Chapter 93
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Ah kuka marar dalili mana tunda batada ikon hanashi kusantar matarsa kamar dai yanda itama matar bazata hanashi zuwa gunda takeba
Aranta tace waidama haka akejin kishi??? Lallai najinjinawa mom danamijin kokarinda tayi harta iyah barwa dad ni tabarmana kwanakinta bayankuma tasan abunda zamu aikata abunda tayin nan koni bazan iyah ba gaskiya.
Gashi daga zuwanmu harnaji daban"" Allah kasamani hakuri acikin zuciyata indinga kauda kaina akansu"" Usman kuwa Sam baisan khadija tabar gurinba sai liliyar matarsa yakeyi"" sundade tsaye sannan taja hannunsa sai alokacin yaduba baiga khadijaba
Aransa Sam baiji dadiba kaitsaye bangarensa suka nufa tahadamasa ruwan wanka koda yafito harta fitomasa dakayan dazaisaka bayan yasaka kayan ya simpida abar sallah yarama sallarda take kansa
Bayan yagama lubabatu tace suje yaci abinci tasan yakwaso yunwa tana makale da hannunsa suka sauko kasa haryazauna yamike
Takalleshi inakuma zakaje"" murmushi yasakarmata yace badadewa zanyiba zanduba Deejarh nane baijirah jin mezata ceba. Yasakai yawuce
Tabishi dakallon takaici kamar tature duka abincin takeji kodayake bakomai aidaga yaune yarinya ""
Koda yakarasa dakinta harkurya yashiga yana karkabe kurah tana kwance saman gado tanajin sallamarsa tayi saurin goge hawayenta tatashi zaune ta amsa sallamar tana kirkiro murmushi tace waiharkayi wanka
Murmushin shima yake yana jefenta dawani kallo kusa da itah yazauna yajuyo fuskarta tanoke kanta yace hmmn kuka kikayiko???
Tace ah ah banyi kukabafa??? Saiga hawaye sunzubo sharrrrr yalakuto hawayen dadan yatsansa yace wannan shine shaidar bakiyi kukanba"" shiru tayi yace saunawa nake fadamaki hawayen nan naki tsadane dasu meyasa kikeyimun asararsu
Cikin dasasshiyar murya tace kayi hakuri bazan sakeba yanzumna nakasa tsaida kukanne"" yace tomezaisa dole saikinyi kuka
Ahankali tadago takalleshi da idanuwanta wadanda sukacika da hawaye tace nikaina narasa dalilinda yakesani kuka
Abudaya kawai nasani nakanji kukan yazo batareda natarbeshiba takai karshen maganar hawayen suna zubowa. Yajata jikinsa ya isah haka Deejarh Na nafuskanceki insha Allah zankiyaye
Tasake lafewa jikinsa tana saukarda ajiyar zuciya bayan wasu lokutta yace tashi inhadamaki ruwa kiyi wanka kingafa ko sallah bakiyiba muje muci abincin nasan cikin nan naki yanajin yunwa
Noke kanta tayi tace kaje kawai innagama zansauko kar mom taga kadade"" yace kinga kitashi konadaukeki dakaina naimaki wankan dasauri tamike tace yihakuri towel tadauka tashiga bandaki shikuma saman gadon yadan kwanta yana kallon silin tunaninsa daya yazaiyi da kishin da yalura khadijansa tanadashi akansa
Sam bayaso yaganta cikin damuwa kuma hakan bashizaisa yadaina kula matarsaba danma yasamu lubabatun maihakurice"" yana kwance hartafito tashirya doguwar Riga tazura bawata doguwar kwalliya tayiba"" tatada sallah saida tagama sannan yariko hannunta suka sauko
.
