Chapter 60
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Yace yanzun kazone??? Usman yace ah wlh .to ansamesu lfy ko???..
Yace cikin godiyar Allah""" to masha Allah ""Allah yakara mana lafiya Usman yace Ameen"" saikuma shiru yabiyo baya yalura akwai magana abakinsa yace Alhaji Usman mukarasa ciki ko babu musu yamike shikuma yashige gaba yanabiye dashi
Dayake shagon babbane akwai kujeru biyu aciki yanuna masa bisimillah zauna taresuka zauna yasake bashi hannu suka gaisa"""
Yace banyi mamakin ganinkaba nadauka wani kaya kazokasiya saikuma nalurah akwai magana abakinka""
Usman yasanne kansa yace hakane malam"" dama akan yarwajenkane "" tunranarda nazo walimar su labila naganta amakaranta naji takwantamun araina
Banyi tunanin Kawar labila bace saida nagansu gida tare"" tun alokacin naso cireta araina"" saikuma abun yafaskara
Kuma inajin nauyin nasanarda itah shine danasanarda labila tasanarda itah tace ta amince Amman kuma bata fadamata ainahin waye yakesontaba
Shine Nazo wajenka Neman izini inaso inda hali ingana da itah banaso intilas tamata idanhar batasona karsai magana tayi nisa yazama nacutarda itah
Danasanarda hajiya shine taturoni nan nayi tambaya har akanunamun shagonka"" inafatar ba aimata mijiba daga wurinku dagaske nake bawai wasa nazoyiba auren ta zanyi inda halima banaso adau tsawon lokaci yakai karshen maganar yana kallonsa
Malam garba yanisa yace to Alhamdulillah naji dadin jin wannan maganar Amman wani hanzari baguduba gaskiya banine mahaifin yarinyar nanba"" asali uba muka hada da mahaifiyarta
Mahaifinta Dan yolane sunrabu da mahaifiyarta tuntana ciki wata uku"" tazo tareda yayanta muktar anan garin dama nan ne tushenta"" ranar da tahaifeta aranar tarasu ko waigowa batayi taga yarba yayanta shiyayi rainonta hartagirma duk damaidakina tana kulada itah sosai bayason yayi nesa da itah
Yanzun yana america wajen karatu ni awajena babu damuwa kafara ganawa dayarinyar idanhar ta aminta zankirah yayanta insanardashi saikasamu kashirya muje yola tare dakai duk daharyanzu babanta baitaba waiwayarmuba kodai yanedai muzamu nemishi
Usman yace hakan yanada kyau Allah yajikanta"" yace Ameen daganan sukadan taba firah yayimasa sallama yakoma gidan yasanarda hajiya yace tafadawa labila zaidawo jibi yayimata sallama yatafi
Ranarda takama zaizo takai khadija akayimata lalli akagyara mata kai tashirya masa abinci mairai dalafiya"" gidansu khadija suka karbi mabudin dakin ya muktar suka gyarashi suka kunna turaren wuta""
Dakinsai fitarda sihir taccen kamshi yakeyi"" da khadija taiwanka labilace tayimata kwalliya Dan itah bamaiyawan kwalliya bace
Bayan tagama kimtsawa labila takalleta tundaga sama harkasa aranta tace dady hakika kayi dacen mata wacce zata share maka hawayenka
Dakuma tatunoda gidanda zataturah kawarta saikuma tarungumeta tafashe dakuka"" bataso tarasa kawarta haka zalika tanason ganin karshen bokan mamarta kuma tasan babu wacce zata iyah tunkararsu sai khadija domin itace ta chanchanta
Khadija tace lafiya sahiba idan bakyason abun nan karfa afara hankalina bazai kwantaba idan inaganinki cikin damuwa
Labila tayi saurin share hawayenta tace karkidamu sahiba bawani abubane yasakani kuka ganin wannan kyanda kikayine kamarwata sarauniya
Harara tayimata cikin wasa tace aikinfini kyau sahiba kawaidai bakyaganin nakine kina hango nawa"" zatayi magana kirah yashigo wayar labila
