Chapter 001
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Tamurmusa wadan nan yaran bawasu bane face yayanki"" jin hakan yasa khadija tawatsa mata wani mugun kallo tana jansu hassan ajikinta tace wannan aizancen banzane akan wanne dalili zanbar yarana suje wajen wannan azzalumin
Wanda bai maida rayuwar mutane abakin komaiba"" Yarana basa bukatar hada idoma dashi
Aljanar tace khadija kenan kisani tunkafin kizonan nasanda zuwanki wacce *hatsabibin boka* yadauka kanwatace
Khadija tayi saurin Tarar numfashinta tace aiho kicedama dabiyu kika taimakeni ni atunani kinyine saboda Allah Ashe akwai wata mummunar manufa axuciyarki game damu
Tace kisaurareni khadija dazan iyah aikin nan wlh datuni nagama da matsalar khadija tasake wurgamata wani kallon tace saikuma akace dole Yayana suzasuyi??? Dayake sune kawai ubansu baisan dasuba??? Toni inason yayana bazantaba turasu wajen wannan mugunba kudakuke aljanu ma yagagareku saiwadan nan yaran dako abinci basu iyah baiwa kansuba
Aljanar tace khadija kifuskanci maganata wannan abun banikawai yashafaba hardake
Khadija tace nibanda Matsala dashi bansanshiba bansan inda yakeba danhaka kinunamun hanya inkoma gida"" tayi maganar tana mikewa tadauki su hassan
Aljanar tace nibazan hanaki tafiyaba Amman kishirya domin yatura bakaken aljanunsa duk inda wadan nan yaran suke adaukomasa su aka she inadai kinason yaranki nandin shine maboyarsu
Khadija nasan zakice akan Karen bukatata nataimakeki shinkokinsan wannan bokan shine yayi sanadin mutuwar mahaifiyarki Fateema??? !!
Kirjin khadija ne yaharba dasauri tajuyo dahanzari tace waike waye yafadamaki hakan?? inakuma kikasan mahaifiyata???
Tamurmusa gazahiri kuwa dattiijuwar nan wacce takarbar maki haihuwa maisuna Hauwa u to kakarkice"" !!! Dam gaban khadija yasake faduwa haba tadade tana tunanin kamar tasan mai fuskarta ashefa da mamantane suke kama
Dasauri takarasa tazauna kusa da itah murya narawa tace toyanxun ina take Dan Allah "" tadafata karkidamu zakije inda take khadija komai dakike gani kaddararrene kakarki tabison zuciyarta
Ga abunda iyayenta suka zabamata Amman takafe sai kakanki takeso dasukace tazaba kosu koshi saitace tazabeshi tayi wauta mezaihana talallabasu harsu amince
Wannan abun datayi mahaifinta yayita fushi da itah sanadin hakanne kishiyarta taimata magani tabargidan takoma Niger duk da batakoma wajen mahaifintaba saboda furucinda yayimata
Akan komai yabiyo baya kartanemeshi gata yargidan sarauta dankoda takoma babantane akan karagar mulki lokacinda tatafi tatafi daciki wata uku haka tayita rainon cikin hartasauka tahaifi yara biyu Mace danamiji
Tasake maida sunan mahaifiyarki fateema idan kikaganta bazakice kedin nan bace dankuwa babu abunda yarabaku
Namijin kuma Muhammad sunansa duka sunyi aure sun hayyafa Amman basacikin jindadi duk tasanadin abunda mahaiifiyarsu tayi abunkuma saiya shafeki keda kike jikanya"" sumacen din kusan hakane
Ranarda nabar nan naturah hadimina yasamoman cikakken tarihinki shine nasamu kakarki nafadamata hadarin rayuwarda kike ciki dukta dalilin kin biyayyarda tayiwa mahaifinta tayita kuka aranar kuma nasanarda itah mutuwar kakanki dakuma kishiyarta
Aranar namatsa mata saida takoma gidan mahaifinta tasamu yayanta shine sarki bayan tatafi wajen mahaifiyarta tanemi tayafe mata tasanarda itah duk abunda yasamu yayanta gashi haryanason taba jikarta batajiba bata ganiba mamarta takaita wajen mai martaba bashikoda lafiya