Lubabatu tunda suka Dade ranta yasake bacii" tadawo cikin falon tazauna takunna kallo"" kamshin turaren khadijane yadawo da hankalinta inda suke saurin kawarda kanta tayi"" kusa da itah yazauna yace rankiyadade inafatardai banyi laifiba "" murmushi tasaki tace wanne laifi kuma kaida matarka kamardai amarcin haryanzu bai ishekaba
Kunya ce takama Usman yadan Sosa kai yana kallon khadija kasa kasa"" itakuwa idonta yana kasa tunda sukazo wajen"" yace bahaka bane maman Abdul"" tace tomene idan amarcin bai ishekaba ashirye nake danasake sadaukar maku da kwanakina harsaikun gajie
Aran Usman yace indai zakibiyemu bazamu taba gajiyaba Amman azahiri murmushi yayi yace ah ah aiwan nan makadai mungode kohakan kikatsaya dolene najinjina maki yariko hannunta muje kibamu abinci nitundaxu hadiyar yawu kawai nake
Yaja hannunta suka wuce khadija tabisu abaya kamar kazarda kwai yafashewa aciki"saman dinner suka zauna sune gefe dagefe sunsaka Usman atsakiya"" lubabatu tazuba masu abincin sukasoma ci tanagefe tana kallonsu
Khadija kam saiyawo take da tsokali acikin plate takasa cin komai"" Usman ya dibo nasa yanufaci bakinta dashi tadago fuska takalleshi murmushi yasakar mata "" yalumshe idanuwansa yabude alamar taci itama tamiyar masa damartanin murmushinsa takarba Sam tamanta da lubabatu tana wajen
Rayuwarsu ta Dubai kawai take tunowa ganin hakan yasa lubabatu mikewa takoma falo tacigaba dakallonta dankarta kalli kayan takaici
Amman acendinma takasan ido take satar kallonsu"" yayita bata tanaci itama tadauko tasoma bashi idan tayi masa babbar loma yakasa hadiyewa takamayi masa dariya
Sosai sun shagaltu sun mantama dawata lubabatu saida suka koshi yagogemata bakinta sannan yaja hannunta suka koma cikin falon suna zaunawa wayarsa tahau ringing yadauko yaduba yana murmushi yamikawa khadija
Ganin ansa Yayana takalleshi saikuma tadauka tareda murmushi"" daya bangaren akace amincin Allah yatabbata agareki Kanwata"" tadaga ido takalli Usman shima itah yake kallo tace taredakai Yayana""
Yace yakike ya gidan Yakuma gajiyar tafiya nasan bakujima dasaukaba da mamaki tace waidama kasan bama NaN??? Yace sosaima aimuna waya da dady tabata fuska kai ya muktar Amman shine kokace abanie mugaisa
Yace kwantarda hankalinki ainakusa dawowa abunda yasaka bance abakiba banason shegen surutun nan naki zaki iyah share mijinki kiyitamun zuba damadai konakirah Dan inji lafiyarkine Kuma dad yafadamun qalau kike saime kuma
Tarausayarda kai tace Amman duk dahaka banji dadiba saina fadawa sahibata"" yace rufanie kisayani bazan iyah da itah ba "" tahauyimasa dariya sundade sunafirah sannan tabawa Usman suka gaisa bayan sungama wayar tace dad kakiramun sahiba inata zuba ido munyi da itah zamu sameta anan Amman bangantaba
Yace gawayar nan ahannunki nantake gaban lubabatu yabada rasss khadija takamo lanbar tayita kirah akace ba network karshe tahakurah dole tabashi wayarsa
Yace yadai batashiga tace ah taredajan karamin tsaki"" mikewa tayi tace mom saida safe"" lubabatu tace harzaki kwanta??? Tayi hamma wlh nagajie mom zaman jirgi badadi"" tace shikenan Allah yatashemu lafiya tace Ameen batareda takalli inda Usman yakeba tawuce abunta