Tadauka cikin fara a tayi sallama daya ban garen aka amsa tace harka iso??? Yace ah tace ok ganinan zuwa takashe kiran tana kaidubanta wajen khadija wacce takuramata ido bugun kirjinta harwaje kanajinsa
Murmushi tasakarmata tace yadai sahiba??? Tasanne kanta kasa tanawasa dayan yatsunta tace wlh gabana faduwa yakeyi
Kamar kirjina zaiballe"" labila tace please kisaki ranki nasan zaiyimaki kyakkyawane sosaifa barinakaishi dakin nadawo
Tayi maganar tanaridar mayafinta tayafa tafita"" innah tana tsakar gida tacemata innah bakon ya iso"" tace to gashi bangama dama furarba barinayi sauri tace to tawuce
Yanacikin motarsa yanaganin tafito yafito yana tunkarota da murmushi akan fuskarsa""
Tace dad inawuni"" yace lafiya qalau yagidan
Tace qalau mukarasa ciki sainakirata ko"" yace to bisimillah"" tana gaba yanabinta abaya tabude masa dakin yashiga yazauna sannan tafita tayita jidomasa kayanda suka hadamasa takaimasa
Shidai yakagara yayi ido biyu da khadija kamaryayi magana saikuma yadake kartace yafaye zumudi tazuba masa ruwa sannan tafita khadija takoma tamkar mutum mutumi duk jikinta yamutu labila tadauko hijab tasakamata""
Tariko hannunta sukafita haryanzu kirjinta harbawa yakeyi bakin dakin labila tatsaya tace kishiga inazuwa""
Khadija tamake kafada tace saidai mushiga tare"" labila ta kwalalo ido tace gaskiya bazai yiyuba haba""
Khadija tace tosaidai mukoma Amman kinsan bazan kebe dawani namijiba alhalin ba muharramina bane
Tace kinyi gaskiya tokishiga dazaran kungaisa wlh zanshigo tace kintabbata??? Tace ah saiki tangale kofar idan kikashiga tace shikenan
Labila tawuce tadade tsaye bakin kofar kafin tadaure tareda addu oi abakinta tasamu damar shiga dakin tareda sallama
Wani sansanyar kamshin turarensa yadaki hancinta idonta yana kallon kasa cen nesa dashi taduka muryansa maisanyi taji taratsa dodon kunnenta wa alaikumus salam""
Gabantane yasake fadii talumshe idonta tabude aranta tace sak muryan dad"" murya kasa kasa tacemasa inawuni
Idanuwansa suna kanta yace lafiya qalau Khady yagidan yakaratu"" wannan karon kam tunaninta yafara gagararta ahankali tadago kanta saicikin idonsa
Zumbur tamike tadafe kirjinta tace dady dama Kaine??? Yanda take magana kasan tanacikin matsanancin tashin hankali gakuma bugun kirjinta ya tsananta
Lallausan murmushi yasakar mata yace nine kinji mamakine khadija"" hawayenda suke akan fuskarta suka karasa gangarowa tace dad menene hakan?? labila dasaninta ta aikata hakan???
Yasakeyin murmushi yace balaifin labila bane nine nafara samunta da maganar"" cikin muryar kuka tace nashiga uku ni khadija menene sahiba ta aikata haka bazai yiyuba
Kafin Usman yayi magana tuni khadija taruga tafita dakin tana kuka kamar ranta zaifita usman yatashi tsaye yana kiranta ina kojuyowa batayiba yadunkule hannunsa yanaushi iska
Lebonsa nakasa yacije adayanaji kamar zai iyah hakurah da khadija Amman ganinda yamata ayanzu babu nikab yasake haukatoda soyayyarta ya Allah kasa kartace bazata aureniba
Dagudu tashiga gidan labila tana tareda innah kawaiganinta sukai dagudu tafada daki tana kuka"" suka kalleta suduka sannan suka dubi juna innah tace dama nafadawa malam tayarda da maganar kine dan batasan kowaye kika zaba mata ba
Ainidama nasan za ayihaka"" saikishiga kilallaso abarki"" labila kamar tayi kuka takama hanyar dakin innah tabita dakallo tace Allah yasa zatayarda tunda intakafe akan Abu bamaijuyata saidai nasan yanda kuke watakil tasaurareki
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Yace yanzun kazone??? Usman yace ah wlh .to ansamesu lfy ko???..
