Chapter 91
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Zaune suke cikin falo tayi matashi dacinyarsa yana wasa dagashin kanta waizaiyi mata kitso itakuma sai wash takecewa
Harcikin jininsa yakejin yanayinta yakirah sunanta my heart tace na am hubbyna shiru yayi baice komaiba hakan yasa tamirgina tana kallonsa murmushi yakeyi tace au waidama dankawai kasani amsawane kakira sunana
Tamurguda baki takoma takwanta dariya yayi yace bakin nan nakie ya iyah tsokana sosai shiyasa idan nasameshi bana ragarmasa
Tadafe bakinta tace au ashefa harda mugunta kake hadamun lallai zansan yanda zanyi nasamu Abu maidaci nasaka abakina aidazaran kaji daci zaka cire bakinka
Takai karshen maganar tana tashi daga kan kafarsa tana dariya ido yakuramata aransa yace wai itah komai tayi sainaga takara kyau komai kyau yakemata
Ganin yakafeta da ido yana murmushi taturo baki kamar zatayi kuka subhanallah wani masifaffen kyau takara datayi hakan""" hannunta yajawo tamatso kusa dashi hancinsu yana gugar juna suna kallon junansu yace koda kinsaka Abu abakinki
Inhar zanhada bakina dawadan nan kyawawan labban nakii danyatsansa yasaka yana zagayen karamin bakinta itakuma tanabinsa da kallo yacigaba babu abunda zanji bayan zakie Wanda yafi Zuma dakomai dakika sanie
Ya sassauto da muryarsa yace wlh Deejarh dazanwuni inkwana ina tsotsar wannan bazandamu da abinciba saboda dadinsa muah yasunbaci yan yatsunsa kinga Kuwa komai yarabeshi zaizama sweet ne yakanne mata ido daya
Kanta takada tace bawanin nan sai idanhar ba dacin kalasaba aikomai da mazauninsa zaki danashi haka daci inamai tabbatar maka idan nashafa shuwaka a bakina hmmm kai ko abincima bana tunanin zakaci aranar tadaga masa girah tana dariya
Kuru yayi yana kallonta aransa yace wai idan narasaki yazanyi??? Yayi maganar yana buga uban tagumie Deejarh tatsaya da dariyarta ganin yanayinda yashiga tace meyafaru dad???
Tayi maganar tana jaye hannunsa daga taguminda yayi cikin yanayin damuwa yace wlh inaji ajikina kamar wani bakon al amari zaisameni
Yayi shiru daga bisanie yace inarokon Allah yasa komene zaifaru karyabiyo tawajenki banason narasaki idan narasaki wlh zan iya rasa rayuwata gabadaya
Jikin khadija yayi sanyi takwantarda muryarta tace haba masoyina annurin zuciyata kasani komai ruwa komai iska komai rintsi inataredakai bazantaba gudunkaba
Muddin ina nunfashi adoron kasa bana tunanin akwai wani Abu dazai nisantanie dakai kadaina saka damuwa Aranka Dan Allah
Wlh damuwarka daidai take darashin kafiyata nakwana arba in dazaran naganka adamuwa duka natsuwata nakan rasata kaima kasan inasonka indai tawajenane bazaka samu matsalaba tayi maganar tana riko hannunsa
Yace nasanda haka Deejarh Na nasan bazaki taba gudunaba Amman tabbass akwai abunda zaifaru Dan gabana yana tsananta bugawa akullum kamar lokacinda zanfara haduwa dake
Tuni idanuwanta suka kawo ruwa"" ido yaware yace kesarkin kuka wasafa nake waimakinsan me??? Batace komaiba kuma batadaina kukanba yace tunani kawai nake dazaran munkoma gida duk wannan soyayyarda kike nunamun zakibartaa
Harnadawo kalar tausayi yayi maganar yana turo baki kamar yanda takeyi aikuwa tasoma dariya gakuma hawaye sunazuba a isonta
Yace umm ansamu mugunta dole ayidariya waishinkam agarinku akeyin wannan??? Tace mefa??? Yace kuka da dariya alokaci daya mana abun mamaki🤔
Tace habadai yace mubar zancen wasa Dan Allah koda munkoma karkirika jaye jikinki danie kinjii"" yamarairaiçe fuska kamar zaiyi kuka
Tace toyazanyi kaima kasan inakunyàr mom sannan kuma sahiba haba nidamunkoma zanjaye jikina"" Usman yatsuke fuska yace wannan akekirah taleko takoma"🙁" to idan kikaihaka nikuma menene ribata wlh daredaya zakiji likita yace ciwo yakamani
1 Ciwon rashin jin dimin jikin Deejarh na
2 ciwon rashin tsotsar my sweet
3 ciwon rashin kwanciya taredake
4 ciwon soyayyarta da shakuwarta
Ke atakaicedai zaice maki jinina yahau Amman Na soyayya"" namakance Amman narashin ganinki kusadani nazama kurma rashinjin tsiwar nan takie
Ke intakaicemaki labari zaice zuciyata tabugaa adalilinki wayyo Usman yazama abun tausayi shiru yayi yana kallonta yanda take murmushi yace haryanzu baki sauya ra ayibane ???
