Chapter 62
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Yadago fuskarsa wacce take kumshe da murmushi idanuwansa yadorah akanta duk da tadukarda kanta"" yace laifin me akamun daza abani hakuri???
Aini yadace inbada hakuri gashi tasanadina nasa kinyi hasarar hawayenki masu tsada"" khadija kara sanne kanta tayi
Labila ce tamintsileta"" itama tarama mikewa labila tayi tace inazuwa kafin khadija tayunkurah tuni labila taruga tashige daki tarufe kofa
Dolece tazaunarda khadija Amman sai mutsuiniya take kamar wacce take akan kaya"" Usman haryanzu baidauke idonsa akantaba"
Ahankali yakira sunanta khaaadeeeja hardawani Jan haruffan sunanta yanayin yanda yakirah sunanta yasaukar mata da kasala kasa amsawa tayi""
Saida yasake kiranta akaro nabiyu sannan ta amsa cen kasan makoshi""" yanisa inafatardai ba labilace ta tilas taki kibani hakuriba
..... Kai tagirgiza"" yace tomenene ra ayinki akaina nayimaki konayimaki tsufa ??? Bakinta tarufe tana dariya kasa kasa shima yadan saki dariya maidan sauti yace kifadamun gaskiya idan banyi makiba tayiyu nayi furfura dayawa bansaniba
Wannan karon saida khadija tadago takalleshi ta sake sanne kanta kasa"" aranta tace anya kasan yanda kake kuwa??? Kamar matashi Dan shekara ashirin dabiyar""
Yace bakice komaiba??? Cikin jinkunya tace ah ah dad"" yamurmusa tokinyarda yanzu zaki aureni??? Tagyada kai
Yace to Alhamdulillah insanarda malam kenan kin amince"" tace ah amman dady karatunafa""" yace hakane ainasan kunkusa gamawa koba ajinku daya da labila ba???
Tace ah ah ba skull dinmu dayaba"" suna riganmu zana jarabawa"yace shikenan badamuwa aikunkusa gamawa zan iyah jirah kikammala""
Shirune yabiyo baya kuma Usman yamaida kansa saman kujerah wani dadine yaketa ratsashi tako ina"" jiyakema tamkar gobene za adaurah masa aure da itah
Farinciki yakeji marar misaltuwa Wanda baitabajin irinshiba"" shi run yayi yawa hakan yasaka khadija tasaci kallonsa saitaci sa a ba itah yake kalloba
Takuramasa ido tana murmushi"" tanaganin yadan motsa tayi zumut ta mike dad nizantafi gida"" yace au harkingama firar??? Cikin zolaya yayi maganar batace komaiba
Yace shikenan kigaida innah tace to dasauri tawuce hartanadan hadawa dagudu yabita da kallo cikin soda kauna saida tafita yasaukarda ajiyar xuciya mai nauyi yace Alhamdulillah
Yalunshe idonsa yasake budewa yakwalawa labila kirah"" tana kwance tana game tace na am tareda mikewa tafito kusa dashi tazauna akasa tace waihar tatafi???
Yace ah tatafi"" murmushi labila tayi tace Allah yatabbatar da alkhairi yace Ameen"" sannan yagyara zamansa yace wanne irin sharadine kikace zakisanardani inhar tayarda zata aureni???