Yace cikin godiyar Allah""" to masha Allah ""Allah yakara mana lafiya Usman yace Ameen"" saikuma shiru yabiyo baya yalura akwai magana abakinsa yace Alhaji Usman mukarasa ciki ko babu musu yamike shikuma yashige gaba yanabiye dashi
Dayake shagon babbane akwai kujeru biyu aciki yanuna masa bisimillah zauna taresuka zauna yasake bashi hannu suka gaisa"""
Yace banyi mamakin ganinkaba nadauka wani kaya kazokasiya saikuma nalurah akwai magana abakinka""
Usman yasanne kansa yace hakane malam"" dama akan yarwajenkane "" tunranarda nazo walimar su labila naganta amakaranta naji takwantamun araina
Banyi tunanin Kawar labila bace saida nagansu gida tare"" tun alokacin naso cireta araina"" saikuma abun yafaskara
Kuma inajin nauyin nasanarda itah shine danasanarda labila tasanarda itah tace ta amince Amman kuma bata fadamata ainahin waye yakesontaba
Shine Nazo wajenka Neman izini inaso inda hali ingana da itah banaso intilas tamata idanhar batasona karsai magana tayi nisa yazama nacutarda itah
Danasanarda hajiya shine taturoni nan nayi tambaya har akanunamun shagonka"" inafatar ba aimata mijiba daga wurinku dagaske nake bawai wasa nazoyiba auren ta zanyi inda halima banaso adau tsawon lokaci yakai karshen maganar yana kallonsa
Malam garba yanisa yace to Alhamdulillah naji dadin jin wannan maganar Amman wani hanzari baguduba gaskiya banine mahaifin yarinyar nanba"" asali uba muka hada da mahaifiyarta
Mahaifinta Dan yolane sunrabu da mahaifiyarta tuntana ciki wata uku"" tazo tareda yayanta muktar anan garin dama nan ne tushenta"" ranar da tahaifeta aranar tarasu ko waigowa batayi taga yarba yayanta shiyayi rainonta hartagirma duk damaidakina tana kulada itah sosai bayason yayi nesa da itah
Yanzun yana america wajen karatu ni awajena babu damuwa kafara ganawa dayarinyar idanhar ta aminta zankirah yayanta insanardashi saikasamu kashirya muje yola tare dakai duk daharyanzu babanta baitaba waiwayarmuba kodai yanedai muzamu nemishi
Usman yace hakan yanada kyau Allah yajikanta"" yace Ameen daganan sukadan taba firah yayimasa sallama yakoma gidan yasanarda hajiya yace tafadawa labila zaidawo jibi yayimata sallama yatafi
Ranarda takama zaizo takai khadija akayimata lalli akagyara mata kai tashirya masa abinci mairai dalafiya"" gidansu khadija suka karbi mabudin dakin ya muktar suka gyarashi suka kunna turaren wuta""
Dakinsai fitarda sihir taccen kamshi yakeyi"" da khadija taiwanka labilace tayimata kwalliya Dan itah bamaiyawan kwalliya bace
Bayan tagama kimtsawa labila takalleta tundaga sama harkasa aranta tace dady hakika kayi dacen mata wacce zata share maka hawayenka
Dakuma tatunoda gidanda zataturah kawarta saikuma tarungumeta tafashe dakuka"" bataso tarasa kawarta haka zalika tanason ganin karshen bokan mamarta kuma tasan babu wacce zata iyah tunkararsu sai khadija domin itace ta chanchanta
Khadija tace lafiya sahiba idan bakyason abun nan karfa afara hankalina bazai kwantaba idan inaganinki cikin damuwa
Labila tayi saurin share hawayenta tace karkidamu sahiba bawani abubane yasakani kuka ganin wannan kyanda kikayine kamarwata sarauniya
Harara tayimata cikin wasa tace aikinfini kyau sahiba kawaidai bakyaganin nakine kina hango nawa"" zatayi magana kirah yashigo wayar labila
Tadauka cikin fara a tayi sallama daya ban garen aka amsa tace harka iso??? Yace ah tace ok ganinan zuwa takashe kiran tana kaidubanta wajen khadija wacce takuramata ido bugun kirjinta harwaje kanajinsa