.
Tarausayarda kai tace sauyi Sam"🙅🏻" inazankai kayan kunyar??? Yace kizubasu bayan dakinmu mana"" tosaidaifa ayi yanda za ayi ko wlh agabansu inrungumeki insakiji kunta kinga daganan kunyar tafita
.
Tace uhum tanan zaka bullo tosaina daina fitowa sahiba tarika kaimun abincina dakie"" yace karkimun haka kinji wlh badawasa nake maganarba
Tace ainima badawasa nakeba mezaisa naguji mijina bayankuma yazama rayuwata yazama farincikina inhar zan iyah kauracewa numfashinda nake shaka akoda yaushe tozan kauracemaka
Kasa aranka duk sanda kakirah Deejarka acikin zuciyarka zatazo dagudu tarungumeka Tabaka kulawa "" shinko kataba sanin akwai wadansu zuciyoyi masu amsa amo taredajuna sukanyi shawara dajunansu hakazalika sukan amsa kiran junansu wadan nan zuciyoyin bawasu bane face zuciyata da taka
Dani dakai abudayane tanisa waikana tunanin zan iyah yinnesa dakaine"" kasabamun dajikinka nasaba dakwanciya asaman faffadan kirjinka bansan soyayyaba sai akanka kashayardani giyar sonka
Nashata sosai hartana Neman illatani muddin ka kauracemun zan iyah rasa raina saikawai tafasheda kuka tofa wai anadara gadare yayi tuni Usman ya susuce sai sambatu yake saki menene yasaki kuka my heart wlh bazan taba iyah yinnesa dakeba bazantaba kaura cemakiba Dan Allah kidaina yimun hasarar hawayen nan nakie
Tashare hawayenta tace nasanda haka kawai ina tausayin kainane danasabarwa zuciya da soyayyarka wacce zata saka nashiga damuwa aduk sanda nawara ido bangankaba!!
Shiru tayi usman yagano maganarta toyazaiyi??? Inama khadija ce yafara aurah ba lubabatu ba dahar abada bazaitaba iyah yimata kishiyaba" ahankali yasoma rarrashinta yace koda yaushe kikaso ganina zankasance taredake har acikin barcin kima yayi maganar yana dago fuskarta yasoma kissing din bakinta rayuwa kenan soyayya tanada dadi aure maikumshe da rahama da nishadantuwa""" Allah yasada kowa da masoyinsa na gaskiya dankuwa duk matarda Takai mijinta wajen boka danyasota kodan karyamata kishiya kodan tajuyashi yanda takeso inaso tasani wlh karya take bata sonshi
Bawannan ake kirah soyayya ba" abunda ake kirah so kiso duk wani abunda mijinki yakeso farine ko bakine matukar dai abun baisabawa addiniba kuma baisabawa koyarwar *Annabi Muhammad (S A W)* to tazama mai murna dahakan kaitamafi mijin jindadi wannan shine cikakkiyar soyayya
Tuni Usman yamantarda khadija bacinran datake ciki idan sunatare kowannensu mantawa yakeyi dakowa sunaji tamkar babu wadansu mutane aduniyarsu
Tamkar sune kawai suketa shawagi awata duniyar daban usman yana rikita khadija da zazzafar soyayyar shi " shikanshi baisan ya iyah soyayya irin hakaba saiyanzu
Ashedai komai lokacine dashi duk Wanda yake faranta maka bakasanin sanda sonsa da kaunarsa zaiyita linkawa azuciyarka""
Tuni khadija da Usman suka tsallake siradin masoya sunacen sunajin dadin rayuwarsu irinta ma aurata sosai yanzu khadija tasaba dayawan butakar Usman"" dama" cen batadamuwa kuma bata taba nunamasa batasoba kullum tayi sallah tana rokon Allah yasake bata juriya dakuma kokarin biyawa mijinta buktarsa akullum bata mantawa dawannan acikin sujadarta takanyi tsayuwar dare tana rokon Allah karya nuna mata ranarda zata gajie
Cikin ikon Allah dakuma hikimarsa khadija Sam batajin gajiya kamarma karamata karfi akeyi Hakika duk abunda kasa Allah aciki baxaka tabeba hakazalika idan kasa abu aranka Inhar na alkhariine sai Allah yataimakeka wajen cika burinka
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Zaune suke cikin falo tayi matashi dacinyarsa yana wasa dagashin kanta waizaiyi mata kitso itakuma sai wash takecewa
Harcikin jininsa yakejin yanayinta yakirah sunanta my heart tace na am hubbyna shiru yayi baice komaiba hakan yasa tamirgina tana kallonsa murmushi yakeyi tace au waidama dankawai kasani amsawane kakira sunana
