← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 24 OF 121

chapter 27

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

By
Gentle Lady💃🏽


Tace shikenan"" saimunyi wayako"" yace ah Amman aizakimun rakiyaba ko anan zakibarni kamar saniyar ware???

Dariya tayi kai wlh kacika sa mutum dariya mujeto"" yace tofa dagayanzu kuka zanrika sa mutane.

Nidai banceba baban kaleed""" sosai yaji dadin sunanda takirashi dashi har farincikinsa yakasa boyuwa yace nagodefa" daidaii get din gidansu tamasa sallama takoma gida""

Yabawa maigadi kayanda yasiyo mata yace yakaimata cikin gida sannan shima akabashi dubu goma"" zokuga bakinsa harkunne saikirari yakewa Usman shikam saidai yace kara da akayi

Cikin gidan yashiga dasauri yana sallama niki niki dakaya"" ya aje gaban mom yace uwar dakina gashi inji alhaji"" takai bakin kofar dakinta tace barsu wajen mom tayi shigewarta

Mom tabita dakallo aranta tace anya lubabatu batada aljanu??? Koda tafita gidan nan tana fara a Amman tadawo fuska yakunai yakunai kamar lawashin albasa"" idan yakwana

Maigadine yakatsemata tunaninta yace yaunashiga uku uwardakina tana nema tamun bakinciki yanzun wannan Dan zinariyar tana nufin baiyimataba???.

Hajiyarce tace wayafada maka ado?? Kaidai bakagani saika maganta tashi katafiii"" yace toya za ayi hajiya wayaki alhairi"" dubu gomafa tashi daya wlh hajiya kingansu a aljihuna yayi maganar yana bubbuga aljihunsa yacigaba tunda nake samartakata kawowa yanzu babu Wanda yataba mun kyautar dubu goma

Keko dubu biyu ma duka alhazan dasuke zuwa wajenta shegiyar rowa tayimasu kanta aduwawu babuwanda yajeso yacire naira yabawani"""

Amman wannan tunda naganshi nasan Dan albarkane""🤓 Dan Allah hajiya kirarrasheta kartace batasonshi

Dama inada kwadayin dakwalen kajii kafin ayi auren na murmure"tace ado fisabilillahi kakoma wajen aikinka waikai meyasane kafaye shegen surutune uwa aku"""

Yace saihakuri hajiya sai hakurii"" matsalarda akasamu kenan"" ranarda aka haifeni gidanmu anataron biki wannan hayaniyar tayan bukiii haya haya sanadinta tatakulo nakuda nayowaje

Ashe surutun yanbikin yataba kakwalwata tun ina jariri idan nasoma dariya ina witsil witsil sai abun yabaki tsoro""

Yanbarka kowayazo saboda dariya sai yayi hawaye babana yakaini wajen likita yana tsammanin haukace takamani koda likita ya aunani yagano inada dauke da ciwon surutu kuma babu maganinsa harsaina cinye kaza Dari

Tunda aka haifeni zuwa yanxu inakan lissafi naci kaxa ashirin dabiyar hargamida ta amarcina kinga koyanzu akwai sauran 75 tukuna inwarke

Hajiya tace aikuwa baburanar dazaka warke dawannan surutun"" yace dainamun wannan fatar hajia kina raina surutuna kinsanfa magana jarice inaji ajikina dawannan surutun nawa zanyi arziki

Tace ahakan? Aiwannan surutun bayan duka babu abunda zaijamaka"" aisaidai yajamaka tsiya"" um um hajiya raina kamafa kaga gayya"" inamai tabbatar maki sainayi govno agarin nan

Hajiya batasan sanda takwashe da dariya "" auwal ne yadawo yayan lubcy yanata faman hon yaji shiru afusace yafito zuwa cikin gidan

Yace haba ado waikai saiyaushe zaka daina wannan surutun Mara amfani nayi minti goma inabuga hon Amman kananan kanazuba

Yace haba maigida toyazanyi banjikabane kasan bakyau akunkume baki saiyayi duyi""😆

Hajiya tanadariya tace waifa cewa yayi saiyayi governor agarin nan akan surutunsa"" auwal yaharareshi yace Na mahaukataba

Ai wannan nangaba gadinma saiyarasashi "" yawuce fuuu kazokuma kabudemun kofa"" ado yawuce yana ta zuba ganinan zuwa karka gididdibani gida gida

Lubcy tanashiga dakinta tayi wurgi dahijab tacije danyatsa tanakasa tanadabo kenan """ asheni banyi komaiba

Dasake wlh kenan yafison dansa akaina???zai aurenine dannakula dayaronsa"!! Babbar magana nasan muddin yaron yanaraye lallai bazansàmu wata soyayya awajensaba

Zairaba soyayyarsa gida biyune"" ina bazaitaba yiyuwaba dole naga *hatsabibin boka* yaudin nan Saikai kawotake acikin dakinta tanajiyo hirar ado da hajiya taja tsakii mstw surutun ado haushi yakebata idanyana magana bakinsa harkunfa yakeyi

Tana zaune saman kujerah tana tunanin maganar Usman saigakiràñsa yashigo"" tadauka sukagaisa yakesanarda itah yakai

Tayimasa sannu Allah yahutarda gajiya"basujima suna firaba yamata sallama yace ansoma kiran magrib zaiwuce masallaci sukai sallama yakashe wayar sake mikewa tayi akan kujerah batajima dakwanciyaba barci yadauketà

Momdinta tashigo tasameta tanabarci saitafita karfe daya tafarkà taje tawanko idontà tadawo lokar kayantà tabuda tadauko karamin akwatin tabude tadauko madubin yana nan"" yanda ta ajeshi

Saman gado tazauna tasahanñu tashafiii madubin tareda kiran sunan *hatsabibiñ boka* sau uku saigawani haske yashiga tacikin madubin saigashi yawashe *hatsabibin boka* yabayyana samañ kujeràrsa

Cikin damuwa tace akwai Matsala sarkin bokayen duniya haryanzu tanakasa tanadabo""" yace yakikeso ayimasa??? Bataredà fargabar komaiba tace aturashi wajen mamarsa aganina zaifisàmun kwanciyar hankali darayuwa ataredani
.inaso gabadaya danginsa sumanta dashi sukuma mantada mahaifiyarsa

Inaso Usman yaji aransa baitaba haduwa dawata diyamaceba saini aciremasa son kowa adasa nawa"""

*hatsabibin boka* yakeceda wata hatsabibiyàr dariya yace angama lubcy jeki kikwanta abunki kafin nandakwana 2 angama komai

Bakaken aljanu sunagaisheki sunyaba dajininda kika aikomasu kamar walkiya hasken yafita daga madubin boka yabace tamkar walkiya.

Lubcy tamaida madubin cikin jindadin bukatàrta tabiya takoma saman gado tayidaidai tañabarçiñta cikin kwanciyàr hankali.


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 24 · 0% Book details