Chapter 97
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Hajiya tace aibaikamata kutaho dukaba sai asanarwa yan sanda habu yace nayi tunanin hakan kuma ai munbaro maigadi tareda maibawa fulayoyi ruwa da idi maiwankin mota"" duk da bagidan yake kwanaba nasan yanzu yasamu labari
Hajiya tace duk dahakan kukoma kusanarwa yan sanda dama anzo dawayar babangidan saina kira abokinsa dpo lubabatu tace suje kawai idan anfadawa yan sandan saita dauko wayarsu dakuma kaya Dan itah ko mayafi batatsaya daukaba
Hajiya tace shikenan Amman kidaina kukan nan haka insha Allah zasu samu sauki lubabatu tagyada kai"" da itah da muhd da habu driver suka dawo kaduna
Koda sukaje suka sanarwa yan sanda ashema har maidagi yatafi tun ranar yakai report anyi nema har angaji Amman ba agansuba"" anyita sanarwa kafafen yada labarai dagacen gida suka wuce bayan lubabatu tasake jaddada masu asake tsaurara nemanta
Bayan sunkai gidan akabude masu get suka shiga"" habu yatsaya magana da ma aikatan gidan "" Tace su habu sujirata tafito kaitsaye tashiga gidan
Dasauri tahaye bangarenta tajawo akwatin tadauko madubin tashafa tareda kiran *hatsabibin boka* shafawarta keda wuya saigashi yabayya asaman buzunsa
Lubabatu tayi shiru kanta yanakasa takasa cewa komai dominkuwa bataga idon wasaba Dan fuskarnan tashi murtuke take sanadin kuwa wannan karon saboda rudanie ko kayan aikinma bata turoba
Jin surun yayi yawà yace idan bakida abuncewa meyasa kika kiramu alhalin muna cikin wani aikin??? Tace tuba nake uban hatsabibai inacikin tashin hankali dakuma rudanie
Mijina dakuma yata yaukwanansu biyu basa motsi kuma bahakan mukai dakaiba nidaikawai nace adauke khadija tomezaisa ataba Usman da yata???
Yace maganar yarki yanzun zata farka sauran sihirin barcinne baisaketaba mijinki kuwa dama saida nafadamaki bansan abunda zai iyah faruwaba bayan dauke matarsa
Tunfarko kinason mijinki bakyaso kirasashi meyasa kikace akashe kishiyarki??? Tace boka menene alakar kishiyata dakuma mijina
Yace soyayya"! Soyayyarda yakemata talinka wacce yayiwa matarsa tafarko danhaka kikaga yashiga wannan halin"""
tace to boka mezaihana itah ma acireta dagacikin zuciyarsa"" yace abune maiwahala tamarairaice fuska ataimakamun boka banaso yarika tunawa da ita idankuwa harzaituna da itah kagakuwa babu amfanin kashetan da akayi
Kayan aiki daban turoba wlh afirgice nake hankalina yarigada yatashi"" yace karkidamu zanbaki wata laya kisamu kabari sabo wanda akarufe yaudin nan saiki Gina kabarin kisaka layar dazaran kinsaka shikenan koda mijinki yafarka kikaji yana ambatar sunanta karkidamu
Danbazai manta da itah lokaci dayaba saidai adadin kwanakinda gawar zatayi cikin kabarin kullum anacire masa itah aransa akwana atashi haryamanta da itah duka wannan itace kawai hanyarda za abi bayanta kuma babuwata hanya yakikaganie
Wannan layar dakike gani dazaran kin binneta duk acikinsu har yan uwanta daduk Wanda tasani sannu kan hankali zatafita aransu kamar yanda kikasan idan mutum yamutu lokacinda yamutu anajinsa arai anakwana anarage jin zuzin harma kiga magadan sunsoma mantawa dashi suncigaba da sha aninsu tokamar hakane awajensu tamkar matatta zatazamo tunda damacen bata duniyar saidai wani lokacin zasurika tunawa da itah dankuwa abune maiwahala acireta aransu farat daya
