← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 93 OF 121

Chapter 92

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

By
Gentle Lady💃🏽


Akwana atashi babu wuya khadija da Usman harsunyi wata biyu da sati uku bayan sunyi wata da sati biyu adubai daganan sukaje India sati daya sukawuce America sati biyu dagacen sukawuce kasa maitsarki satinsu daya sukadawo madina sukai sati khadija tayi ziyara tasha kukan farinciki bata taba tunanin zataganta kusa da kabarin fiyayyen halittaba Allah kenan maiyin yanda yaso dagacen suka dawo Dubai suka fara shirin dawowa gida


Al amarin sarauniya lubabatu kuwa tunda taga har anyi wata uku harda kwana biyu Usman baidawoba haka zalika duk tayi wayadashi bata taba nunamasa waiyadawo saitace yazauna abunsa yaci amarcinsa

Saibayan sungama wayar takama kuka haryanzu ta gagara samun abunda akace takawo ganin wankin hula yanashirin kaita dare kawai tayanke shawarar ziyartar asibiti taje kasuwa tasiyo likaf da safar kafa"" dama tanada manyan riguna ma aikatan gidansu ta aika suka samo mata mangwaro gashi baijima da farawaba "" yana wuya shima dakyar yasamoshi

Washe gari tashirya tasaka kayanta Amman batasa nikaf dinba tafita cikin motarta saida takai asibitin tasaka nikaf din taxuba mangwaron da boka yabata ajaka Wanda aka. Dibomata ahannu tatusa raggaduda ajikinta tadawo tamkar maiciki dama tanada sarbano saicikin yataso"" sosai
Tafito tana turah ciki tatafi wajen da masu ciki suke zama idan sunzo awo matarda take wajen tafi mace Dari towazataba wakuma zata hanamawa

Mata dashegen kwadayi musamman masu ciki dazaran taga Abu saitace yawunta sunkawo tabbas inhar zata fitardashi awajen bashakka duk matanda suke wajen saisunci aikuwa za ayita haihuwa jikinta baiyarda tayi hakanba dankuwa asirinta zaitonu idan hakan tafaru ga mace sama da Dari alokaci daya

Tatari layi itace ta Dari da talatin"" zaune tayi waje daya"" tayi shiru matarda take kusa da itah sai zubarda yawu takeyi duk saitaji zuciyarta tana tashi mikewa tayi tabar wajen

Takoma cen bayan wani dakin Amman tahanyar masu zuwa awo cen bakin kofar shigowa tahango wata maiciki tafe tanadaga kafarta dakyar"" lubabatu tayi saurin Ciro mangwaronta tanasha Sam batakallon wajenda matar take kamarma batagantaba

Hartakawo inda take zatawuce saita dawo tace asslamu alaikum"" lubabatu wacce taturo ciki tace wa alaikumus salam""

Matar tace Dan Allah baiwar Allah inbadamuwa mangwaron kinnan zakidan sammanie yawunane sukadan tsinke"" lubabatu tasaki fara a tace Allah sarki bakomai barinabaki dama biyune aka samomun tasa hannu ajaka tadauko mangwaron tabata""

Matar takarba"" tasoma sha"" tace Amman ba awo kikazoba naga kinzauna anan??? Lubabatu tace shinazo wlh mutane sunyi yawa sainadawo nan din Amman ke aikin makara bakizo dawuriba

Tace hmm wlh dakafa nakezuwa kuma akwai nisa daganan zuwa gidanda nake"" lubabatu tace ayya to ina maigidanki matar tace kedai bari tasamu kusa da lubabatu tazauna dakyar tace mijina bayason haihuwa

Tunsanda mukai aure Anty saiyana bani wani maganie inasha bansan nahana daukan cikibane sai ranar najishi dadare yanafadawa abokinsa dan nataba samun ciki saida yayi wata uku yazube Ashe lokacinda banda lafiya allurarda akamun tazubarda cikine

Nikuma tundaga lokacin sainadaina shan maganin idan yabani saina kaikaici idonsa inwatsar dayalurah nasamu ciki duk da boyemasa danakeyi duk wahalarda cikin yakebanie aikuwa tunda yagano yace waibanida lafiya bariyakirah amun allurah nikam nace fafur lafiyata qalau dayanace saina nunamasa baxan yardaba kuma naji firarsa da abokinsa

