← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 97 OF 121

Chapter 96

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

By
Gentle Lady💃🏽


khadija tace ina nibazan zauna ananba"" wajen mijina zantafi " aljanar tasake murmusawa tace kiyi hakuri Amman fita dajin nan agareki babban hatsarine

Wannan gidan dakike ganie gidanane kuma shine kawai adokar dajin nan babu wani matsafi ko aljani dazaiganshi ko abunda yake cikinsa

Wannan aljanin bazaitaba tafiyaba inhar baisha jininkiba kuma yasan bakibar dajin nanba danyanajin kamshin jininkin Amman bayaganinki"""


Muddin kikafita gidan nan kasheki zaiyi danbazai bar dajin nan ba""" duk abunda kikaji karkisake kifita kiduba ko ina agidan nan duk abunda kike nema zakisamu inafatar zaki ji shawarata nabarki cikin amincin Allah tanakaiwa nan tazama hayaki tatashi sama khadija tadaga kai tana kallonta haryanzu data daina kukaba"" harsaida tadaina ganin hayakin taja jikinta kusa dakujerar datake falon tasake barkewa dasabon kuka


Al amarin aljani hayyanul zairi kuwa lokacinda yanemi khadija tareda wannan aljanar yarasa sai hankalinsa yatashi yasoma dube dube gashidai yanajin kanshin jininta Amman baya ganinta hakan yasa yasoma sunsunar kasa yanabin saitinda yakejiyo kamshinta yayita tafiya yana sunsune haryadaina jin kamshinta dole yadawo baya indayakejin kamshin nata yaja yatsaya saikuma yafashe dakuka tareda kururuwa aikuwa khadija tamike afirgice Dan kamar agabanta yake haka takeji

Tuni tasheka tabude wani dakin tafada ciki kai dakin yahadu iyah haduwa Amman tashin hankalinda khadija take ciki baisa talura da haduwarsaba ""

Saman makeken gadonda taganie cikin dakin tafada cikin tsoro""" Dan itah gidan kansa tsoron sa takeyi gatagama yarda dazamansaba ""


Aljani hayyanul zairi kuwa yadauke wajen sa o"i goma yana kuka """kukanda yakeyi bawai na wahala bane kukan bakincikine ai abun kunyane agareshi ace wannan karamar aljanar tahanashi Khadija hakan na nuna kenan taci galaba akansa?// dakarfi yace ina wlh karyane ba ataba bashi aiki yakasaba saboda banda yake aljani kuma shima matsafine bayan haka kuma majiyi karfine sadauki yanzu kwatakwata shekaransa Dari biyar aduniya"" kaf aljanunda *hatsabibin boka* yakedasu shine babba bawai agirman shekaruba saboda hazakarsa dakuma kwazonsa babu wani aikinda yake gagararsa duk inda akaturashi babu makawa saiyayi nasaraa dajin Iraqi da *hatsabibin boka* yaturashin yaje yayi fada damugayen namun jeji masucin naman aljanu dakuma bil Adama yakarkashe su yadawo cikin nasara shiyasa *hatsabibin boka* yake jidashi duk cikin dakarun aljanunsa""


Tayama zaikoma wajen shugabansa "" toyace me idan haryafadi ainahin abunda yafaru bashakka girmansa zaifadi kuma zaijawa Yayansa dakuma matarsa abunfada Wanda zaiyita yawo aduniyar aljanu harnabaya susamu abunfadi ga zuri arsa

Damadai aikinda akabashi yadauketa kuma yacika aiki jininta ladarr aikinsace yasan duk inda taboye acikin jejin dole tafito kokuma yunwa takasheta gabanza""

Kawai zai zagaye dajin da mugayen tsafaffin namun jeji dazaran tafito sugama da itah shikuma yatsotse jininta yabasu gangar jikinta zaicewa boka yagama aiki yasandai bazaiyi bincike akan hakaba tunda yayarda dashi dawan nan shawarar yayarda"" yayi busaa saiga manyan namun jeji sunata yawo awajen kuraye zakuna damisa bauna giwa "" dadai sauran namun jeji masu firgitarwa

Dakuma cutarwa"" sannan yazama iska yatashi sama yabace cikin gajimare"" lokacinda yayi wannan tsapin khadija tasomajin kukan kuraye dana namun jeje hankalinta yasake tashi tasoma kiran sunan Usman tana kuka maimatukar ban tausayi


*Kano*
Hospital dinda aka kwantarda Usman tareda labila wacce tasoma farfadowa tasake komawa barci likitoci atunaninsu barcin arzikine takeyi Amman basu saniba barcin ciwone domin zaizama cutarwa arayuwarta

Yau kwanan Usman biyu kenan dasuma Amman ko alamar farfadowa baiyiba duk wani taimakonda yakamata suyimasa sunyi amman sunkasa nasarar farfado dashi
Sun yanke shawarar dayakai gobe baifarfadoba saidai afitardashi waje


Lubabatu tunda taga halinda usman yashiga dakuma yarta labila sai hankalinta yakara tashi lallai yazama dole ta nemi boka aibahakan tace ayiba"""

Suna zagayeda Usman har hajiya damasu aiki sunyi. zugum zugum lokacinda khadija tasoma kiran sunansa saiga Usman yasoma motsa Dan yatsansa"" kamar anturoshi yatashi dakarfi yace khadeeja!!!!

Badai khadeeja na akadaukaba bazai yiyuba hajiyace tafashe dakuka tace badai hauka takamakaba babangida meyasamu khadijar??? Saiyanzu hajiya talurah da waima bada khadija akazoba

Habu ne yasheka dagudu yakirah likitoci dakyar aka rirrike Usman ganin yana nema yafi karfinsu yasa akaimasa allurar barcii

ahankali yake kiran sunan khadija harbarci yadaukeshi"" hajiya tana share hawaye takalli lubabatu wacce take sharar kwalla tace wai meyasamu khadijar??? lubabatu kam batace komaiba saidai tabita dakallo saida tasake tambaya habu yace suma wlh basu saniba sundawo masallaci kenan sukasamu"" wata bakar jeep tawuce kofar gidan atsiyace koda suka kawo saisukaga alhaji yadauki dankwali saikuma yaruga cikin gidan

Nikuma sainaga takarda kasa"" nadauka nakaranta mukayi cikin gidan dasauri saimuka sami alhaji dahajia duk asome bamusan menene musabbabin sumarsaba
Hajiya tarabka salati tace tomeyasamuu Khadija???


Hakuri hakuri hakuri wlh banda chajiii fatan alkhairi agareku


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 97 · 0% Book details