Chapter 58
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Saiya kalleta kamar yayi magana saikuma yakasa itakuwa tana kallace dashi ganin yayi shiru tamike tace dad nikam bari nadan kwanta"" tayi maganar hartasoma tafiya
Yace amm dawo labila magana zamuyi""" tace to tareda juyowa tazauna kasa tana fuskantarshi saikuma yayi shiru
Yacije lebonsa nakasa yanasake jinjina nauyin maganar"" tace yadai daddy??? Yadan nisa yace bakomai tashi kije kikwanta
Murmushi tayi maidan sauti tace dad kadaina boye abunda yake zuciyarka hakan babbar illace atareda zuciyar
Komai nene kasanardani mana zanfuskanceka amatsayina nayarka banason damuwarka kokadan Kaine kawai kasan damuwana yanda zanfadamaka Abu bana iyah sanarda mahaifiyata
Kadaure kasanardani wlh batunyauba nalurah kanacikin damuwa kullum kakirah ni dankasanardani saikuma kafasa
Nifa yarkace menene bazaka fadamunba kaima kasani zanbaka goyon baya Dari bisa Dari idankuma abunda zanbada shawarane saina baka daidai sanina""
Yanisa yana kallonta yace hakane labila Amman gaskiya inajin nauyin fadamaki bukatata dankuwa tanada matukar nauyi.
Tayimun nauyi abakina hakazalika zuciyata takasa daukarta inaganin kamar bankyautaba kuma abun kunyane
Nayi nayi incire abun azuciyata Amman yagagara fita"" tanisa bakomai dad inhar fadinsa shine zaisaka zuciyarka nishadi kasanardani please
Shiru yasakeyi nawadansu dakiku sannan yace labila akan kawarkine khadija tunranarda naji tana karatu amakaran tarku wajen walima haka kurum naji taburgeni
Banyi tunanin kawarki bace saida kika nunamun itah sainayita kokarin incireta araina amman abun yafaskara Amman karki zargeni da wani Abu please
Nasan abune maiwahalama tayarda ta aureni dannayimata tsufa"" dariyace takwacewa labila wacce tasaka Usman darawa tunfuskarsa nanuna alamar damuwa sanda yake maganar
Saida tayi mai isarta tace haba dai dad akan yar wanann maganar dakake cewa kayimata tsufa ai wlh dad babu Wanda zaiganka yace kahaifi kamata""
Saidai kuma hanzari baguduba"" cikin sauri yace menene??? Tace sahibata tuni tayi mijin aure!! Wani kululu yaji yatokaremasa akahon zuci yayita maza yace shikenan dama haka Allah yakaddara
Amman kibar maganar nan dagani saike saikuma Allah dayake kallonmu banaso tasan wannan batun kartadaina ganin girmana
Labila tace harkasaki dawuri haka dady bayan kashiga kaima agwabza dakai"" yayi murmushin yake yace aikinsan bakyau Neman aure cikin aure
Tace hakane tobaka tambayeni sunan Wanda zata auraba??? Yakishingida saman kujerah zuciyarsa nayimasa zugi yace menene amfanin jinsunan labila kawai kibar maganar kamar adole yake maganar Dan idanuwansa harsun sauya kala""
Marairaice murya tayi tace dad sahibar tawa??? Yace yihakuri towaye??? Tamurmusa sunanku daya ai
Yace masha Allah inatayashi murna"" tace mungode kumafa akaduna yake zama unguwarku dayama
Yalurah abunnata na ba ane yace kinsan Allah banason shashanci dariya tayi tace dagaskefa dad yanzun hakama munataredashi afalon nan
Dasauri Usman yadago yanakarewa falon kallo baiga komaiba yamaida kallonsa wajenta yace waikina nufin ni??? Murmushine akan fuskarta tagyada kanta alamar ah
Wani farinciki marar misaltuwa yamamaye masa zuciya bakinsa yaki rufuwa saboda tsananin murna tace nasan kayi mamaki danacekaine mijinta
Tunbayauba nakeyimaka kwadayin samunta inada yakinin zakasamu abunda kakeso awajenta komenene dad tunda nahadu da sahiba wlh bantabajin tayi koda musayar yawu dawaniba
Tanada hakuri gakuma addini bashakka zata tarbiyantarda yayanka kowanne uba anaso yasamarwa yayansa uwa tagari banada kokonto akan sahiba
Nikaina dakaganni Allah yahadani da itah domin sanin halinda nakeciki Wanda babuwandà yasanshi sai Allah
Munyi alkawari atsakaniñmu kowacce acikinmu daya zata zabamata miji tun alokacin nazabarwa sahiba kai kamar yanda nasanka haka itama
Nasan zatayi alfahari dakai anan gaba kamar yanda kaima zakayi kumanasan baxata tabakin zabinda naimataba dukda sainayi dakyar kafin ta aminta idanhartaji nace zabinda naimata Kaine
Tanisa tana kallonsa kabani kwana uku komainene zankiraka insanardàkai yanisa bakomai Amman idan batayardaba karki tilas tata akan abunda bataso dannima bazanji dadiba
Tace in Allah yayarda zata amince"" yace to Allah yayardà labila yanaduba agogo yace bari nadanfità kafin hajiya tadawo
Ammanfa karki manta da maganar please"" tace bazan mantaba dad tanarufe bakinta hajiya nayin sallama damamaki tace kai wanga saukar y aushe???