Tamurguda baki takoma takwanta dariya yayi yace bakin nan nakie ya iyah tsokana sosai shiyasa idan nasameshi bana ragarmasa
Tadafe bakinta tace au ashefa harda mugunta kake hadamun lallai zansan yanda zanyi nasamu Abu maidaci nasaka abakina aidazaran kaji daci zaka cire bakinka
Takai karshen maganar tana tashi daga kan kafarsa tana dariya ido yakuramata aransa yace wai itah komai tayi sainaga takara kyau komai kyau yakemata
Ganin yakafeta da ido yana murmushi taturo baki kamar zatayi kuka subhanallah wani masifaffen kyau takara datayi hakan""" hannunta yajawo tamatso kusa dashi hancinsu yana gugar juna suna kallon junansu yace koda kinsaka Abu abakinki
Inhar zanhada bakina dawadan nan kyawawan labban nakii danyatsansa yasaka yana zagayen karamin bakinta itakuma tanabinsa da kallo yacigaba babu abunda zanji bayan zakie Wanda yafi Zuma dakomai dakika sanie
Ya sassauto da muryarsa yace wlh Deejarh dazanwuni inkwana ina tsotsar wannan bazandamu da abinciba saboda dadinsa muah yasunbaci yan yatsunsa kinga Kuwa komai yarabeshi zaizama sweet ne yakanne mata ido daya
Kanta takada tace bawanin nan sai idanhar ba dacin kalasaba aikomai da mazauninsa zaki danashi haka daci inamai tabbatar maka idan nashafa shuwaka a bakina hmmm kai ko abincima bana tunanin zakaci aranar tadaga masa girah tana dariya
Kuru yayi yana kallonta aransa yace wai idan narasaki yazanyi??? Yayi maganar yana buga uban tagumie Deejarh tatsaya da dariyarta ganin yanayinda yashiga tace meyafaru dad???
Tayi maganar tana jaye hannunsa daga taguminda yayi cikin yanayin damuwa yace wlh inaji ajikina kamar wani bakon al amari zaisameni
Yayi shiru daga bisanie yace inarokon Allah yasa komene zaifaru karyabiyo tawajenki banason narasaki idan narasaki wlh zan iya rasa rayuwata gabadaya
Jikin khadija yayi sanyi takwantarda muryarta tace haba masoyina annurin zuciyata kasani komai ruwa komai iska komai rintsi inataredakai bazantaba gudunkaba
Muddin ina nunfashi adoron kasa bana tunanin akwai wani Abu dazai nisantanie dakai kadaina saka damuwa Aranka Dan Allah
Wlh damuwarka daidai take darashin kafiyata nakwana arba in dazaran naganka adamuwa duka natsuwata nakan rasata kaima kasan inasonka indai tawajenane bazaka samu matsalaba tayi maganar tana riko hannunsa
Yace nasanda haka Deejarh Na nasan bazaki taba gudunaba Amman tabbass akwai abunda zaifaru Dan gabana yana tsananta bugawa akullum kamar lokacinda zanfara haduwa dake
Tuni idanuwanta suka kawo ruwa"" ido yaware yace kesarkin kuka wasafa nake waimakinsan me??? Batace komaiba kuma batadaina kukanba yace tunani kawai nake dazaran munkoma gida duk wannan soyayyarda kike nunamun zakibartaa
Harnadawo kalar tausayi yayi maganar yana turo baki kamar yanda takeyi aikuwa tasoma dariya gakuma hawaye sunazuba a isonta
Yace umm ansamu mugunta dole ayidariya waishinkam agarinku akeyin wannan??? Tace mefa??? Yace kuka da dariya alokaci daya mana abun mamaki🤔
Tace habadai yace mubar zancen wasa Dan Allah koda munkoma karkirika jaye jikinki danie kinjii"" yamarairaiçe fuska kamar zaiyi kuka
Tace toyazanyi kaima kasan inakunyàr mom sannan kuma sahiba haba nidamunkoma zanjaye jikina"" Usman yatsuke fuska yace wannan akekirah taleko takoma"🙁" to idan kikaihaka nikuma menene ribata wlh daredaya zakiji likita yace ciwo yakamani
1 Ciwon rashin jin dimin jikin Deejarh na
2 ciwon rashin tsotsar my sweet
3 ciwon rashin kwanciya taredake
4 ciwon soyayyarta da shakuwarta
Ke atakaicedai zaice maki jinina yahau Amman Na soyayya"" namakance Amman narashin ganinki kusadani nazama kurma rashinjin tsiwar nan takie
Ke intakaicemaki labari zaice zuciyata tabugaa adalilinki wayyo Usman yazama abun tausayi shiru yayi yana kallonta yanda take murmushi yace haryanzu baki sauya ra ayibane ???