Tace abunda kace aihakan za ayi godiya nakeyi boka Kajima kayi karko"" yajinjina kai yace kiduba zakiga layar agaggauta birneta yaudin nan
Tace angama boka takeyabace tamiyarda madubin to dama magriba takawojiki har an soma kirah tacewa habu baritaje gidan malam tanemu tasa ayi saukar Qur ani duk indasuke saisundawo da itah yace aihakan yanadakyau
Tanafita gida kaitsaye makabarta tanufa tasamu maigadin wajen
Suka gaisa tace Dan Allah wani taimako zakamun"" shikam yaga hajiya damota dama yasaba da irinsu Amman saiya tsuke fuska yace wani irin taimako a makabarta??? Dajin hakan sai lubabatu tazuge jaka tadauko daurin kudi yan dubu dubu dubu hamsin tace wannan ne ladar aikinka"" aikuwa yawashe baki yace tome kikeso acikin sassan jikin bil adama"" murmushi tayi tace duk ba wannan ba ankawo sabuwar gawa yau??? Yace dazun nan kuwa aka birne uwani yargidan malam habu "" kai yarinyar akwai"" lubabatu ce tadakatar dashi tace bawai sonake kafadamun halintaba ko dangantakarta da mutane
Yace tuba nake tadauko laya tace tsakiyar kabarin nakeson katona kasakamun layar
Yace Abu maisauki aikoda nera darima zan iyah yimaki wannan yakarbi layar yashiga tana biye dashi harsuka kai kabarin yatona yasaka layar yamiyar yarufe sannan suka fito tayimasa godiya tashiga motarta tawuce""
Bayan takoma tacewa su habu kawai suwuce bawani bata lokaci suka kama hanyar kano koda suka isa hospital sunsamu inna da malam garba dukkansu sunsamu wannan mummunan labarin
Dasukazo ganin labila hajiya take sanardasu ansamu nasara labila tafarfado Amman batacewa uffan tunda su lubabatu suka shiga takurawa lubabatu ido kamar maitunanin wani Abu tuni jikin lubabatu yayi sanyi karfa labila tatona mata asiri kodayake ai anrufemata baki dawan nan tasaki ranta"" andade ana jajantawa juna"" wannan al amarin hajiya tatambayi su habu kosun sanarwa yan sanda sukace ah aikoda sukaje harmaigadi yasanar masu
Tace toshikenan "" Allah yasa aganta"" suka amsa da Ameen"" lubabatu tamatsa kusa da labila tace mata yajikin illah kawai tabita da kallo batace komaiba""
Hajiya tace aitunda tafarfado batace kalaba saidai binmu dakallo takeyi oh ni binta wannan Abu duk alokaci daya Allah yabaku ikon cinye wannan jarabawar"" suka amsa da Ameen
Saikarfe goma allurarda akaiwa usman tasakeshi tunda yafarka baice uffan ba shima sai tsirarun hawaye dasuke zubomasa akai akai yana sharewa hajiya sai sannu takemasa yanabinsu da kallo
Bayan kwana biyu jikinsu yayi dansauki suna amsawa idan anyimasu sannu ganin haryanzu ba labarin khadija su malam garba suka Kira muktar akasanar dashi ranar yataso koda jirginsu yasauka kano Tara nadare kaitsaye yatari dan adaidaita zuwa gida
Da sallama yashiga gidan kamar wani mahaukaci yasamu su innah dasu gwaggo hassana sunyi zugun zugun dukawa yayi yagaidasu suka amsa sunyimasa ya hanya yace alhamdulillah
Shirune yabiyo baya sannan yace yanzu ina dadyn yake??? Inna tace aitunda yaga dankwalin khadijar baimatsaya jin itah suka daukaba yayanke jiki yafadi yanzu suna asiviti itama labila sai shekaranjiya ta far fado muktar yace nifa abun nan yadauremun kai satar mutum kuma harcikin gidansa ni wlh bana zargin kowa sai Abba danhaka nigobe yola zanje koyabani Kanwata ko wlh inmakashi kotu malam garba yace Dakata dakata bahaka za ayiba taya zakace shikake zargi gadukkan alamu mahaifinku baisanma akwai cikin khadija ba"" kamardai yanda mahaifiyar Ku tace sannan kuma baisan tayi aureba baisan inda takeba haba muktar aiko anan yaci kagane