Labila tace bakijima dafitaba yashigo"" tace aidanasani danayi zamana tunanin nayi nakatsemaki makaranta shiyasama nadawo dawuri
Usman yagaida itah ta amsa tana tambayarsa lubabatu"" yace qalau take hajiiya "" tace madallah saikitashi kishirya kiwuce makaranta Dan nakai majeed dagacen
Taturo baki wlh hajiya nayi lattifa kafinma nakai antashi" Usman yace kishirya nakaiki daganan sai inwuce inda zanje
Tace dad ankusa tashifa wlh danaje rikeni malam zaiyi sai azahar"" hajiya tace tosaiki zauna abokan karatunki saizu tsere maki ""
Tace ai sahiba zata fadamun idan tadawo damakuma nawucesu dasura uku tunda inayi agida tayi maganar tana dariya murmushi Usman yayi yace nidai hajiya barinaje nadawo sainawuce
Tace kaikuwa mekazoyi kano kanacikin aiki??? Murmushi yayi yadan Sosa kansa yace kawaidai nazo ingaishekune
Tace kakyauta kuwa Allah yabada ladar zumunci yace Ameen tareda mikewa yadauki key dinsa yafita""
Saikusan azahar yadawo yaci abinci yawuce bayan yasake jaddadawa labila kartamanta"" tace bazata mantaba
Hajiya tace waimenene aketa kumuiniya ba aso inji??? Usman yana dariya yace bakomai hajiya
Baki tatabe tace komadai menene inazaune za afadamun indai wannan ce maishegen surutun tsiya"" kamar suda"" majeed ya kyalkyace da dariya yace Anty tazama suda hajiya dama aku kikacemata
Labila tamaka masa harara"" tace zanbugeka majeed wasa nakeyi dakai??? Jikin hajiya yashige yace aihajiya bazata bari adakeniba""
Usman yana dariya yace saidai idan bakayi laifinba"" hajiya tace kodayayi laifi babu maidakarmun maigida inakallo"" majeed yacee yeee hajiya tanasona gabadaya sukasa dariya
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Saiya kalleta kamar yayi magana saikuma yakasa itakuwa tana kallace dashi ganin yayi shiru tamike tace dad nikam bari nadan kwanta"" tayi maganar hartasoma tafiya
Yace amm dawo labila magana zamuyi""" tace to tareda juyowa tazauna kasa tana fuskantarshi saikuma yayi shiru
Yacije lebonsa nakasa yanasake jinjina nauyin maganar"" tace yadai daddy??? Yadan nisa yace bakomai tashi kije kikwanta
Murmushi tayi maidan sauti tace dad kadaina boye abunda yake zuciyarka hakan babbar illace atareda zuciyar
Komai nene kasanardani mana zanfuskanceka amatsayina nayarka banason damuwarka kokadan Kaine kawai kasan damuwana yanda zanfadamaka Abu bana iyah sanarda mahaifiyata
Kadaure kasanardani wlh batunyauba nalurah kanacikin damuwa kullum kakirah ni dankasanardani saikuma kafasa
Nifa yarkace menene bazaka fadamunba kaima kasani zanbaka goyon baya Dari bisa Dari idankuma abunda zanbada shawarane saina baka daidai sanina""
Yanisa yana kallonta yace hakane labila Amman gaskiya inajin nauyin fadamaki bukatata dankuwa tanada matukar nauyi.