Yanaganin Hauwa yasoma hawaye shikanshi yayi wauta baidace danyarsa tayi badaidaiba yayimata wannan horon dama saida yayansa yace baidace aimata hakanba"" yadade abun yana damunsa saidai baisan yazaiyi yanemotaba tunda baisan inda take aureba
Dakyar yatashi zaune yayimata alama tazo cikin Dari Dari takara inda yake taduka saikuma tafashe dakuka tana neman yafiyarsa yace shikam aituni yadade dayafemata
Yace ina maigidanta?? Anan tadanardashi labarinta tunbayan barinta garin dakuma halinda kike ciki yajinjina Kai lallai wannan abun saiyazama izna ga iyaye dasuke nuna isa akan yayansu yanzu kuduba ba itah datai abunba yashafi yayanta harda jikokinta kuskure gudadaya data aikata
Inagamu masuyiwa iyayenmu kallon hadarin kaji kallon gidadawa aimu munwaye"' kallon basu isah ba aini bayaro bane dazasu nunamun Abu maikyau nasan abunda yadace ga rayuwata
Waisu dansunyi lokacinsu ana takuramasu muma saisun takuramana subarmu muci zamaninmu mana"" hmmm yammata samari yawancinku duk haka kuke
Kusani duk abunda kukaiwa iyayenku lallai kukwana dashirin karbar sakamako kukalli abunda Hauwa tayi kuma da abunda yasameta agurinka zakaga kamar abun bakomai bane nankuwa babban laifune.
Tacigaba karkiso kiga yanda ake murna sainunata akeyi gadangi "" satin tadaya agidan mahaifinta yarasu bayan kwana uku mamanta tabi Allah mai iko ashedai darabon zasugana ne
khadija tace Allah yajikansu tace Ameen "" khadija tanisa tana kallonta tace haryanzu magana kike akan dangina haryanzu bakibani amsataba menene dalilinda yasaka wannan bokan yakeson kasheni
..
Tace bashine yakeson kashekiba shima aikine akabashi tatari nunfashinta tace wayabada aikin akasheni??? Bana fada dakoma bantabacin zalin waniba bantaba hayaniya dawaniba to akan wanne daliline za ace akasheni??? Tayi maganar tana kallon aljanar
Murmushi tayi tace bakodaya Amman itah wacce tasadin akasheki tanaganin kintaremata wani jindadin duniya
Khadija tatareda dacewa wacece wannan??? Batareda shakkar komaiba tace kishiyarki lubabatu""
Khadija tace ban...ban.banfahinci mekike fadaba"" aljanar tamurmusa tace nace kishiyarki lubabatu khadija tace never wlh nifa kinsani aduhu wacce lubabatun???
Tace ina tunanin bakisan wata lubabatu bayan Itaba kuma Usman bashida wata Mata ayanzu sai itah akan me kike tantamar anya itane kuwa???
Khadija tace saboda itah ce mahaiifiyar labila kinga kuwa nasan bazata cutardaniba"" aljanar tamurmusa tace ke yarinyace khadija ai lubabatu ba itah tai nakudarkiba dahar zataji tsausayinki barimadai infadamaki bayan batanki tasa akaturawa yarta kuma kawarki aljani yahurah mata iskar barci Na sihiri kwananta biyar tana barci yanzun haka bata kasar anturata karatu kuma duk bacikin hayyacintaba
Gabadaya yan uwanki sunmanta dake kamardai yanda lubabatu tace bokan yayimasu "" nasan bazaki yardaba saboda kinyarda da itah idan zaki iyah tuna kalaman yarta datake maki zakigane hakan domin itah tasan abunda uwarta take aikatawa
Khadija kam bakibude take kallonta"" tace waima kinsan usman yanada da saurayi babba yayan labila ne Amman ba lubabatu tahaifeshiba sunansa kaleed
Bayan lubabatu tasa ankashe mamarsa ameenatu tasa kuma boka yakashe kaleed saidaikuma abunda basu saniba acikin aljanunsa akwai wani maisauran imanie saboda lokacinda ana tsoratarda maman kaleed hardaashi cikin masuyimata gizo suna zama kadangaru
