← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 26 OF 121

chapter 29

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

By
Gentle Lady💃🏽


Bayan wata uku lubcy tafara laulayin ciki ranarda doctor yasanardashi tanadauke daciki zokuga murna daga hajiya har Usman tamkar suhadiyeta tuni labari yakai wajen kubra

Takirata tatayata murna taimata fatan sauka lafiya cikin sosai yake wahalda ita gakuma yawan kwadayi kamar manya""

Aikin komai tadainayi acikin gidan saidai taci takwanta saikuma Usman yasake manne mata da lakuwa kamar danyaye""

Cikin yana shiga wata Tara kafafuwanta suka kunburah komai bata iya yikobanza gatada sonjiki sai akagamu akadace

Ranarda nakuda takamata akadauketa sai hospital tasha wuya Amman haihuwa tayi tsayinta gashikuma tagalabaita

Likita yace dole Usman yasaka hannu aimata aiki aciro yaron domin dan cikin yawahala tareda mahaifiyarsa "" Usman hankalinsa yayi matukar tashi

Saida doctor ya rarrasheshi yasaka hannu akashiga da itah dakin tiyata akaciro kyakkyawar beby maikamada Usman sak tamkar yayi kaki yatofar

Bayan anyimata dinki aka kaita dakin Hutu"" sosai Usman yakejin son jaririyar harcikin ransa take yadauki waya yasanarda hajiya da Abdul da kubrah yakirah gidansu lubcy yasanar

Ranar duka sukazo saigashi ancika asiviti makil damasu dubiya har makotanta saboda tanada mutane sosai"" satinta daya sannan aka sallameta kaitsaye Lagos akawuce da itah"" aikuwa Usman yamaida Lagos garinsu kullum yana zaryar hanya

Anasaurah kwana biyu biki kubra tazo""" sosai sukejida yarinyar ranar suna akaradamata suna labila

Usman gida biyu yakasa kansa"" bayawajen aiki baya Lagos aikuwa tanayin arba in akahadota tadawo

Sosai tadan huta da jarabar Usman kwana biyu Amman ranar taraina kanta dankuwa saida yafanshi nakwana arba in datayi basatare danyagaji iyakar makurah

Labila tayi wayonta sosai ko ina tanazuwa tanada shekara daya dawata bakwai aka yayeta"" lubcy batasake samun cikiba saida labila tacika shekara uku

Shima wajen haihuwa saida aka fasata saboda wahalarda tasha yaron yamutu cikin ciki"" tunlokacin batasake samun cikiba

Saida labila tacika shekara goma"" sannan tasamu ciki shima hallau tiyatarsa akai mata tace ajuye mata mahaifa dantagaji Amman badasanin Usman ba""

Katon danda akaciro mata shima kyakkyawa Amman labila tafishi kyau Dan ita ta fidebo kamannin mahaifinta""ranar suna akasa masa suna abdul-majeed sunakiransa majeed

Yana isah yaye tayayeshi domain sun shirya wata tafiya tareda kawayenta "" tatambayi Usman duk da badason ransaba Amman bazai iyah musamataba ita tadauki nauyin tafiyar har aje adawo

Sukayi shirye shiryensu ranar talata jirginsu yadaga zuwa charo satinsu biyu acen usman yadameta da azarbabi yace wlh tadawo hakanan badan tasoba dandama gudun hijirane taimasa tadan huta

Ranarda sukadawo tsautsayi ya afkamasu akan hanya dukkansu sunji ciwo sosai bakamar lubcy dangaba gareta yaji chiwo sai alokacin akalurah dakarinda kejikinta yagirma tamkar bishiyar kuka haryazubarda Yaya

Shiyasa batason Usman yakusanceta likitoci suka tabbatar sai anyimata aiki kuma Karin babbane danhaka zatafara dashan magani

Usman kamar yayi kuka danyasan tashi takare dankuwa likita yace karya kusanceta saida suka kwashe watadaya hardasati sannan suka murmure Tass alokacin Duk hankurin Usman yakare

Kawai yafada Neman auren wata suwaiba acikin kaduna take sosai sukeson junansu yasanarda hajiya bata tambayeshi daliliba tunda tasan yanada halin yin auren

Tadaimasa nasiha akan yakwatanta adalci cikin sati biyu akagama komai harlefe Amman yakasa sanarda lubcy

Dankunya yakeji yazata dauki maganar kenan baigodeba duk da hakurin datakeyi dashi danyanzu matsala tasameta zaigujeta kumashi Sam baida burin hakan

Zaune yakecikin falonsa yana tunani wayar sa tasoma ringing kamar bazai dagaba saikuma yadauko cikin sauri yadauka danharta katse an sake Kira hajiya ce yadauka tareeda sallama ta amsa"" yagaida itah cikin ladabi ta amsa tace ina yaransuke

Yagyara zamansa yace suna islamiyya tace hakane Sam na sha afa yaune asabar mamansufa????

Yace inatunanin barci takeyi"" tace toyajikinta??? Yace todasauki za ace"" Hafiz yana gida?? Tace yanzun nan Na aikeshi wlh

Dama kiranka nai insanarmaka kamar yanda kabukata ansaka bikin sati biyu "" yasaki fara a kai alhamdulillahi Amman najidadi

Tanisa Allah yasanya alkhairi yace Ameen tace babangida"" yace Na am tareda saita natsuwarsa tace inafatardai kasanarda lubabatu batun aurenka???

Shiru yayi yanasosa kai kamar munafuki yayi karya""" tace shirunka yanuna kenan baka fadamataba

Cikin kunya yace ah hajiya wlh nakasa tunkararta da maganar kayanda nazodasuma suna falon baki na aje dazaran naso sanarda itah sainaji tabani tausayi

Hajiya tace totunda tausayi takebaka kafasa auren mana"" idanuwansa ya kwalalo aransa yace kice inmutu kenan""

Cikin zuciya yayi maganar baisan tafito filiba hajiya tace wacce irin mutuwa duk wadanda suke zaune damata daya kaga sun mutune??

Yayi shirudai aransa yace hajiya bakisan halinda nake cikiba""" tace totunda har kaidin bazaka iyah hakuraba yazamar maka dole kasanarda matarka

Amman muddin karufemata harsai randaurin aure kokuma taji ashanun tallah tokuwa liki za atono


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 26 · 0% Book details