta a hannu fari tana murmushi ya rikota ya rungumota"
Muneerath ta juyo tana kallonta, sam bata san me Saudat din ke yi ba , aman ta shirya fada mata abinda take yi ba daidai bane, sam ba hali bane, ta yaya zata ringa haka Hanja da Iman? Me yasa take haka ne? Ita bata ji abin na bata haushi ne? Haba dan Allah a ringa yin abinda hankali zai dauka mana, Hanja ai sai dai ya samo mata mai karfin hali in ba haka ba kulun a matsala zayana kasancewa, Iman din da daga an yi mata abin haushi take wuni tana kuka? Har fa kusan haukatata ta yi da ta kula motsi kadan sai ta yi kuka sai take taokanarta ba dare ba rana
Tana kallon saudat din a kausashe ta ce"
Barkarmu da warhaka yan uwa
11/14/21, 12:53 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_
*[ T.M.N.A]*
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_Bismillahir-rahamanir-rahim_
5
Tsayuwa suka yi suka saka Oga a tsakiya wanda yake cicira ido zucoyarsa cike da tunanin irin hukuncin da zai yiwa Muneerath idan suka samu kansu a kasar Niger inda ake jin yarensa idan ya furta cewa shi mahaifinta ne , ta yadda za'a taya shi cin ubanta la'ada waje idan aka ji irin dibar albarkar da ta masa a kasar mai jan kunne, wai shi Muneerath ta saka tsakiya da saurayinta tana kukan tabara salon yayi tunanin shi ya daketa ya maka masa hannun nan nasa mai tuwo ya summar da shi
A sanyaye yana kallon irin kamanin da Muneerath ta dauko na mahaifinta wa'inda in ba tsayawa ka yi ka masu kallon tsaf ba wani iya ganewa zaka yi ba ya iya budar bakinsa ya ce" Kukan me kike yi Muneerath ? Kin san da Mah ba zata so ki yi kuka dan bata da lafia ba "
Muneerath ta dan leko tana kallonsa
A hankali ta ji tsoron nasa da take ji na kawarwa daga zuciyarta hakan ya sa ta iya fitowa a bayan Oga wanda ya yi fittt ya tafi yana mai ayana 'Yan iska kawai, gaskiya gwara na ga ubansa idana aure za'a masu a masu ba sai mun tsinci yan amaye amaye da tashin zuciya da barcin rana ba mu ahiga uku, su su sha murnar hakan ni kuma bakin ciki ya kashe ni a banza ba'
Muneerath dake kallonsa a hankali ta ce" Ina Mah?"
Yan kafadunsa ya iya dagawa a hankali ya ce" Tana cen kwonce, za'a sakata a koma "
Ido ta zarro hakan ya sa ya kurawa idannuwan nata ido a hankali ya ce" Fada min, kina tunanin zata tashi kuwa?"
Bata san lokacin da ta ce" Yo ni na sani ne ka ga kar ka fara kukan ka ji?, Gwara ka je gida ka cenza kayanka ka dan nutsu ka ci abinci ko yayane, a yanzun adu'a zamu yi ta yiwa Mah in sha Allah zata tashi"
Ajiyar zuciya ya sauke zai yi magana su Iman da Saudat da masu masu rakiya suka karaso wajen domin Pah ya salami kowa ya ce kowa ya tafi gida ya huta ya mata adu'ar tashi idan da rabon hakan
Iman na zuwa, sakamakon gannin a dazuma ya rike mata hannu sai ta samu kanta da riko hannunsa tana kallonsa tana hawaye a bayane kafin ta fashe masa da dan kuka marar sauti sosai tana kallonsa
A hankali ya janyota jikinsa ya rungumeta dan ya rarasheta, Iman fa itace kanwarsa da yake manta cewa ba wai jinni daya suka fito ita da shi ba
Iman na cikin halin rudu na rashin Lafiyar Mah kamar yadda yake ciki shima
Iman y'a ce a wajen yayun Mah wada suka rasu sakamakon accident din mota
Tun tana karama take hannunta har zuwa yau
Bata san wata uwa sama da Mah ba, idan a yau ta rikice da koke koke kan abubuwan da suke faruwa da ita tabas ta cencenci a dubeta a rarasheta, abin kaunarta na nuna kulawa ga watanta a bayane, sai ko mamanta wace take yiwa kauna irin ta mahaifiya na kwonce a halin rayuwa ko mutuwa? Dole ta so a rungumeta, bale su a wajensu rungumar fa ba laifi bane , sam ba wani abu bane, su da ko a gaisuwa suke rungume junnansu bale a haka?