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Tamurmusa wadan nan yaran bawasu bane face yayanki"" jin hakan yasa khadija tawatsa mata wani mugun kallo tana jansu hassan ajikinta tace wannan aizancen banzane akan wanne dalili zanbar yarana suje wajen wannan azzalumin
Wanda bai maida rayuwar mutane abakin komaiba"" Yarana basa bukatar hada idoma dashi
Aljanar tace khadija kenan kisani tunkafin kizonan nasanda zuwanki wacce *hatsabibin boka* yadauka kanwatace
Khadija tayi saurin Tarar numfashinta tace aiho kicedama dabiyu kika taimakeni ni atunani kinyine saboda Allah Ashe akwai wata mummunar manufa axuciyarki game damu
Tace kisaurareni khadija dazan iyah aikin nan wlh datuni nagama da matsalar khadija tasake wurgamata wani kallon tace saikuma akace dole Yayana suzasuyi??? Dayake sune kawai ubansu baisan dasuba??? Toni inason yayana bazantaba turasu wajen wannan mugunba kudakuke aljanu ma yagagareku saiwadan nan yaran dako abinci basu iyah baiwa kansuba
Aljanar tace khadija kifuskanci maganata wannan abun banikawai yashafaba hardake
Khadija tace nibanda Matsala dashi bansanshiba bansan inda yakeba danhaka kinunamun hanya inkoma gida"" tayi maganar tana mikewa tadauki su hassan
Aljanar tace nibazan hanaki tafiyaba Amman kishirya domin yatura bakaken aljanunsa duk inda wadan nan yaran suke adaukomasa su aka she inadai kinason yaranki nandin shine maboyarsu
Khadija nasan zakice akan Karen bukatata nataimakeki shinkokinsan wannan bokan shine yayi sanadin mutuwar mahaifiyarki Fateema??? !!
Kirjin khadija ne yaharba dasauri tajuyo dahanzari tace waike waye yafadamaki hakan?? inakuma kikasan mahaifiyata???
Tamurmusa gazahiri kuwa dattiijuwar nan wacce takarbar maki haihuwa maisuna Hauwa u to kakarkice"" !!! Dam gaban khadija yasake faduwa haba tadade tana tunanin kamar tasan mai fuskarta ashefa da mamantane suke kama
Dasauri takarasa tazauna kusa da itah murya narawa tace toyanxun ina take Dan Allah "" tadafata karkidamu zakije inda take khadija komai dakike gani kaddararrene kakarki tabison zuciyarta
Ga abunda iyayenta suka zabamata Amman takafe sai kakanki takeso dasukace tazaba kosu koshi saitace tazabeshi tayi wauta mezaihana talallabasu harsu amince
Wannan abun datayi mahaifinta yayita fushi da itah sanadin hakanne kishiyarta taimata magani tabargidan takoma Niger duk da batakoma wajen mahaifintaba saboda furucinda yayimata
Akan komai yabiyo baya kartanemeshi gata yargidan sarauta dankoda takoma babantane akan karagar mulki lokacinda tatafi tatafi daciki wata uku haka tayita rainon cikin hartasauka tahaifi yara biyu Mace danamiji
Tasake maida sunan mahaifiyarki fateema idan kikaganta bazakice kedin nan bace dankuwa babu abunda yarabaku
Namijin kuma Muhammad sunansa duka sunyi aure sun hayyafa Amman basacikin jindadi duk tasanadin abunda mahaiifiyarsu tayi abunkuma saiya shafeki keda kike jikanya"" sumacen din kusan hakane
Ranarda nabar nan naturah hadimina yasamoman cikakken tarihinki shine nasamu kakarki nafadamata hadarin rayuwarda kike ciki dukta dalilin kin biyayyarda tayiwa mahaifinta tayita kuka aranar kuma nasanarda itah mutuwar kakanki dakuma kishiyarta
Aranar namatsa mata saida takoma gidan mahaifinta tasamu yayanta shine sarki bayan tatafi wajen mahaifiyarta tanemi tayafe mata tasanarda itah duk abunda yasamu yayanta gashi haryanason taba jikarta batajiba bata ganiba mamarta takaita wajen mai martaba bashikoda lafiya