Yayi shiru tokuwa inhakane saidai shi Usman din inyanada abokan gaba lallai dole yaganshi yanadakyau yaje asivitin
Yanisa inna to ansanarda yansanda??? Tace ansanardasu"" Amman sunce basukama suba sunanan dai suna bincike yanzu matsalar Usman yasamu lafiya
Inna tayi tagumie tace ni wlh tsorona kawai karsu cutarda itah"" wadan nan masu satar mutanen dabasuda imanie tayiyuma kidnapping ne
Muktar yace bahaka bane inna Aida kidnapping ne kudi zasu tambaya yanzu wanne hospital din aka kwantarda dadyn""
Malam garba yace ah to yanadakyau kaje danyanajin jiki saidai kabari saida safe mukammu munason sake ganinshi
Yace shikenan yamike zuwa bangarenda dakinsu yake zuciyarsa tanayimasa kuna""
Al amarin khadija kuwa tun lokacinda taji kukan namun jije ya yawaita saitaji hankalinta yatashi kwance datake tana kallon agogo tuntana kuka tanakiran sunan Usman hartagaji dankanta tayi shiru
Tashi tayi tashiga toilet tasamu akwai ruwa tadibo tayi alwala tazo tayi azahar la asar tadauko Qur'anin dataganie tabude tasoma karatu ahankali taji zuciyarta tanayimata sanyi tana nan zaune hardare gashi babu fitila duhu yafara take tasakejin tsoro
Kamar walkiya taga kwayayin lantarki nagidan duk sunkama haske ya mamaye ko ina tamkar rana
Saikunyi hakuri yaugashi daya kuka samu wlh yau fitanayi kuma gobe biki zanje zanyidan kokari inyi biyu goben in Allah yayarda I love u all
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Hajiya tace aibaikamata kutaho dukaba sai asanarwa yan sanda habu yace nayi tunanin hakan kuma ai munbaro maigadi tareda maibawa fulayoyi ruwa da idi maiwankin mota"" duk da bagidan yake kwanaba nasan yanzu yasamu labari
Hajiya tace duk dahakan kukoma kusanarwa yan sanda dama anzo dawayar babangidan saina kira abokinsa dpo lubabatu tace suje kawai idan anfadawa yan sandan saita dauko wayarsu dakuma kaya Dan itah ko mayafi batatsaya daukaba
Hajiya tace shikenan Amman kidaina kukan nan haka insha Allah zasu samu sauki lubabatu tagyada kai"" da itah da muhd da habu driver suka dawo kaduna
Koda sukaje suka sanarwa yan sanda ashema har maidagi yatafi tun ranar yakai report anyi nema har angaji Amman ba agansuba"" anyita sanarwa kafafen yada labarai dagacen gida suka wuce bayan lubabatu tasake jaddada masu asake tsaurara nemanta
Bayan sunkai gidan akabude masu get suka shiga"" habu yatsaya magana da ma aikatan gidan "" Tace su habu sujirata tafito kaitsaye tashiga gidan
Dasauri tahaye bangarenta tajawo akwatin tadauko madubin tashafa tareda kiran *hatsabibin boka* shafawarta keda wuya saigashi yabayya asaman buzunsa
Lubabatu tayi shiru kanta yanakasa takasa cewa komai dominkuwa bataga idon wasaba Dan fuskarnan tashi murtuke take sanadin kuwa wannan karon saboda rudanie ko kayan aikinma bata turoba
Jin surun yayi yawà yace idan bakida abuncewa meyasa kika kiramu alhalin muna cikin wani aikin??? Tace tuba nake uban hatsabibai inacikin tashin hankali dakuma rudanie
Mijina dakuma yata yaukwanansu biyu basa motsi kuma bahakan mukai dakaiba nidaikawai nace adauke khadija tomezaisa ataba Usman da yata???