Tayimun nauyi abakina hakazalika zuciyata takasa daukarta inaganin kamar bankyautaba kuma abun kunyane
Nayi nayi incire abun azuciyata Amman yagagara fita"" tanisa bakomai dad inhar fadinsa shine zaisaka zuciyarka nishadi kasanardani please
Shiru yasakeyi nawadansu dakiku sannan yace labila akan kawarkine khadija tunranarda naji tana karatu amakaran tarku wajen walima haka kurum naji taburgeni
Banyi tunanin kawarki bace saida kika nunamun itah sainayita kokarin incireta araina amman abun yafaskara Amman karki zargeni da wani Abu please
Nasan abune maiwahalama tayarda ta aureni dannayimata tsufa"" dariyace takwacewa labila wacce tasaka Usman darawa tunfuskarsa nanuna alamar damuwa sanda yake maganar
Saida tayi mai isarta tace haba dai dad akan yar wanann maganar dakake cewa kayimata tsufa ai wlh dad babu Wanda zaiganka yace kahaifi kamata""
Saidai kuma hanzari baguduba"" cikin sauri yace menene??? Tace sahibata tuni tayi mijin aure!! Wani kululu yaji yatokaremasa akahon zuci yayita maza yace shikenan dama haka Allah yakaddara
Amman kibar maganar nan dagani saike saikuma Allah dayake kallonmu banaso tasan wannan batun kartadaina ganin girmana
Labila tace harkasaki dawuri haka dady bayan kashiga kaima agwabza dakai"" yayi murmushin yake yace aikinsan bakyau Neman aure cikin aure
Tace hakane tobaka tambayeni sunan Wanda zata auraba??? Yakishingida saman kujerah zuciyarsa nayimasa zugi yace menene amfanin jinsunan labila kawai kibar maganar kamar adole yake maganar Dan idanuwansa harsun sauya kala""
Marairaice murya tayi tace dad sahibar tawa??? Yace yihakuri towaye??? Tamurmusa sunanku daya ai
Yace masha Allah inatayashi murna"" tace mungode kumafa akaduna yake zama unguwarku dayama
Yalurah abunnata na ba ane yace kinsan Allah banason shashanci dariya tayi tace dagaskefa dad yanzun hakama munataredashi afalon nan
Dasauri Usman yadago yanakarewa falon kallo baiga komaiba yamaida kallonsa wajenta yace waikina nufin ni??? Murmushine akan fuskarta tagyada kanta alamar ah
Wani farinciki marar misaltuwa yamamaye masa zuciya bakinsa yaki rufuwa saboda tsananin murna tace nasan kayi mamaki danacekaine mijinta
Tunbayauba nakeyimaka kwadayin samunta inada yakinin zakasamu abunda kakeso awajenta komenene dad tunda nahadu da sahiba wlh bantabajin tayi koda musayar yawu dawaniba
Tanada hakuri gakuma addini bashakka zata tarbiyantarda yayanka kowanne uba anaso yasamarwa yayansa uwa tagari banada kokonto akan sahiba
Nikaina dakaganni Allah yahadani da itah domin sanin halinda nakeciki Wanda babuwandà yasanshi sai Allah
Munyi alkawari atsakaniñmu kowacce acikinmu daya zata zabamata miji tun alokacin nazabarwa sahiba kai kamar yanda nasanka haka itama
Nasan zatayi alfahari dakai anan gaba kamar yanda kaima zakayi kumanasan baxata tabakin zabinda naimataba dukda sainayi dakyar kafin ta aminta idanhartaji nace zabinda naimata Kaine
Tanisa tana kallonsa kabani kwana uku komainene zankiraka insanardàkai yanisa bakomai Amman idan batayardaba karki tilas tata akan abunda bataso dannima bazanji dadiba
Tace in Allah yayarda zata amince"" yace to Allah yayardà labila yanaduba agogo yace bari nadanfità kafin hajiya tadawo
Ammanfa karki manta da maganar please"" tace bazan mantaba dad tanarufe bakinta hajiya nayin sallama damamaki tace kai wanga saukar y aushe???
Labila tace bakijima dafitaba yashigo"" tace aidanasani danayi zamana tunanin nayi nakatsemaki makaranta shiyasama nadawo dawuri
Usman yagaida itah ta amsa tana tambayarsa lubabatu"" yace qalau take hajiiya "" tace madallah saikitashi kishirya kiwuce makaranta Dan nakai majeed dagacen
Taturo baki wlh hajiya nayi lattifa kafinma nakai antashi" Usman yace kishirya nakaiki daganan sai inwuce inda zanje
Tace dad ankusa tashifa wlh danaje rikeni malam zaiyi sai azahar"" hajiya tace tosaiki zauna abokan karatunki saizu tsere maki ""
Tace ai sahiba zata fadamun idan tadawo damakuma nawucesu dasura uku tunda inayi agida tayi maganar tana dariya murmushi Usman yayi yace nidai hajiya barinaje nadawo sainawuce
Tace kaikuwa mekazoyi kano kanacikin aiki??? Murmushi yayi yadan Sosa kansa yace kawaidai nazo ingaishekune
Tace kakyauta kuwa Allah yabada ladar zumunci yace Ameen tareda mikewa yadauki key dinsa yafita""
Saikusan azahar yadawo yaci abinci yawuce bayan yasake jaddadawa labila kartamanta"" tace bazata mantaba
Hajiya tace waimenene aketa kumuiniya ba aso inji??? Usman yana dariya yace bakomai hajiya
Baki tatabe tace komadai menene inazaune za afadamun indai wannan ce maishegen surutun tsiya"" kamar suda"" majeed ya kyalkyace da dariya yace Anty tazama suda hajiya dama aku kikacemata
Labila tamaka masa harara"" tace zanbugeka majeed wasa nakeyi dakai??? Jikin hajiya yashige yace aihajiya bazata bari adakeniba""
Usman yana dariya yace saidai idan bakayi laifinba"" hajiya tace kodayayi laifi babu maidakarmun maigida inakallo"" majeed yacee yeee hajiya tanasona gabadaya sukasa dariya
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