Yanaganin Hauwa yasoma hawaye shikanshi yayi wauta baidace danyarsa tayi badaidaiba yayimata wannan horon dama saida yayansa yace baidace aimata hakanba"" yadade abun yana damunsa saidai baisan yazaiyi yanemotaba tunda baisan inda take aureba
Dakyar yatashi zaune yayimata alama tazo cikin Dari Dari takara inda yake taduka saikuma tafashe dakuka tana neman yafiyarsa yace shikam aituni yadade dayafemata
Yace ina maigidanta?? Anan tadanardashi labarinta tunbayan barinta garin dakuma halinda kike ciki yajinjina Kai lallai wannan abun saiyazama izna ga iyaye dasuke nuna isa akan yayansu yanzu kuduba ba itah datai abunba yashafi yayanta harda jikokinta kuskure gudadaya data aikata
Inagamu masuyiwa iyayenmu kallon hadarin kaji kallon gidadawa aimu munwaye"' kallon basu isah ba aini bayaro bane dazasu nunamun Abu maikyau nasan abunda yadace ga rayuwata
Waisu dansunyi lokacinsu ana takuramasu muma saisun takuramana subarmu muci zamaninmu mana"" hmmm yammata samari yawancinku duk haka kuke
Kusani duk abunda kukaiwa iyayenku lallai kukwana dashirin karbar sakamako kukalli abunda Hauwa tayi kuma da abunda yasameta agurinka zakaga kamar abun bakomai bane nankuwa babban laifune.
Tacigaba karkiso kiga yanda ake murna sainunata akeyi gadangi "" satin tadaya agidan mahaifinta yarasu bayan kwana uku mamanta tabi Allah mai iko ashedai darabon zasugana ne
khadija tace Allah yajikansu tace Ameen "" khadija tanisa tana kallonta tace haryanzu magana kike akan dangina haryanzu bakibani amsataba menene dalilinda yasaka wannan bokan yakeson kasheni
..
Tace bashine yakeson kashekiba shima aikine akabashi tatari nunfashinta tace wayabada aikin akasheni??? Bana fada dakoma bantabacin zalin waniba bantaba hayaniya dawaniba to akan wanne daliline za ace akasheni??? Tayi maganar tana kallon aljanar
Murmushi tayi tace bakodaya Amman itah wacce tasadin akasheki tanaganin kintaremata wani jindadin duniya
Khadija tatareda dacewa wacece wannan??? Batareda shakkar komaiba tace kishiyarki lubabatu""
Khadija tace ban...ban.banfahinci mekike fadaba"" aljanar tamurmusa tace nace kishiyarki lubabatu khadija tace never wlh nifa kinsani aduhu wacce lubabatun???
Tace ina tunanin bakisan wata lubabatu bayan Itaba kuma Usman bashida wata Mata ayanzu sai itah akan me kike tantamar anya itane kuwa???
Khadija tace saboda itah ce mahaiifiyar labila kinga kuwa nasan bazata cutardaniba"" aljanar tamurmusa tace ke yarinyace khadija ai lubabatu ba itah tai nakudarkiba dahar zataji tsausayinki barimadai infadamaki bayan batanki tasa akaturawa yarta kuma kawarki aljani yahurah mata iskar barci Na sihiri kwananta biyar tana barci yanzun haka bata kasar anturata karatu kuma duk bacikin hayyacintaba
Gabadaya yan uwanki sunmanta dake kamardai yanda lubabatu tace bokan yayimasu "" nasan bazaki yardaba saboda kinyarda da itah idan zaki iyah tuna kalaman yarta datake maki zakigane hakan domin itah tasan abunda uwarta take aikatawa
Khadija kam bakibude take kallonta"" tace waima kinsan usman yanada da saurayi babba yayan labila ne Amman ba lubabatu tahaifeshiba sunansa kaleed
Bayan lubabatu tasa ankashe mamarsa ameenatu tasa kuma boka yakashe kaleed saidaikuma abunda basu saniba acikin aljanunsa akwai wani maisauran imanie saboda lokacinda ana tsoratarda maman kaleed hardaashi cikin masuyimata gizo suna zama kadangaru
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