A hankali Muneerath ta ringa jin wani irin zafi na ziyartar dukan jikinta har zuwa kofofin hancinta
Idannuwanta ta cire a kansu ta sauke kan Saudat wace ta kula kamar murmushi Saudat din ke yi hankali kwonce harda rungume hannaye
A hankali ta ce" Kai Saudat zafi nake ji hancina kamar iska ta masa kadan mu tafi inda a maida mu"
Da yaren hausa ta yi maganar tana yawo da idannuwanta da take aon kauda su daga duban bangaren yan iskan nan!, Sai dai kamar gam aka ringa dawo da dubanta har a kuma duban hannunsa dake saman bayan Iman yana dan dadabawa a hankali
A hankali ta kai dubanta saman fuskarsa, idannuwansu suka sarke da junna
A hankali yannayin fuskarta na innocent girl ya ringa nuna halin da take ciki na bacin ran rike wata a jikinsa , sai dai sam bakinta bai nuna ba hakama aikinta bai nuna ba
A hankali ta cire dubanta ta juya wannan karron ba tare da ta jira Saudat din bama dan ta kula Saudat din na son zaman ta kalli iskanci karara
Sai ta kama hanya a kafarta tana tafia, du kuwa da irin nisan wajen gaba daya sai ta manta take tafiyarta a kafarta inda gaba daya ta samu kanta da tunanin rayuwa irin ta HANJA
Tsaki ta ja a bayane tana fadin" Kai kowama sai ka rungume? Kowama sai ka rikewa hannu, baka da zabi a matan da kake iya rikewa hannu? Baka da zabi a irin macen da zaka nunawa kukanka? Kowace bola da sharama sai ka rungume ka nuna mata kanna cikin wani haki na bacin rai? Wannan ai sallon yada iskanci ne a doron kasa, anya kuwa yaron nan ba ya gama watsa kansa ba kuwa ?"..
Bata shirya jin muryar ba ta ji daga bayanta Saudat da ta gama shan dariyar yannayin Muneerath din , wace tana bada baya HANJA ya saki Iman cikin gagawar maganar da bai san yana da ita ba ya ce da ita" Autan Mah, ki daina kukan nan haka kin ji? Saukin kennan muka samu daga Allah, domin da yanzu gawarta aka turo mana , kuma haka zamu dauka mu je mu birne, mu tafi mu yi mata adu'a ki daina kukan haka ya isa kin ji autan Pah ?"
Yana fada ne ya shafa gefen fuskarta da sauri ya kama hanyar fita, sai dai kafin ya idasa fitan muryar Pah ta dawo da shi
A kan dole ya dawo yana waiwayen kofar kamar ya ce yana zuwa zai bita ne sai dai ba halin hakan domin ya tabata tataunawa ne zasu yi da mahaifin nasa, kuma ya tabata hakan baya wuce a kan maganar da ya yi cewar zai dauki sarauta
Dan dole ya umarce au da su tafi, Har saudat zata wuce ya samu kansa da cewa" Dan Allah Munee ta ci abinci kar ta manta da cikinta "
Wannan ya sa ta ki ahiga motar da Iman ta shiga ta taka a kafa, domin ta gama hardace wacece Muneerath, idan ranta ya baci ta fi kaunar ta tafia a kafa ta dan jajantawa kanta ta dan dudura ashar daidai gwargwado sai ta ji ta huce abinta
A hankali ta ce da ita" Waye ke yada iskanci a doron kasa kawata?"
Da sauri Muneerath ta dajata ta juyo zata bata amsa aka zo aka wuce da Iman
Da ido ta bi motar da iman ke ciki riiiii har ta shige mata kafin ta juyo, zata kuma yin magana aka wuce da mamanta da Oga wanda yake murmushi yana daga mata hannu mamantama ta mata murmushi
Dan murmushi ta masu ta dawo hankakinta kan Saudat ta ce" Wai ni oga yau ya cema ina iskanci, tsakaninki da Allah saudat da muka zauna da ke na taba yarda aka yi rungume rungumen nan da ni a cikin hayacina? Wa'inda suka samu a da ai a rashin sani ne na fada kansa, a yanzu fisabililahi ke ba shaida bace shi ya warto ni? Oga sannin ko waye Hanja ne bai yi ba da bai daukeni a yar iska ba tunda dai ni ai da sauki tun da aka haifeni har zuwa yanzu shi kadai na rikewa hannu , shima dan na hanna shi kuka ne, aman shi fa? Kowace shara rungumowa yake kai tsaye"
Saudat ta dan cije lebe tana gyada kai kai tsaye ta ce" Kika san ko sonta yake?"