Yace maganar yarki yanzun zata farka sauran sihirin barcinne baisaketaba mijinki kuwa dama saida nafadamaki bansan abunda zai iyah faruwaba bayan dauke matarsa
Tunfarko kinason mijinki bakyaso kirasashi meyasa kikace akashe kishiyarki??? Tace boka menene alakar kishiyata dakuma mijina
Yace soyayya"! Soyayyarda yakemata talinka wacce yayiwa matarsa tafarko danhaka kikaga yashiga wannan halin"""
tace to boka mezaihana itah ma acireta dagacikin zuciyarsa"" yace abune maiwahala tamarairaice fuska ataimakamun boka banaso yarika tunawa da ita idankuwa harzaituna da itah kagakuwa babu amfanin kashetan da akayi
Kayan aiki daban turoba wlh afirgice nake hankalina yarigada yatashi"" yace karkidamu zanbaki wata laya kisamu kabari sabo wanda akarufe yaudin nan saiki Gina kabarin kisaka layar dazaran kinsaka shikenan koda mijinki yafarka kikaji yana ambatar sunanta karkidamu
Danbazai manta da itah lokaci dayaba saidai adadin kwanakinda gawar zatayi cikin kabarin kullum anacire masa itah aransa akwana atashi haryamanta da itah duka wannan itace kawai hanyarda za abi bayanta kuma babuwata hanya yakikaganie
Wannan layar dakike gani dazaran kin binneta duk acikinsu har yan uwanta daduk Wanda tasani sannu kan hankali zatafita aransu kamar yanda kikasan idan mutum yamutu lokacinda yamutu anajinsa arai anakwana anarage jin zuzin harma kiga magadan sunsoma mantawa dashi suncigaba da sha aninsu tokamar hakane awajensu tamkar matatta zatazamo tunda damacen bata duniyar saidai wani lokacin zasurika tunawa da itah dankuwa abune maiwahala acireta aransu farat daya
Tace abunda kace aihakan za ayi godiya nakeyi boka Kajima kayi karko"" yajinjina kai yace kiduba zakiga layar agaggauta birneta yaudin nan
Tace angama boka takeyabace tamiyarda madubin to dama magriba takawojiki har an soma kirah tacewa habu baritaje gidan malam tanemu tasa ayi saukar Qur ani duk indasuke saisundawo da itah yace aihakan yanadakyau
Tanafita gida kaitsaye makabarta tanufa tasamu maigadin wajen
Suka gaisa tace Dan Allah wani taimako zakamun"" shikam yaga hajiya damota dama yasaba da irinsu Amman saiya tsuke fuska yace wani irin taimako a makabarta??? Dajin hakan sai lubabatu tazuge jaka tadauko daurin kudi yan dubu dubu dubu hamsin tace wannan ne ladar aikinka"" aikuwa yawashe baki yace tome kikeso acikin sassan jikin bil adama"" murmushi tayi tace duk ba wannan ba ankawo sabuwar gawa yau??? Yace dazun nan kuwa aka birne uwani yargidan malam habu "" kai yarinyar akwai"" lubabatu ce tadakatar dashi tace bawai sonake kafadamun halintaba ko dangantakarta da mutane
Yace tuba nake tadauko laya tace tsakiyar kabarin nakeson katona kasakamun layar
Yace Abu maisauki aikoda nera darima zan iyah yimaki wannan yakarbi layar yashiga tana biye dashi harsuka kai kabarin yatona yasaka layar yamiyar yarufe sannan suka fito tayimasa godiya tashiga motarta tawuce""
Bayan takoma tacewa su habu kawai suwuce bawani bata lokaci suka kama hanyar kano koda suka isa hospital sunsamu inna da malam garba dukkansu sunsamu wannan mummunan labarin