Labila tagyara zama tace inafatar ranka bazai sosuba??? Yace bakomai inajinki"" Tanisa kanta yanakasa tace banaso katambayi dalili akan komai dazanfada ""
yace shikenan inajinki tanisa banaso kasanarda mom zakayi aure kabari sai ana sauran sati daya bukin
Kamar yacemata menene dalilinta Saikuma yatuna tace karya tambaya shima anashi bangaren baidaniyar sanarda itah dansai kumuiniya yakeda maganar shiyasa yanzun ma dagawajen aiki yawuce kanon
yace uhum inajinki saime kuma""tace inhar bikin yatashi karkabari mom tayi taron biki sannan koda tatambayeka zataje unguwa karkabarta
Waifa awautar labila sai lubabatu tasamu fitane harzataje wajen bokanta abunda batasaniba lubabatu batazuwa ko ina bokanta madubinta danmuddiñ ba madubin tarasaba babu abunda zaikaita wajen bokan
Yayishiru aransa yace kodai labila zargin mahaifiyarta takeyi??? Allah sarki batasan baburuwan lubabatuba harmatafini son inyi auren kawaidai halin matanne
labila tacigaba Kawata bazata zauna bene Na biyuba kodai kabarmata naka kokuma mom takoma naka sahiba tazauna na mom din kaisaika zauna nabiyun
Idan harkayimun wannan kagama mun komai saidai nayimaku fatan Allah yabaku zaman lafiya""
Yasaki murmushi taredacewa Ameen indai Dan wannan ne aibakomai"" maisaukine awajena"" yakalli agogon hannunsa yace wai ina abdulmajeed yashigane??
Tanadariya tace ainaturah shi gidan abokinsa tunda nasan zakazo yana iyah kwabsamana"" hajiya ma danasanarda itah zakazo shinefa itama tafita unguwa""
Yamike tokuwa bazan jirasuba aiki yanacen wlh nabaro muje nabaki sako sainawuce tace to tajuya daki tadauko mayafinta tafita"" yanagaba tanabiye dashi kofar gidansu khadija suka nufa labila takarasa tarufe kofar
Tace dad koyanruwa bakashaba??? Yace taruwa nakeyi wacce nazo wajen ta tagudu tabarni dariya labila takamayi tace ayimana afuwa dad
Motarsa yabude yadauko wani karamin kwali guda biyu yace gashi saikiduba kotayi biyu nasiyo saikidauki daya"" tace la dad nifa daya nafadamaka nitawa uncle baijima dasiyamun itaba waccema kasiyomana lokacin walima ya muktar yakarbeta ahannunta waibaiyarda tarika wayaba
Yace toyanzu kikaimata aizanyi magana dashi yabarta da wayarta inaso zandinga kiranta munagaisawa tunda bakullum sai nakirah awayarkiba idankuma bakwatarefa
Kije saiki saka mata chaji nibari nawuce tace tomungode Allah yakiyaye hanya yace Ameen yashiga motar yawuce tanadaga masa hannu
Labila takunna wayar tadauki dayar tasaka number din dad tayi serving hubbyna daya number sa tasaka my everything""
Tayi murmushi taka she wayar tamiyar cikin kwalinta tawuce gidan tsakar gidan tasamu khadija suna labari da innah tanaganin labila tahau dariya
Labila taharareta cikin wasa tace haka akefirah waidaga shigana daki kodanafito bangankiba tayi maganar tanazama tace wlh sainatashi tsaye naga alama sahiba batasan yanda ake tarairayar saurayiba
Bacinma kiyita janshi dafirah harsaiyamanta inda zaije dareyamasa agarin nan"" inna banda dariya babu abunda takemasu itakuma duk labila tasata jinkunya""
Tamikawa innah tace gawayar sahiba dad yace abarta da wayarta zairika kirah suna gaisawa saurankuma idan yakirah kiki dauka dannalurah bakisan love ba""
Innah tace nadaiganoki labila kamfen kikewa dad"" tace bahaka bane innah sonake tutarmu tayi sama aikingane tayi maganar tanakashe ma khadija ido daya
Takaimata duka tagoce tana dariya bari nawuce gida kitashi kisaka chaji kikunna bamamaki idan yakai office zaikirah yaji muryar maisanyinsa
Idan yakirah kilankwashe murya kice helo my love tayi maganar tanayin Farida ido khadija tamike tabita dagudu tafita gidan tana dariya
Inna ma dariya takeyi tace kecedai labila ce maishiga tsakaninku zaiji kunya"" kidauki wayar kisaka chajin tace to
Wayar tadauka zuwa dakinta takunna wayar sannan tajonata chajii takurawa wayar ido fuskar Usman takegani ajikin glass din wayar sai murmushi takesaki
*WACECE KHADEEJA!*
Kubiyo yargidan Ibraheem domin kuji cikakken tarihin rayuwarta
""
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Yadago fuskarsa wacce take kumshe da murmushi idanuwansa yadorah akanta duk da tadukarda kanta"" yace laifin me akamun daza abani hakuri???