Yakalli lubabatu yace bari narakata indawo kai kawai tagyada masa yamike yabita abaya"" taresuka shiga Na urarda zata sadasu hawa nahudu
Suna kaiwa yasunkuceta zuwa dakin "" saisaman gadon yadireta saman jikinta yakwanta rabinsa yanasaman gadon kallon juna sukeyi ido cikin ido "" daga bisani yahade bakinsu waje daya yana tsotsa ahankali cikin kwarewa
Sundade ahakan ganin yanashirin wuce gona da iri tamirgina gefe"" tanamiyarda nunfashi kamar yanda shima yayi idanuwansa harsun soma rikida ahankali yasake mirginowa zaisake hada bakinshi danata tasa gefen hannunta takare
Cikin kasalallar murya yace menene haka my heart??? Takwantarda idanunta tace basaina fada makaba kasan yau dole zaka kwana wajen mom ne baidace ka aikata abunda kakeson aikatawaba
Katuna yanzun bani kadai bace kaje wajen mom nasan zakasamu abunda kakeso acen itama tanada bukatarka"" tunda tafara maganar yake kallon Dan karamin bakinta hartagama"" yace bazanyi maki komaiba Deejarh kibarni nayi wasa dake"" kafin tabude baki tayi magana haryasake hade bakinsu waje daya"" babu yanda zatayi itama tacigaba damiyar masa da martanie dakyar ya iyah raba jikinsa danata yamike yacemata saida safe batace masa komaiba haryafita tabishi da kallo tareda zartowar hawayenta saman kumatu tashi tayi tarufe kofa"" takoma tazauna tayita darzar kuka harbarci yadauketa
Usman yana fita baisamu lubcy falon kasaba kaitsaye dakinsa yawuce yasameta kwance saman makeken gadonsa tayi daidai idanuwanta alumshe tamkar maibarci
To dama khadija ta takulomasa sha awa ganin lubabatu kawai saiya kashe wutar dakin"" toilet yashiga yasake watsa ruwa yayi shirin kwanciya yakwanta ranarma sosai lubcy tanuna mashi tayi missing dinsa bayan sungama raya dare barci yadaukesu
Da asuba bayan Usman yayi wanka yayi shirin zuwa masallaci lubcy batayarda takoma barciba yanafita dakin khadija yanufa yasamu kofarta akulle yayita bugamata cen cikin barci taji tace natashi"" yasakai yafita yatada sauran ma aikatan gidan suka wuce masallaci
Saida lubabatu taji Tsit alamar kowa yawuce sannan tasadado bangaren khadija takwala mata Kira khadija innalilahi wa inna ilaihir rajiun shikenan labila tatafi tabarni khadija tun lokacinda Usman yake tashinta bata tashiba
Jin ance labila tatafi tabarmu ahirgice tasauko daga kandagon tabude kofa tace mom meyasamu Sahib""batagama rufe bakintaba kawai taji kamar anshafeta nantake tasulale kasa saikuma yasunkuceta batttt yabace
Lubabatu tana ganin hakan tasauka kasa dasauri tanasauka saitaji anbuga kanta dagini nantake tafadi kanta yasoma fitarda jinie
Koda akagama sallah Usman yaji gabansa yana faduwa yaubaima tsaya haske yafitowa kawai yataso yana kawowa yahangi mota tabar kofar gidansa atsiyace dasauri yakarasa kofar gidan tareda daidaikun ma aikatan gidan dasuke taredashi dankwalin khadija yafara ganie dasauri yadauka cikin mamaki yana kallon gidan dagudunsa yayi hanyar gidan
Habune yaga""Farar takardar kofar gidan yayi saurin dauka
yabudeta rubutunda sukejikinta layi dayane darabi mune muka sace matarka kuma kasheta zamuyi karka wahalda kanka wajen nemanta!
