chapter 21
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Dariya tayi tace hannuna ciwon kai yakeyi kaidai kagama kafito tayi maganar tana karasa rufemasa kofar toilet din
Wajenda yake ajiye kayansa tanufa tabude tafitomasa da jallabiya"" tafesheta da turare"" wayarsace tasoma ringing
Tadauko ganin sunan little sister akan wayar yasaka tadauka cikin fara a tareda sallama dayan bangaren aka Amsa"" tace la Anty kicehar yasauka
Tayi dariya tace ah wlh yagidan yamaigida"" kodayake aibakibada sakon gaisuwa akawomun ba"" tace la anty yaya baifadamakiba???
Tace baifadamun meba ??? nasan dakince agaidani aidabai mantaba dasaukansa zaisanar dani"" kubrah tace afuwan matar Yayana takaina kema kinsan bazan rasa turo sakon gaisuwata agunkiba inajindai gajiyar jirgi tasaukarwa Yaya yamanta da babban sakona
Tayi murmushi to ankarbi uzurinki dukansu sukasa dariya kubrah tace Anty ina my son dina"" tace hmm sarkin rigima aini sonake babansa yakwasheshi dakayansa yaturah makishi cen konahuta da rigimarsa""
Kubrah tace la Anty wlh kaleed baida wata kiriniya kamar sauran yara"" tace aidole kice hakan tunda shine naki""" ya amarci yakuma kasar""
Tanisa Alhamdulillah wlh Anty nayi kewar gida sosai "" Ameena tace yaushe akai aure dukafa wata biyar yanzu kice kinyi kewar gida bayankuma kinatareda rabin ranki """
Kubrah tace hmm Anty kedai ayita sha ani waidama haka aure yake kullum inason intambayeki Amman saiyakureni da kallo idan inawaya bahalin inyidan sirri
Dariya tayi tace wannan ma sirrine zaman aure ba komai kikagani azaman"" aure hakuri zakiyi wannan itace ibadar""" tace hmm Anty bazaki ganebane wlh nihar gajiya nakeyi saikace agogo kullum babu Hutu
Ameena tanisa tace nagane mana Amman azancenki bazan ganeba kubrah shilamarin aure akwai sirri acikinsa barganin ina mace yar uwarki kiyi tunanin sanardani abunda kike fuskanta tareda mijinki
Kisani kowanne dan Adam dakalar tashi sirrinki ki adanashi kizama maikunya nisam irin wadan nan maganganun wlh kunyarsu nakeji menene amfanin kazauna kana fadar mijina kaza mijina kaza "" duk yanda mijinki yake kibarwa zuciyarki saikiyita hakuri watarana sai labari kodai kinason yasake aurene???
Cikin sauri tace la ah ah Anty Sam bahakan nake nufiba kawaidai inadauka kowama hakan yakeyi kamar nawa"" Ameena tasakeyin murmushi tace ah ah
Aiyanda kikasan halitta akwai banbance banbance atsakaninsu hakayake ako ina akwai banbanci
Tanisa nagamsu Anty kuma insha Allah bazansake maganar ba""tace yauwa Kanwata "tace Anty wai ina Yayana??? "daidai fitowarsa wanka"" tace ga shinan yanzun yafito wanka"" yanadaure da towel daya hannunsa yanarike da karamin towel yana goge ruwan jikinsa yace naji ana gulmata
Dariya tayi tace bafa gulma mukeyiba"" yace tayazangane bayan inajinku kunata kus kus kus"" dariya takeyi harda kubrah
Tace sister ce takira taji kasauka lafiya"" yanataje sumarsa yace ainasan itace Dan idan ba itaba babuwanda zaikirah wayana kidaga"""
Aisaiki fadamata nasauka lafiya """ tace ainafadamata tace Allah yahutarda gajiya""" yace Ameen sai ayi sallama ayidaniko"" yayi maganar yanarike kunkuminsa dariya ameena tasoma tace kinga sister zamuyi waya anjima""
Usman yace anjimadai meenal saikace wasu yammata"" tokaratunfa wazai karani tuni ameena takatse kiran tunda tagano abunda zaifada
Tace kai baban kaleed wannan saikasani jinkunya agaban yar Kanwata""" baki yatabe yace wayajiyo kitaso kishiryani yunwafa nakeji"""
Wayar ta aje tana murmushi ganin yanda yayi maganar kamarwani yàro dangoye""" saida tashiryashi suka sauka kasa"" kaleed yanasaman kujerah yana gem da TV
Saman dinner suka karasa tagabatar masa da abincin ita tarikabashi abaki saida tatabbatar yakoshi alokacin magrib takawo jiki yawuce masallaci itakuma taka she TV taja hannun kaleed zuwa sama sukai sallah"""
Usman baidawoba sai bayan isha"" falo sukatsaya suna kallo saikusan shadaya sukahau sama lokacin kaleed yadade dayin barcii
Bayan sunyi wanka suka kwantaa""tunda suka kwanta ameena taketa mugayen mafarkai"" har asuba""" batasamu barci maidadiba saida sukasake kwanciya bayan haske yafito
Sai wajajen karfe Tara tafarka""" koda tatashi har angama shiryamasu break"" bayan sunyiwanka suka karya"" tashirya kaleed cikin kayan makaranta"""
Zasu wuce yasheka dakinsa saigashi yafitoda kadangaren roba"" dagudu ameena takarbe tayi wurgi dashi tace mezakayi dawannan a skull kuma???