Murmushi tasakarmata tace yadai sahiba??? Tasanne kanta kasa tanawasa dayan yatsunta tace wlh gabana faduwa yakeyi
Kamar kirjina zaiballe"" labila tace please kisaki ranki nasan zaiyimaki kyakkyawane sosaifa barinakaishi dakin nadawo
Tayi maganar tanaridar mayafinta tayafa tafita"" innah tana tsakar gida tacemata innah bakon ya iso"" tace to gashi bangama dama furarba barinayi sauri tace to tawuce
Yanacikin motarsa yanaganin tafito yafito yana tunkarota da murmushi akan fuskarsa""
Tace dad inawuni"" yace lafiya qalau yagidan
Tace qalau mukarasa ciki sainakirata ko"" yace to bisimillah"" tana gaba yanabinta abaya tabude masa dakin yashiga yazauna sannan tafita tayita jidomasa kayanda suka hadamasa takaimasa
Shidai yakagara yayi ido biyu da khadija kamaryayi magana saikuma yadake kartace yafaye zumudi tazuba masa ruwa sannan tafita khadija takoma tamkar mutum mutumi duk jikinta yamutu labila tadauko hijab tasakamata""
Tariko hannunta sukafita haryanzu kirjinta harbawa yakeyi bakin dakin labila tatsaya tace kishiga inazuwa""
Khadija tamake kafada tace saidai mushiga tare"" labila ta kwalalo ido tace gaskiya bazai yiyuba haba""
Khadija tace tosaidai mukoma Amman kinsan bazan kebe dawani namijiba alhalin ba muharramina bane
Tace kinyi gaskiya tokishiga dazaran kungaisa wlh zanshigo tace kintabbata??? Tace ah saiki tangale kofar idan kikashiga tace shikenan
Labila tawuce tadade tsaye bakin kofar kafin tadaure tareda addu oi abakinta tasamu damar shiga dakin tareda sallama
Wani sansanyar kamshin turarensa yadaki hancinta idonta yana kallon kasa cen nesa dashi taduka muryansa maisanyi taji taratsa dodon kunnenta wa alaikumus salam""
Gabantane yasake fadii talumshe idonta tabude aranta tace sak muryan dad"" murya kasa kasa tacemasa inawuni
Idanuwansa suna kanta yace lafiya qalau Khady yagidan yakaratu"" wannan karon kam tunaninta yafara gagararta ahankali tadago kanta saicikin idonsa
Zumbur tamike tadafe kirjinta tace dady dama Kaine??? Yanda take magana kasan tanacikin matsanancin tashin hankali gakuma bugun kirjinta ya tsananta
Lallausan murmushi yasakar mata yace nine kinji mamakine khadija"" hawayenda suke akan fuskarta suka karasa gangarowa tace dad menene hakan?? labila dasaninta ta aikata hakan???
Yasakeyin murmushi yace balaifin labila bane nine nafara samunta da maganar"" cikin muryar kuka tace nashiga uku ni khadija menene sahiba ta aikata haka bazai yiyuba
Kafin Usman yayi magana tuni khadija taruga tafita dakin tana kuka kamar ranta zaifita usman yatashi tsaye yana kiranta ina kojuyowa batayiba yadunkule hannunsa yanaushi iska
Lebonsa nakasa yacije adayanaji kamar zai iyah hakurah da khadija Amman ganinda yamata ayanzu babu nikab yasake haukatoda soyayyarta ya Allah kasa kartace bazata aureniba
Dagudu tashiga gidan labila tana tareda innah kawaiganinta sukai dagudu tafada daki tana kuka"" suka kalleta suduka sannan suka dubi juna innah tace dama nafadawa malam tayarda da maganar kine dan batasan kowaye kika zaba mata ba
Ainidama nasan za ayihaka"" saikishiga kilallaso abarki"" labila kamar tayi kuka takama hanyar dakin innah tabita dakallo tace Allah yasa zatayarda tunda intakafe akan Abu bamaijuyata saidai nasan yanda kuke watakil tasaurareki
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