Usman yanashiga gidan ahirgice yaga lubabatu kwance cikin jinie kawai rayuwarsa tayardar masa Deejarh sa aka dauke take yayanke jiki yafadi daidai shigowarsu habu da sauran ma aikatan gidan bayan habu yasanardasu abunda takardar takumsa
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Ah kuka marar dalili mana tunda batada ikon hanashi kusantar matarsa kamar dai yanda itama matar bazata hanashi zuwa gunda takeba
Aranta tace waidama haka akejin kishi??? Lallai najinjinawa mom danamijin kokarinda tayi harta iyah barwa dad ni tabarmana kwanakinta bayankuma tasan abunda zamu aikata abunda tayin nan koni bazan iyah ba gaskiya.
Gashi daga zuwanmu harnaji daban"" Allah kasamani hakuri acikin zuciyata indinga kauda kaina akansu"" Usman kuwa Sam baisan khadija tabar gurinba sai liliyar matarsa yakeyi"" sundade tsaye sannan taja hannunsa sai alokacin yaduba baiga khadijaba
Aransa Sam baiji dadiba kaitsaye bangarensa suka nufa tahadamasa ruwan wanka koda yafito harta fitomasa dakayan dazaisaka bayan yasaka kayan ya simpida abar sallah yarama sallarda take kansa
Bayan yagama lubabatu tace suje yaci abinci tasan yakwaso yunwa tana makale da hannunsa suka sauko kasa haryazauna yamike
Takalleshi inakuma zakaje"" murmushi yasakarmata yace badadewa zanyiba zanduba Deejarh nane baijirah jin mezata ceba. Yasakai yawuce
Tabishi dakallon takaici kamar tature duka abincin takeji kodayake bakomai aidaga yaune yarinya ""
Koda yakarasa dakinta harkurya yashiga yana karkabe kurah tana kwance saman gado tanajin sallamarsa tayi saurin goge hawayenta tatashi zaune ta amsa sallamar tana kirkiro murmushi tace waiharkayi wanka
Murmushin shima yake yana jefenta dawani kallo kusa da itah yazauna yajuyo fuskarta tanoke kanta yace hmmn kuka kikayiko???
Tace ah ah banyi kukabafa??? Saiga hawaye sunzubo sharrrrr yalakuto hawayen dadan yatsansa yace wannan shine shaidar bakiyi kukanba"" shiru tayi yace saunawa nake fadamaki hawayen nan naki tsadane dasu meyasa kikeyimun asararsu
Cikin dasasshiyar murya tace kayi hakuri bazan sakeba yanzumna nakasa tsaida kukanne"" yace tomezaisa dole saikinyi kuka
Ahankali tadago takalleshi da idanuwanta wadanda sukacika da hawaye tace nikaina narasa dalilinda yakesani kuka
Abudaya kawai nasani nakanji kukan yazo batareda natarbeshiba takai karshen maganar hawayen suna zubowa. Yajata jikinsa ya isah haka Deejarh Na nafuskanceki insha Allah zankiyaye
Tasake lafewa jikinsa tana saukarda ajiyar zuciya bayan wasu lokutta yace tashi inhadamaki ruwa kiyi wanka kingafa ko sallah bakiyiba muje muci abincin nasan cikin nan naki yanajin yunwa
Noke kanta tayi tace kaje kawai innagama zansauko kar mom taga kadade"" yace kinga kitashi konadaukeki dakaina naimaki wankan dasauri tamike tace yihakuri towel tadauka tashiga bandaki shikuma saman gadon yadan kwanta yana kallon silin tunaninsa daya yazaiyi da kishin da yalura khadijansa tanadashi akansa
Sam bayaso yaganta cikin damuwa kuma hakan bashizaisa yadaina kula matarsaba danma yasamu lubabatun maihakurice"" yana kwance hartafito tashirya doguwar Riga tazura bawata doguwar kwalliya tayiba"" tatada sallah saida tagama sannan yariko hannunta suka sauko
.