Yace mom anty dinmu dukana takeyi idan nayi sulutu"" gobene wani kadangale yashigemata ajiki tanata ihu taluga munata dariya shine danje danawa databugeni inli amatashi"""" yakai karshen maganar yana dariyaa
Ameena da Usman masaida sukadàara tace aimaganinkà kenan"" inba shashancibà mezaisaka surutu amakaranta anacikin aji ana karatu
Yace mom banikadai nake sulutuba" tace kodakai dawanefa kadaina sannan bakyau tsoratarda musulmi kasani
Yace to ai itah ba musulma bace sai wannan karon Usman yayi magana yace kaiwaye yafadamaka???
To aibata saka kaya ilinna mom kuma idan tashigo aji bata sallama"" ameena tace umm kaga kuwuce zaku makara idan kabiyewa surutun wannan
Tariko hannun kaleed din sukafità Usman yabi bayansu"" harwajen mota tarakasu""" saida taga tashiñsu tanadaga masu hannu sannan takoma cikin gidan
tana turah kofar shiga tayi Arba da katon kadangaren yanaganinta yanufota"" cikin saurii saboda tsabar firgita maimakon tayi waje saitakoma cikin falon"""
Kadangaren kuwa yatasomata haikan tuni sukafara tsere acikin falon!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Dariya tayi tace hannuna ciwon kai yakeyi kaidai kagama kafito tayi maganar tana karasa rufemasa kofar toilet din
Wajenda yake ajiye kayansa tanufa tabude tafitomasa da jallabiya"" tafesheta da turare"" wayarsace tasoma ringing
Tadauko ganin sunan little sister akan wayar yasaka tadauka cikin fara a tareda sallama dayan bangaren aka Amsa"" tace la Anty kicehar yasauka
Tayi dariya tace ah wlh yagidan yamaigida"" kodayake aibakibada sakon gaisuwa akawomun ba"" tace la anty yaya baifadamakiba???
Tace baifadamun meba ??? nasan dakince agaidani aidabai mantaba dasaukansa zaisanar dani"" kubrah tace afuwan matar Yayana takaina kema kinsan bazan rasa turo sakon gaisuwata agunkiba inajindai gajiyar jirgi tasaukarwa Yaya yamanta da babban sakona
Tayi murmushi to ankarbi uzurinki dukansu sukasa dariya kubrah tace Anty ina my son dina"" tace hmm sarkin rigima aini sonake babansa yakwasheshi dakayansa yaturah makishi cen konahuta da rigimarsa""
Kubrah tace la Anty wlh kaleed baida wata kiriniya kamar sauran yara"" tace aidole kice hakan tunda shine naki""" ya amarci yakuma kasar""
Tanisa Alhamdulillah wlh Anty nayi kewar gida sosai "" Ameena tace yaushe akai aure dukafa wata biyar yanzu kice kinyi kewar gida bayankuma kinatareda rabin ranki """
Kubrah tace hmm Anty kedai ayita sha ani waidama haka aure yake kullum inason intambayeki Amman saiyakureni da kallo idan inawaya bahalin inyidan sirri
Dariya tayi tace wannan ma sirrine zaman aure ba komai kikagani azaman"" aure hakuri zakiyi wannan itace ibadar""" tace hmm Anty bazaki ganebane wlh nihar gajiya nakeyi saikace agogo kullum babu Hutu
Ameena tanisa tace nagane mana Amman azancenki bazan ganeba kubrah shilamarin aure akwai sirri acikinsa barganin ina mace yar uwarki kiyi tunanin sanardani abunda kike fuskanta tareda mijinki
Kisani kowanne dan Adam dakalar tashi sirrinki ki adanashi kizama maikunya nisam irin wadan nan maganganun wlh kunyarsu nakeji menene amfanin kazauna kana fadar mijina kaza mijina kaza "" duk yanda mijinki yake kibarwa zuciyarki saikiyita hakuri watarana sai labari kodai kinason yasake aurene???
