← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 22 OF 121

chapter 25

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

By
Gentle Lady💃🏽


Muryansa tasake katsemata tunani yace inazakije yanzu??? Cikin sanyin murya tace mamana ta aikeni inyomata cefane"" yayi murmushi yace to idan bazaki damuba muje mana kisiyo daganan sainakaiki gida nabada hakuri

Tadan waro ido tace hakurin mezaka bayar nifa banji ciwoba"" yasake gyara tsayuwarsa yace duk dahaka sainakaiki gida daganan sainaga waje aiko ??kobakyaso zumuncin mu yadorene?? nalurah kinaso kidatseshi iyah nan""

Munmushine ya subuce akan fuskarta tace waceni aiban isah ba Amman naga kaima kanada uzuri kawai kabarshi nagode zanhau Dan adaidaita"" harararta yayi cikin wasa yace tozanga yanda zakihau Dan adaidaita gani kusa ashekuwa yau akwai rigima

Tace la abunfa duk baikai hakaba"" nayarda muje Amman idan mukaje unguwarmu nesa dagida zaka ajeni"" yace najidai muje

Dakansa yabude mata gaban mota sukashiga yaja yasoma tafiya kifa nunamun wajenda akesiyarda kayan miyan"" batareda takalleshiba tace kana cikin legos kace bakasan inda ake siyarda kayan miyaba"""

Murmushi yasaki yace ashekuwa yauzamuyi tayayo agari idan harsaini zan kaimu wajen"nida nake bako saiyanzu takalleshi tace wai dagaske kake???? Yace todakumafa nayimaki kamada yan Lagos????
Tace ausu yan legos harwata kamane dasu????

Yace sosai aidakingansu zakiganesu kullum suna sanye da dangakallun kaya"" sannan Kuma basada Faraa gadukkan alamu kema ba yarnan dinbace""tace ya akai kasanhaka??? Yace dabi unki mana"" ke komainakima so nice

Murmushi tayi maidan sautiii tace kaidai wlh kafaye zolaya!" Sunakawowa daidai wata kwana tace nan zakabi""" tayita nunamasa hanya harsuka kawo

Karyafa tasheramasa dankuwa bata tabazuwa siyen kayan miyaba"" toyanzu idanma tafita batafitoda ko asiba"" karfa asirinta yatonu yagano karya tashekamasa jitayi yabude mota""" zatafita yayi saurin dakatarda itah yace dame dame za asiyo??? Cikin rawar murya tace komaima

Kaitsaye yawuce wajen maikayan miyan dayake inyamurine yace yahadamasa kayan miya"" na dubu biyar komai ahada"""

Nankuwa akahada komai harda cucumber da kabeji dasu carrot" saida yanuna mata yace dubakiga ko akwai abunda babu asiyo"" tace komai akwai sannan akazuba bayan but sukakoma

Tace kayan miyanfa sunyi yawa"" yace to kibawa wani idan sunyimaki yawa"" kidai nunamana hanya karmu bace""

Dariya tasoma kai malam akwaika daban dariya wlh"" takasan ido yake kallonta tana matukar burgeshi sosai"" yace basunana malam ba sunana Usman"

Ido tawaro tace sunan uncle dina"" yace dagaske kenan nima nazama uncle" dinki""" tace sosaima
Yanda sukeyin firah hankali kwance idan kagansu saika dauka sundade dasanin juna"""

Suna kawowa unguwarsu tace ajeni nan zankarasa"dakafa
Batareda yakalletaba yace babu amfanin zuwan nawa kenan tunda banga gidaba"""

Ahakan tanuna masa gidansu""" yayi hon maigadi yahangame masa kofa yakutsa kan motarsa kamar wani dangida""" bayan yatsaya da motar"" yajuyo yana fuskan tarta yace gashi harmunkawo Amman bakifadamun sunankiba"""

Naga abun yar rowar sunace""murmushi tayi taboye fuskarta cikin hijabi tace sorry aiban isah nayiwa uncle rowar sunanaba"""

Yamurmusa yace nifa banyarda da uncle din nanba''' tarausayarda kai tace saime???? Yace aboki daganan kuma saiyayi shiru yana kallonta yanadariya kasa kasa

Murmushi tasakeyi tace bari nashiga gida kar mom taga nadade""" yaduba agogon hannunsa yace shikenan ataimaka abani phone no"""
Wayarsa yamika mata afuskar wayar PIC dinsane da Ameena kaleed yana tsakiya""" talurah da pic din saikawai tawuceshi tasaka masa Tamika masa
Tace katsaya koruwa kasha""" ah ah inasaurine wlh akwai abunda nazoyi gobema zankoma Amman zansake zuwa gobe saimu gaisa""

Tabude motar tafita"" kayan miyar yafitomata dasu tabawa maigyaran fulawa tace yashiga dasu cikin gidan

Sukai sallama tasake masa godiya tawuce yace amm jimana"" tajuyo ciikin wani salo Wanda yakusa sumarda Usman da ido tamasa akamar menene??? Yace sunan???/

Tadan dafe kai sorry namanta lubabatu tanafadàr maganar tayicikin gidan Usman yabita da murmushi wani sanyi""yaji yanaratsa dukkan sassan jikinsa rabonsa dayaji farinciki haka tunranarda meenal tabar duniya

Murmushi yayi yashiga motarsa akabude masa get yafita Sam baiso zuwa legos dinba Ashe arzikine yake kiransa aransa yake ayyana hakan

Tanashiga tasamu mom dinta tanadubà kayan miya""" tanaganinta tace lubcy wadan nan kayanfa??? Batareda takalletaba tace kiyi amfani dasu wanine yasiyamun tawuce bangarenta

Mom dinta tajidàdi aranta tana adduar Allah yasa saurayintañe dantamatsu lubcy tayi aure

Tanashiga daki tacire hijab tawurga akan gado tasoma tikar rawa tana murna harda ihu wayartace tasoma ringing tadauko dasaurii ganin sabuwar nomber tasan shine takidagàwa hartayanke akasake kirah batadaukàba saida yasake kirah tadauka cikin yanga kamar yanaganinta ta amsa sallamarsa sannan tace waye


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 22 · 0% Book details