Lubabatu tunda suka Dade ranta yasake bacii" tadawo cikin falon tazauna takunna kallo"" kamshin turaren khadijane yadawo da hankalinta inda suke saurin kawarda kanta tayi"" kusa da itah yazauna yace rankiyadade inafatardai banyi laifiba "" murmushi tasaki tace wanne laifi kuma kaida matarka kamardai amarcin haryanzu bai ishekaba
Kunya ce takama Usman yadan Sosa kai yana kallon khadija kasa kasa"" itakuwa idonta yana kasa tunda sukazo wajen"" yace bahaka bane maman Abdul"" tace tomene idan amarcin bai ishekaba ashirye nake danasake sadaukar maku da kwanakina harsaikun gajie
Aran Usman yace indai zakibiyemu bazamu taba gajiyaba Amman azahiri murmushi yayi yace ah ah aiwan nan makadai mungode kohakan kikatsaya dolene najinjina maki yariko hannunta muje kibamu abinci nitundaxu hadiyar yawu kawai nake
Yaja hannunta suka wuce khadija tabisu abaya kamar kazarda kwai yafashewa aciki"saman dinner suka zauna sune gefe dagefe sunsaka Usman atsakiya"" lubabatu tazuba masu abincin sukasoma ci tanagefe tana kallonsu
Khadija kam saiyawo take da tsokali acikin plate takasa cin komai"" Usman ya dibo nasa yanufaci bakinta dashi tadago fuska takalleshi murmushi yasakar mata "" yalumshe idanuwansa yabude alamar taci itama tamiyar masa damartanin murmushinsa takarba Sam tamanta da lubabatu tana wajen
Rayuwarsu ta Dubai kawai take tunowa ganin hakan yasa lubabatu mikewa takoma falo tacigaba dakallonta dankarta kalli kayan takaici
Amman acendinma takasan ido take satar kallonsu"" yayita bata tanaci itama tadauko tasoma bashi idan tayi masa babbar loma yakasa hadiyewa takamayi masa dariya
Sosai sun shagaltu sun mantama dawata lubabatu saida suka koshi yagogemata bakinta sannan yaja hannunta suka koma cikin falon suna zaunawa wayarsa tahau ringing yadauko yaduba yana murmushi yamikawa khadija
Ganin ansa Yayana takalleshi saikuma tadauka tareda murmushi"" daya bangaren akace amincin Allah yatabbata agareki Kanwata"" tadaga ido takalli Usman shima itah yake kallo tace taredakai Yayana""
Yace yakike ya gidan Yakuma gajiyar tafiya nasan bakujima dasaukaba da mamaki tace waidama kasan bama NaN??? Yace sosaima aimuna waya da dady tabata fuska kai ya muktar Amman shine kokace abanie mugaisa
Yace kwantarda hankalinki ainakusa dawowa abunda yasaka bance abakiba banason shegen surutun nan naki zaki iyah share mijinki kiyitamun zuba damadai konakirah Dan inji lafiyarkine Kuma dad yafadamun qalau kike saime kuma
Tarausayarda kai tace Amman duk dahaka banji dadiba saina fadawa sahibata"" yace rufanie kisayani bazan iyah da itah ba "" tahauyimasa dariya sundade sunafirah sannan tabawa Usman suka gaisa bayan sungama wayar tace dad kakiramun sahiba inata zuba ido munyi da itah zamu sameta anan Amman bangantaba
Yace gawayar nan ahannunki nantake gaban lubabatu yabada rasss khadija takamo lanbar tayita kirah akace ba network karshe tahakurah dole tabashi wayarsa
Yace yadai batashiga tace ah taredajan karamin tsaki"" mikewa tayi tace mom saida safe"" lubabatu tace harzaki kwanta??? Tayi hamma wlh nagajie mom zaman jirgi badadi"" tace shikenan Allah yatashemu lafiya tace Ameen batareda takalli inda Usman yakeba tawuce abunta
Yakalli lubabatu yace bari narakata indawo kai kawai tagyada masa yamike yabita abaya"" taresuka shiga Na urarda zata sadasu hawa nahudu