Dasukazo ganin labila hajiya take sanardasu ansamu nasara labila tafarfado Amman batacewa uffan tunda su lubabatu suka shiga takurawa lubabatu ido kamar maitunanin wani Abu tuni jikin lubabatu yayi sanyi karfa labila tatona mata asiri kodayake ai anrufemata baki dawan nan tasaki ranta"" andade ana jajantawa juna"" wannan al amarin hajiya tatambayi su habu kosun sanarwa yan sanda sukace ah aikoda sukaje harmaigadi yasanar masu
Tace toshikenan "" Allah yasa aganta"" suka amsa da Ameen"" lubabatu tamatsa kusa da labila tace mata yajikin illah kawai tabita da kallo batace komaiba""
Hajiya tace aitunda tafarfado batace kalaba saidai binmu dakallo takeyi oh ni binta wannan Abu duk alokaci daya Allah yabaku ikon cinye wannan jarabawar"" suka amsa da Ameen
Saikarfe goma allurarda akaiwa usman tasakeshi tunda yafarka baice uffan ba shima sai tsirarun hawaye dasuke zubomasa akai akai yana sharewa hajiya sai sannu takemasa yanabinsu da kallo
Bayan kwana biyu jikinsu yayi dansauki suna amsawa idan anyimasu sannu ganin haryanzu ba labarin khadija su malam garba suka Kira muktar akasanar dashi ranar yataso koda jirginsu yasauka kano Tara nadare kaitsaye yatari dan adaidaita zuwa gida
Da sallama yashiga gidan kamar wani mahaukaci yasamu su innah dasu gwaggo hassana sunyi zugun zugun dukawa yayi yagaidasu suka amsa sunyimasa ya hanya yace alhamdulillah
Shirune yabiyo baya sannan yace yanzu ina dadyn yake??? Inna tace aitunda yaga dankwalin khadijar baimatsaya jin itah suka daukaba yayanke jiki yafadi yanzu suna asiviti itama labila sai shekaranjiya ta far fado muktar yace nifa abun nan yadauremun kai satar mutum kuma harcikin gidansa ni wlh bana zargin kowa sai Abba danhaka nigobe yola zanje koyabani Kanwata ko wlh inmakashi kotu malam garba yace Dakata dakata bahaka za ayiba taya zakace shikake zargi gadukkan alamu mahaifinku baisanma akwai cikin khadija ba"" kamardai yanda mahaifiyar Ku tace sannan kuma baisan tayi aureba baisan inda takeba haba muktar aiko anan yaci kagane
Yayi shiru tokuwa inhakane saidai shi Usman din inyanada abokan gaba lallai dole yaganshi yanadakyau yaje asivitin
Yanisa inna to ansanarda yansanda??? Tace ansanardasu"" Amman sunce basukama suba sunanan dai suna bincike yanzu matsalar Usman yasamu lafiya
Inna tayi tagumie tace ni wlh tsorona kawai karsu cutarda itah"" wadan nan masu satar mutanen dabasuda imanie tayiyuma kidnapping ne
Muktar yace bahaka bane inna Aida kidnapping ne kudi zasu tambaya yanzu wanne hospital din aka kwantarda dadyn""
Malam garba yace ah to yanadakyau kaje danyanajin jiki saidai kabari saida safe mukammu munason sake ganinshi
Yace shikenan yamike zuwa bangarenda dakinsu yake zuciyarsa tanayimasa kuna""
Al amarin khadija kuwa tun lokacinda taji kukan namun jije ya yawaita saitaji hankalinta yatashi kwance datake tana kallon agogo tuntana kuka tanakiran sunan Usman hartagaji dankanta tayi shiru
Tashi tayi tashiga toilet tasamu akwai ruwa tadibo tayi alwala tazo tayi azahar la asar tadauko Qur'anin dataganie tabude tasoma karatu ahankali taji zuciyarta tanayimata sanyi tana nan zaune hardare gashi babu fitila duhu yafara take tasakejin tsoro
Kamar walkiya taga kwayayin lantarki nagidan duk sunkama haske ya mamaye ko ina tamkar rana
Saikunyi hakuri yaugashi daya kuka samu wlh yau fitanayi kuma gobe biki zanje zanyidan kokari inyi biyu goben in Allah yayarda I love u all
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