Aini yadace inbada hakuri gashi tasanadina nasa kinyi hasarar hawayenki masu tsada"" khadija kara sanne kanta tayi
Labila ce tamintsileta"" itama tarama mikewa labila tayi tace inazuwa kafin khadija tayunkurah tuni labila taruga tashige daki tarufe kofa
Dolece tazaunarda khadija Amman sai mutsuiniya take kamar wacce take akan kaya"" Usman haryanzu baidauke idonsa akantaba"
Ahankali yakira sunanta khaaadeeeja hardawani Jan haruffan sunanta yanayin yanda yakirah sunanta yasaukar mata da kasala kasa amsawa tayi""
Saida yasake kiranta akaro nabiyu sannan ta amsa cen kasan makoshi""" yanisa inafatardai ba labilace ta tilas taki kibani hakuriba
..... Kai tagirgiza"" yace tomenene ra ayinki akaina nayimaki konayimaki tsufa ??? Bakinta tarufe tana dariya kasa kasa shima yadan saki dariya maidan sauti yace kifadamun gaskiya idan banyi makiba tayiyu nayi furfura dayawa bansaniba
Wannan karon saida khadija tadago takalleshi ta sake sanne kanta kasa"" aranta tace anya kasan yanda kake kuwa??? Kamar matashi Dan shekara ashirin dabiyar""
Yace bakice komaiba??? Cikin jinkunya tace ah ah dad"" yamurmusa tokinyarda yanzu zaki aureni??? Tagyada kai
Yace to Alhamdulillah insanarda malam kenan kin amince"" tace ah amman dady karatunafa""" yace hakane ainasan kunkusa gamawa koba ajinku daya da labila ba???
Tace ah ah ba skull dinmu dayaba"" suna riganmu zana jarabawa"yace shikenan badamuwa aikunkusa gamawa zan iyah jirah kikammala""
Shirune yabiyo baya kuma Usman yamaida kansa saman kujerah wani dadine yaketa ratsashi tako ina"" jiyakema tamkar gobene za adaurah masa aure da itah
Farinciki yakeji marar misaltuwa Wanda baitabajin irinshiba"" shi run yayi yawa hakan yasaka khadija tasaci kallonsa saitaci sa a ba itah yake kalloba
Takuramasa ido tana murmushi"" tanaganin yadan motsa tayi zumut ta mike dad nizantafi gida"" yace au harkingama firar??? Cikin zolaya yayi maganar batace komaiba
Yace shikenan kigaida innah tace to dasauri tawuce hartanadan hadawa dagudu yabita da kallo cikin soda kauna saida tafita yasaukarda ajiyar xuciya mai nauyi yace Alhamdulillah
Yalunshe idonsa yasake budewa yakwalawa labila kirah"" tana kwance tana game tace na am tareda mikewa tafito kusa dashi tazauna akasa tace waihar tatafi???
Yace ah tatafi"" murmushi labila tayi tace Allah yatabbatar da alkhairi yace Ameen"" sannan yagyara zamansa yace wanne irin sharadine kikace zakisanardani inhar tayarda zata aureni???