Tundayago naji yace koda tsiya sai anzubar danshi baiyi shirin tara yaraba nayi kukan takaici da aurensa dama shine illar ka auri Wanda bakasan asalinshiba
..
Sanda yazo aurena iyayena basuyi wani bincike akansaba ganin yanada kudi kawai aka auramunshi "" gashi iyayena yan Cameroon ne acen ya auroni"" yakawoni nan banida kowa bansan kowaba"" tundaga lokacin yakwashe kayan abincinsa duka baya bani abinci duk da katon gidan da nakeciki saidai inje inyo bara asace inci abinci idankuma yakamani yace wai Zanzubar masa da mutunci yalakadamun shegen duka Amman banfasa zuwaba saboda bazan zauna yunwa takasheniba tuni yahana kowa shiga gidansama

Ganin bazan daina fitaba shine yasiyo garin kwaki kullum idan zaifita saiyabani gwangwani daya darabi hakanan bakomai haka zanjikashi inci"" saiya fara shigowa dayan matansa suna holewa matansa suna sakani dahuwar abinci tanan ne nakesamu inci maikyau watarana wasuma harkudi sukebani danyacemasu nidin Yar aikin gidansace

Dana lurah cikina ya isah zuwa awo shine nasoma aiki wani gida aboye inamasu wankakau anabiyana harnatara kudi yanzu inajiran kawai nahaihu natara kudin mota zankoma garinmu

Dama date din haihuwata Yakama likita yace dazaran nawuce sati banhaihuba indawo togashi harnakara sati biyu""

Lubabatu taji tausayinta sosai tace natausaya maki gaskiya hannu tasaka cikin jakarta tadibo kudi masu yawa tabata tace idan tasauka lafiya tayi hidimar biki dasu tanata godiya harda kukanta

Tatambayi sunanta tace Mariya"lubabatu tace kefa??? Maicikin tace saudatu""cikinta taji yafara motsawa tace Anty Mariya barinaga likitan zansameki Annanko "" lubabatu tace ah tatashi tanaturah ciki tawuce

Tana barin wajen lubabatu tamike tafita tashiga motarta tacire likaf tana saukarda ajiyar zuciya tatada motar ta cikin farinciki tawuce gida

Al amarin maiciki kuwa tana kaiwa cikin mutane ciwon Mara yataso mata taduke dasuka lurah haihuwace suka dauketa aka Kaita wani dakin akakirah wadansu likitoci kunsan likitoci akwai dagawa kowacce akakirah saita ce akwai abunda zatayi

Matarda taje Kiran likitocin harda kukanta"" dakyar tasamu wata kiristan tace sutafi koda sukazo saudatu harta gama fita hayyacinta gakan danda yafito Amman barai dantuni aljanin yazuke jininsa

Tanazuwa tajawoshi saigawani yakunno kai koda tasoma jawoshi daransa kafin yafito babu rai ko kuka baiyiba itakuma tuni tasuma aljanin yanaganin haka yabace yana mai murna dawan nan jininda yasamu

Matarda takirah likitar tayita kuka tana tsinewa likitocin ba ita kadaiba duk matanda sukewajen laifin likitocin sukaganie aidasunzo dawuri dayaran basu hawalaba harsuka kaida mutuwa

Abunda basu saniba kowa bayawuce kwanansa Hakika hakane Amman dangane da wulakancinda likitoci sukeyiwa marasa lafiya bakarya bane barinma likitoci mata wlh masu imani acikinsu kalilanne

Kumawai musulmai dankuwa MASudan tausayin zakasamu kiristanne Yar uwa Norse shinbakisan ladarda zaki samuba idan kika taimakawa Yar uwarki tasauka lafiya

Karki manta"" biyanki akeyi ga albashi ga ladakuma Abu biyu zakisamu Amman saikuga mace tazo haihuwa wlh wasu har Marin mata sukeyi waisuncika raki tasan bazata iya haihuwaba meyasa tayi aure sanda takejin dadinta damijinta meyasa bata tuna wannan ranarba