Gaban Muneerath sai da ya ruguje ya fadi wanda ta san da babu fatar dake tare da kirjinta da a kasa warwas za'a tataro kirjin nata
Gummm ta yi bata bata amsa ba dan haka kawai ta ji Saudat din tama gama raina mata wayo, Kaf duniya babu wanda ya rainata irin Saudat din, dan Allah ina mahadin Hanja da Iman? Iman laso laso din nan da ta gama talata kirjinta a facebook tana dora hotunna kamar tsirara? Duda shima ta fara tunanin anya ba kwarto bane aman kuma ai sam basu dace da Iman ba, kai iman fa kanwarsa ce fa, yanzu haka rungumetan da ya yi dan ya lalasheta ne, ai Hanja akoy tausayi fa
A hankaki suke takawa suma har suka iso wata kujera inda sojojin gadinsu ke barbaje ta ko'ina haka kuma drnnn na saman kansu yana yawo ba daya ba ba biyu ba
HANJA ya kuma duban hanyar tafia palace , zancen zuci yake a tunaninsa ya ce" Ko a kafa ta tafi ko a sama? Allah dai ya sa ba haushina ta ji ba dan na dan rungume kanwata ina rarashinta"
Pah ya yi murmushi yana jin sanyi har kasan zuciyarsa, dama burinsa ya samu wada zata kasance mai kishin da zata hanna masa kallon matan nan da kwonciya da su, burinsa ya haukacewa wace idan ya kula wata zata iya barinsa, sai gashi ya samu a ruwan sanyi
A hankaki ya kalli fuskar Pah
Sai a lojacin ya gane ya ji shi ne fa, dan haka sai ya samu kansa da sada dubansa yana jimke hannunsa a hankali ya ce" Anya zata so ni?"
Ya dago ya kurawa fuskar Pah ido a sanyaye ya ce" Sai nake gannin kamar bana gabanta "
Pah ya kawar da idonsa shima a sanyayen ya dan dage kafadu ya ce" A gaskiya a yanzu baka gabanta, wanninka yake gabanta"
Idannuwansa ya rintse saboda wani irin abu da ya ji ya sokar masa kahon zuciya, bai san menene ba, bai san me yasa kalaman Pah suka so su bata masa rai ainun, bayan ya san gaskiya Pah ya fada masa iya gaskiya
A hankali ya ce" Aman me ya fi ni da zata fi dubansa?, Me yasama ka ce min wani ke gabanta? Sai nake ji kamar an zageni"
Pah ya yi murmushi yana kauda kansa ya ce" Abinda zaka gane a duniyarsu daidaikun mata ke iya nunawa saurayi sunna sonsa, suma kamar wa'inda suka aikata laifi idan aka ji hakan kamar zubar da kima ne a wajensu, ba kamar wajenmu bane da yin hakan ba wani abu bane nrml ne yadda namiji zai nuna maka so hakama mace, Son koda tana sonka ba zata taba nuna maka ba, idan ka nuna mata fine, idan baka nuna ba sai dai ta auri wani ta barka"
Ido ya zarro ya ce" wannan ai kashe kai ne"
Pah ya yi murmushi a bayane wanda rabonsa da yi tun da Mah ta fadi , a yanzu da ya shiga ya ga Alhamdulilah sai yake jin sa'ida a zuciyarsa, a hankali ya ce" Idan ka yi wasa....kamar da wasa.....zaka ga wasa, Now tell me a kan maganar Tronne"
Ido Hanja ya lumse a sanyayen da yake taintar kansa idan sunna maganar Muneerath ko tsakaninsu ne shi da Mah ya ce da Pah" Haka na yanke hukunci, ina fatan kasantuwar hakan"
Daga haka ya mike tsaye yana nuni da a zo a dauke su
A lokacin da suka shigo falo suka tarar da Iman kwonce idannuwanta lumshe sai Muneerath ta yi turus tana kallonta da kare mata kallo, wollah yarinyar akoy rama ko me yasa ita kuma kamar ta karye?
Saudat kuwa da ta gama shirya shirin shakawa Muneerath ta dan karkace kai ta ce" Aman sun dace, wannan saima ranar auren idan ta sha farar rigar nan tasu da dan magenta a hannu fari tana murmushi ya rikota ya rungumota"
Muneerath ta juyo tana kallonta, sam bata san me Saudat din ke yi ba , aman ta shirya fada mata abinda take yi ba daidai bane, sam ba hali bane, ta yaya zata ringa haka Hanja da Iman? Me yasa take haka ne? Ita bata ji abin na bata haushi ne? Haba dan Allah a ringa yin abinda hankali zai dauka mana, Hanja ai sai dai ya samo mata mai karfin hali in ba haka ba kulun a matsala zayana kasancewa, Iman din da daga an yi mata abin haushi take wuni tana kuka? Har fa kusan haukatata ta yi da ta kula motsi kadan sai ta yi kuka sai take taokanarta ba dare ba rana
Tana kallon saudat din a kausashe ta ce"
Barkarmu da warhaka yan uwa
11/14/21, 12:53 PM - Allah Akbar:
*DUTSE*
RUBUTAWA: *SAJIDA*
SADAUKARWA: *GA MASOYANA*
LABARINA NA: *10*