Cikin sauri tace la ah ah Anty Sam bahakan nake nufiba kawaidai inadauka kowama hakan yakeyi kamar nawa"" Ameena tasakeyin murmushi tace ah ah
Aiyanda kikasan halitta akwai banbance banbance atsakaninsu hakayake ako ina akwai banbanci
Tanisa nagamsu Anty kuma insha Allah bazansake maganar ba""tace yauwa Kanwata "tace Anty wai ina Yayana??? "daidai fitowarsa wanka"" tace ga shinan yanzun yafito wanka"" yanadaure da towel daya hannunsa yanarike da karamin towel yana goge ruwan jikinsa yace naji ana gulmata
Dariya tayi tace bafa gulma mukeyiba"" yace tayazangane bayan inajinku kunata kus kus kus"" dariya takeyi harda kubrah
Tace sister ce takira taji kasauka lafiya"" yanataje sumarsa yace ainasan itace Dan idan ba itaba babuwanda zaikirah wayana kidaga"""
Aisaiki fadamata nasauka lafiya """ tace ainafadamata tace Allah yahutarda gajiya""" yace Ameen sai ayi sallama ayidaniko"" yayi maganar yanarike kunkuminsa dariya ameena tasoma tace kinga sister zamuyi waya anjima""
Usman yace anjimadai meenal saikace wasu yammata"" tokaratunfa wazai karani tuni ameena takatse kiran tunda tagano abunda zaifada
Tace kai baban kaleed wannan saikasani jinkunya agaban yar Kanwata""" baki yatabe yace wayajiyo kitaso kishiryani yunwafa nakeji"""
Wayar ta aje tana murmushi ganin yanda yayi maganar kamarwani yàro dangoye""" saida tashiryashi suka sauka kasa"" kaleed yanasaman kujerah yana gem da TV
Saman dinner suka karasa tagabatar masa da abincin ita tarikabashi abaki saida tatabbatar yakoshi alokacin magrib takawo jiki yawuce masallaci itakuma taka she TV taja hannun kaleed zuwa sama sukai sallah"""
Usman baidawoba sai bayan isha"" falo sukatsaya suna kallo saikusan shadaya sukahau sama lokacin kaleed yadade dayin barcii
Bayan sunyi wanka suka kwantaa""tunda suka kwanta ameena taketa mugayen mafarkai"" har asuba""" batasamu barci maidadiba saida sukasake kwanciya bayan haske yafito
Sai wajajen karfe Tara tafarka""" koda tatashi har angama shiryamasu break"" bayan sunyiwanka suka karya"" tashirya kaleed cikin kayan makaranta"""
Zasu wuce yasheka dakinsa saigashi yafitoda kadangaren roba"" dagudu ameena takarbe tayi wurgi dashi tace mezakayi dawannan a skull kuma???
Yace mom anty dinmu dukana takeyi idan nayi sulutu"" gobene wani kadangale yashigemata ajiki tanata ihu taluga munata dariya shine danje danawa databugeni inli amatashi"""" yakai karshen maganar yana dariyaa
Ameena da Usman masaida sukadàara tace aimaganinkà kenan"" inba shashancibà mezaisaka surutu amakaranta anacikin aji ana karatu
Yace mom banikadai nake sulutuba" tace kodakai dawanefa kadaina sannan bakyau tsoratarda musulmi kasani
Yace to ai itah ba musulma bace sai wannan karon Usman yayi magana yace kaiwaye yafadamaka???
To aibata saka kaya ilinna mom kuma idan tashigo aji bata sallama"" ameena tace umm kaga kuwuce zaku makara idan kabiyewa surutun wannan
Tariko hannun kaleed din sukafità Usman yabi bayansu"" harwajen mota tarakasu""" saida taga tashiñsu tanadaga masu hannu sannan takoma cikin gidan
tana turah kofar shiga tayi Arba da katon kadangaren yanaganinta yanufota"" cikin saurii saboda tsabar firgita maimakon tayi waje saitakoma cikin falon"""
Kadangaren kuwa yatasomata haikan tuni sukafara tsere acikin falon!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