Suna kaiwa yasunkuceta zuwa dakin "" saisaman gadon yadireta saman jikinta yakwanta rabinsa yanasaman gadon kallon juna sukeyi ido cikin ido "" daga bisani yahade bakinsu waje daya yana tsotsa ahankali cikin kwarewa
Sundade ahakan ganin yanashirin wuce gona da iri tamirgina gefe"" tanamiyarda nunfashi kamar yanda shima yayi idanuwansa harsun soma rikida ahankali yasake mirginowa zaisake hada bakinshi danata tasa gefen hannunta takare
Cikin kasalallar murya yace menene haka my heart??? Takwantarda idanunta tace basaina fada makaba kasan yau dole zaka kwana wajen mom ne baidace ka aikata abunda kakeson aikatawaba
Katuna yanzun bani kadai bace kaje wajen mom nasan zakasamu abunda kakeso acen itama tanada bukatarka"" tunda tafara maganar yake kallon Dan karamin bakinta hartagama"" yace bazanyi maki komaiba Deejarh kibarni nayi wasa dake"" kafin tabude baki tayi magana haryasake hade bakinsu waje daya"" babu yanda zatayi itama tacigaba damiyar masa da martanie dakyar ya iyah raba jikinsa danata yamike yacemata saida safe batace masa komaiba haryafita tabishi da kallo tareda zartowar hawayenta saman kumatu tashi tayi tarufe kofa"" takoma tazauna tayita darzar kuka harbarci yadauketa
Usman yana fita baisamu lubcy falon kasaba kaitsaye dakinsa yawuce yasameta kwance saman makeken gadonsa tayi daidai idanuwanta alumshe tamkar maibarci
To dama khadija ta takulomasa sha awa ganin lubabatu kawai saiya kashe wutar dakin"" toilet yashiga yasake watsa ruwa yayi shirin kwanciya yakwanta ranarma sosai lubcy tanuna mashi tayi missing dinsa bayan sungama raya dare barci yadaukesu
Da asuba bayan Usman yayi wanka yayi shirin zuwa masallaci lubcy batayarda takoma barciba yanafita dakin khadija yanufa yasamu kofarta akulle yayita bugamata cen cikin barci taji tace natashi"" yasakai yafita yatada sauran ma aikatan gidan suka wuce masallaci
Saida lubabatu taji Tsit alamar kowa yawuce sannan tasadado bangaren khadija takwala mata Kira khadija innalilahi wa inna ilaihir rajiun shikenan labila tatafi tabarni khadija tun lokacinda Usman yake tashinta bata tashiba
Jin ance labila tatafi tabarmu ahirgice tasauko daga kandagon tabude kofa tace mom meyasamu Sahib""batagama rufe bakintaba kawai taji kamar anshafeta nantake tasulale kasa saikuma yasunkuceta batttt yabace
Lubabatu tana ganin hakan tasauka kasa dasauri tanasauka saitaji anbuga kanta dagini nantake tafadi kanta yasoma fitarda jinie
Koda akagama sallah Usman yaji gabansa yana faduwa yaubaima tsaya haske yafitowa kawai yataso yana kawowa yahangi mota tabar kofar gidansa atsiyace dasauri yakarasa kofar gidan tareda daidaikun ma aikatan gidan dasuke taredashi dankwalin khadija yafara ganie dasauri yadauka cikin mamaki yana kallon gidan dagudunsa yayi hanyar gidan
Habune yaga""Farar takardar kofar gidan yayi saurin dauka
yabudeta rubutunda sukejikinta layi dayane darabi mune muka sace matarka kuma kasheta zamuyi karka wahalda kanka wajen nemanta!
Usman yanashiga gidan ahirgice yaga lubabatu kwance cikin jinie kawai rayuwarsa tayardar masa Deejarh sa aka dauke take yayanke jiki yafadi daidai shigowarsu habu da sauran ma aikatan gidan bayan habu yasanardasu abunda takardar takumsa
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