.
Tarausayarda kai tace sauyi Sam"🙅🏻" inazankai kayan kunyar??? Yace kizubasu bayan dakinmu mana"" tosaidaifa ayi yanda za ayi ko wlh agabansu inrungumeki insakiji kunta kinga daganan kunyar tafita
.
Tace uhum tanan zaka bullo tosaina daina fitowa sahiba tarika kaimun abincina dakie"" yace karkimun haka kinji wlh badawasa nake maganarba
Tace ainima badawasa nakeba mezaisa naguji mijina bayankuma yazama rayuwata yazama farincikina inhar zan iyah kauracewa numfashinda nake shaka akoda yaushe tozan kauracemaka
Kasa aranka duk sanda kakirah Deejarka acikin zuciyarka zatazo dagudu tarungumeka Tabaka kulawa "" shinko kataba sanin akwai wadansu zuciyoyi masu amsa amo taredajuna sukanyi shawara dajunansu hakazalika sukan amsa kiran junansu wadan nan zuciyoyin bawasu bane face zuciyata da taka
Dani dakai abudayane tanisa waikana tunanin zan iyah yinnesa dakaine"" kasabamun dajikinka nasaba dakwanciya asaman faffadan kirjinka bansan soyayyaba sai akanka kashayardani giyar sonka
Nashata sosai hartana Neman illatani muddin ka kauracemun zan iyah rasa raina saikawai tafasheda kuka tofa wai anadara gadare yayi tuni Usman ya susuce sai sambatu yake saki menene yasaki kuka my heart wlh bazan taba iyah yinnesa dakeba bazantaba kaura cemakiba Dan Allah kidaina yimun hasarar hawayen nan nakie
Tashare hawayenta tace nasanda haka kawai ina tausayin kainane danasabarwa zuciya da soyayyarka wacce zata saka nashiga damuwa aduk sanda nawara ido bangankaba!!
Shiru tayi usman yagano maganarta toyazaiyi??? Inama khadija ce yafara aurah ba lubabatu ba dahar abada bazaitaba iyah yimata kishiyaba" ahankali yasoma rarrashinta yace koda yaushe kikaso ganina zankasance taredake har acikin barcin kima yayi maganar yana dago fuskarta yasoma kissing din bakinta rayuwa kenan soyayya tanada dadi aure maikumshe da rahama da nishadantuwa""" Allah yasada kowa da masoyinsa na gaskiya dankuwa duk matarda Takai mijinta wajen boka danyasota kodan karyamata kishiya kodan tajuyashi yanda takeso inaso tasani wlh karya take bata sonshi
Bawannan ake kirah soyayya ba" abunda ake kirah so kiso duk wani abunda mijinki yakeso farine ko bakine matukar dai abun baisabawa addiniba kuma baisabawa koyarwar *Annabi Muhammad (S A W)* to tazama mai murna dahakan kaitamafi mijin jindadi wannan shine cikakkiyar soyayya
Tuni Usman yamantarda khadija bacinran datake ciki idan sunatare kowannensu mantawa yakeyi dakowa sunaji tamkar babu wadansu mutane aduniyarsu
Tamkar sune kawai suketa shawagi awata duniyar daban usman yana rikita khadija da zazzafar soyayyar shi " shikanshi baisan ya iyah soyayya irin hakaba saiyanzu
Ashedai komai lokacine dashi duk Wanda yake faranta maka bakasanin sanda sonsa da kaunarsa zaiyita linkawa azuciyarka""
Tuni khadija da Usman suka tsallake siradin masoya sunacen sunajin dadin rayuwarsu irinta ma aurata sosai yanzu khadija tasaba dayawan butakar Usman"" dama" cen batadamuwa kuma bata taba nunamasa batasoba kullum tayi sallah tana rokon Allah yasake bata juriya dakuma kokarin biyawa mijinta buktarsa akullum bata mantawa dawannan acikin sujadarta takanyi tsayuwar dare tana rokon Allah karya nuna mata ranarda zata gajie
Cikin ikon Allah dakuma hikimarsa khadija Sam batajin gajiya kamarma karamata karfi akeyi Hakika duk abunda kasa Allah aciki baxaka tabeba hakazalika idan kasa abu aranka Inhar na alkhariine sai Allah yataimakeka wajen cika burinka
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