Kosuhau yimata fada waitadamesu da kuka ninan shaidace akan wulakancin likitoci mata waikina tunanin Allah bazai kamakibane??? Koke aganinki bakomai bane wannan mezaihana idan akakawo marar lafiya kirika kwantarmasa da hankali

Dagashi harmai jinyarsa kirika fadamasu magana maidadi saikiga kowa yanasonki kobayan ranki wlh zakisamu kyakkyawan yabo zakuji anacewa Allah sarki ai wlh doctor wance mutuniyar arzikice tayikaza tayi kaza Allah daiyajikantà Amman idankedin mugunyacefa kina tunanin Wanda kikayiwa rashin kyautawa danbaida lafiya idan yaji labarin mutuwarki zainema maki gafarar Allah

Bazainemà makiba wlh"" sannan kisani wannan abunda kikai sai anyiwa zuri arki kodakuwa kin mutune acikin yayanda kikabari ko jikoki keharkema bakiwuce hakan tasamekiba tundakema kina rashin lafiya kuma kina haihuwa

Rokona agareku likitoci kusan irin yanda zaku kyautata alakardu da majinyatanku"" kodakedin ba likita bace Amman kinasaran zamowa anan gaba saiki sanyanda zaki kyautata alakarki

Allah yasa masuhakan zasu gyara wadanda basayi kuma Allah yasake sakamasu imani da tausayin marasa lafiya dankuwa duk Wanda kaga bashida lafiya shikawai yasan abunda yakeji aransa idankayiwa Wanda yake gangar ajali rashin mutunci yazakaji idan akacemaka ai majin yacin nan yamutu Allah yakyauta

Saudatu bayan tafarfado akanuna mata gawar yayanta tayi kuka hartagodewa Allah tadangana tasan damacen sudin bamasu tsawon raibane tadauki yaranta koda tafito duk masu ciki sungama awo suntafi tace Allah sarki Anty Mariya watakil tayi nemana bata ganniba kuma gashi bansan unguwarda takeba

Datakoma gida mijinta yaga gawar yayan yayita kuka Allah yadauki son yayan yasakamasa azuciyarsa sanadin hakan yakamu daciwon zuciya

Itakuma tace yasaketa garinsu zatakoma yayita bata hakuri yace wlh yanzun yanason Yaya Allah yadoramasa son Yayansa dukda basa raye harkasa yaduka yana Neman yafiyarta tokunsan tsakanin mata damiji sai Allah tayafemasa Amman tace saiyaje an aunashi Idan bayada cutar HIV batareda musuba yaje tareda itah ma sukaje aka tabbatar bayada cutar komai sannan sukacigaba dazamansu cikin soda kauna kamar yahadiyeta yakeji""" sai rokon Allah yake Allah yasake bashi kyautar yan biyu


Al amarin lubabatu Kuwa tatafi datunanin wannan saudatu din ganin tunanin baida amfani kawai tawatsardashi takama harkokin gabanta

Ranar Usman yakirata yace gasunan zasu taso"" tasa akashirya masu abinci na musamman koda suka sauka bayan isha"i taturah habu driver yaje daukarsu

Sunyi kyau sunyi kiba Usman harwani sheki yakeyi alamun yaji dadin amarci rayuwarsa tayi kyau tunda lubabatu taganshi wani bakin kishi yataso mata baki sake takebinsu dakallo saiga kuka yakwace mata

Shikuma Usman daukarsa kukan murnane dasauri yasake hannun khadija yatafi yarungume matarsa yana saukarda ajiyar xuciya ahankali yasoma shafan bayanta murya cikin kuka tace nayi missing dinka sosai mijina"" cikin zakuwa shima yace nima wlh nayi missing dinki matata kullum cikin tunaninki nake

Khadija tuni tasadda kanta kasa wasu hawaye masu zafi suka sauko mata ganin idan tatsaya tacigaba da sauraren ma auratan kukanta zai iyah fitowa hakan yasa taja kafarta dakyar tahau na urarda zata sadata bangarenta tadauko mabudin bangaren tabude tashiga bangaren duk yayi kurah Amman batadamuba tashige dakin saman gadonta tafada tasoma darzar kuka marar dalili😭😭😭😭


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 93 · 0% Book details