Labila tagyara zama tace inafatar ranka bazai sosuba??? Yace bakomai inajinki"" Tanisa kanta yanakasa tace banaso katambayi dalili akan komai dazanfada ""
yace shikenan inajinki tanisa banaso kasanarda mom zakayi aure kabari sai ana sauran sati daya bukin
Kamar yacemata menene dalilinta Saikuma yatuna tace karya tambaya shima anashi bangaren baidaniyar sanarda itah dansai kumuiniya yakeda maganar shiyasa yanzun ma dagawajen aiki yawuce kanon
yace uhum inajinki saime kuma""tace inhar bikin yatashi karkabari mom tayi taron biki sannan koda tatambayeka zataje unguwa karkabarta
Waifa awautar labila sai lubabatu tasamu fitane harzataje wajen bokanta abunda batasaniba lubabatu batazuwa ko ina bokanta madubinta danmuddiñ ba madubin tarasaba babu abunda zaikaita wajen bokan
Yayishiru aransa yace kodai labila zargin mahaifiyarta takeyi??? Allah sarki batasan baburuwan lubabatuba harmatafini son inyi auren kawaidai halin matanne
labila tacigaba Kawata bazata zauna bene Na biyuba kodai kabarmata naka kokuma mom takoma naka sahiba tazauna na mom din kaisaika zauna nabiyun
Idan harkayimun wannan kagama mun komai saidai nayimaku fatan Allah yabaku zaman lafiya""
Yasaki murmushi taredacewa Ameen indai Dan wannan ne aibakomai"" maisaukine awajena"" yakalli agogon hannunsa yace wai ina abdulmajeed yashigane??
Tanadariya tace ainaturah shi gidan abokinsa tunda nasan zakazo yana iyah kwabsamana"" hajiya ma danasanarda itah zakazo shinefa itama tafita unguwa""
Yamike tokuwa bazan jirasuba aiki yanacen wlh nabaro muje nabaki sako sainawuce tace to tajuya daki tadauko mayafinta tafita"" yanagaba tanabiye dashi kofar gidansu khadija suka nufa labila takarasa tarufe kofar
Tace dad koyanruwa bakashaba??? Yace taruwa nakeyi wacce nazo wajen ta tagudu tabarni dariya labila takamayi tace ayimana afuwa dad
Motarsa yabude yadauko wani karamin kwali guda biyu yace gashi saikiduba kotayi biyu nasiyo saikidauki daya"" tace la dad nifa daya nafadamaka nitawa uncle baijima dasiyamun itaba waccema kasiyomana lokacin walima ya muktar yakarbeta ahannunta waibaiyarda tarika wayaba
Yace toyanzu kikaimata aizanyi magana dashi yabarta da wayarta inaso zandinga kiranta munagaisawa tunda bakullum sai nakirah awayarkiba idankuma bakwatarefa
Kije saiki saka mata chaji nibari nawuce tace tomungode Allah yakiyaye hanya yace Ameen yashiga motar yawuce tanadaga masa hannu
Labila takunna wayar tadauki dayar tasaka number din dad tayi serving hubbyna daya number sa tasaka my everything""
Tayi murmushi taka she wayar tamiyar cikin kwalinta tawuce gidan tsakar gidan tasamu khadija suna labari da innah tanaganin labila tahau dariya
Labila taharareta cikin wasa tace haka akefirah waidaga shigana daki kodanafito bangankiba tayi maganar tanazama tace wlh sainatashi tsaye naga alama sahiba batasan yanda ake tarairayar saurayiba
Bacinma kiyita janshi dafirah harsaiyamanta inda zaije dareyamasa agarin nan"" inna banda dariya babu abunda takemasu itakuma duk labila tasata jinkunya""
Tamikawa innah tace gawayar sahiba dad yace abarta da wayarta zairika kirah suna gaisawa saurankuma idan yakirah kiki dauka dannalurah bakisan love ba""
Innah tace nadaiganoki labila kamfen kikewa dad"" tace bahaka bane innah sonake tutarmu tayi sama aikingane tayi maganar tanakashe ma khadija ido daya
Takaimata duka tagoce tana dariya bari nawuce gida kitashi kisaka chaji kikunna bamamaki idan yakai office zaikirah yaji muryar maisanyinsa
Idan yakirah kilankwashe murya kice helo my love tayi maganar tanayin Farida ido khadija tamike tabita dagudu tafita gidan tana dariya
Inna ma dariya takeyi tace kecedai labila ce maishiga tsakaninku zaiji kunya"" kidauki wayar kisaka chajin tace to
Wayar tadauka zuwa dakinta takunna wayar sannan tajonata chajii takurawa wayar ido fuskar Usman takegani ajikin glass din wayar sai murmushi takesaki
*WACECE KHADEEJA!*
Kubiyo yargidan Ibraheem domin kuji cikakken tarihin rayuwarta
""
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