← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 11 OF 121

chapter 14

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

By
Gentle Lady💃🏽


Cikin fushi kubrah tajuya dakin domin dauko waya"" aidasauri huwaile tafita ko takalmanta batajirah tadaukaba yau Allah yahadata da hatsabibiyar yarinya kuma take taji tsoronta harcikin ranta

Tana rayawa aranta lallai kubrah ba itah kadai takeba kokuma tanada tabin hankali"" dasauri takoma gida tareda danbaro tasoma jido kayanda suke gidan wadanda bata salwan tarba tadorawa danbaro tace yakawo gidan dataje dashi yanzu yadawo tabashi kudinsa"""

Tashige dakinta takulle"" jikinta sai kyarma yakeyi"" bayan fitarta gidan kubrah tafito daki tana kallon ameena tasheke da dariya tace Anty yanaga duk kintsurene????

Tanisa badoleba bakisan halin inna huwaile ba wlh masifaffiyace babana ma tsoronta yakeyi nayi mamakin daharkika mareta batace komaiba""

Kubrah tasake shekewa da dariya tace aiyauta gamuda daidai itah kudinne kuke kyaleta na tabbata yau saitakwana gudawa"" sallama sukaji akofar gidan""

Ameena tace shikenan wlh tadaukoman yan sanda"" kubra tsaki tayi tace kwantarda hankalinki Anty indai inagidan nan wlh ba dansanda zatadaukoba tadauko alkwali ni daidai nakedashi danni walkice daidai kugun uban kowa"" tayi maganar tana Jan mayafii tafitaa fuuu

Tana bude kofa taga maibaro dakaya"" akatunan da Usman yayiwa ameena duka tadibe"" kubrah cike da mamaki haka tayita daukar kayan tanakaiwa cikin gidan saida takwashe duka sannan tacewa danbaron kafadamata nace ta saurari sammacii akotu sainasa andaureta""

Takoma cikin gidan"" tasamu ameena tanabuda kayan""" tace waiyanzu Anty fisabilillah duk kayanki matar nan takwashe kallifa harda abinci kuma kizubamata ido???.

Matar nanfa ba itah tahaifekiba??? Tanisa toyazanyi kubrah ni fitinane banaso kawai Dan azauna lafiya itah abun duniya yadama "" nakyaleta aiba anan za atabbata ba"" kubrah tace hakane Amman hakurinki yayi yawa Anty aiwannan wlh tacutardake sosai tunfarko danasani aida sainasakata tsallen kwado wlh agidan nan""tare suka kwashe da dariya""

Ameena tace koyanzu aitatsure nibanyi tsammanin tanada tsoroba wlh"" kubra tamiyar mata"" da kayanta duka dakinta

Danbaro yana komawa yashaidawa huwaile sakon kubrah saiga huwaile tabarke dazawo"" yinin ranar daki tawuni kulle dataji motsi anshigo gidan tashige karkashin gado"" saida aka kwashe sati biyu sannan huwaile tasoma fita"" Amman batasake gigin zuwa gidan ameena ba""

Ko ameena tazogidan nan babu ruwanta da itah"" tsayin shekaru uku da aurensu Amman batasamu cikiba"" kokadan Usman baidamuba alokacin Abdul yayi aure matarsa"" Hauwa"u

Watan bikin Abdul ameena tasamu ciki"" alokacin kuma Allah yabudewa Usman kofofin arziki kasuwancinsa yafara habaka saigashi ansoma damawa dashi cikin masu kudin garin

Tuni yasiye babban fili kusa da gidansa""" akasoma gini"" hawa hudune akayi gini Wanda yakeshine"" bayan cikinta yashiga wata Tara"" tahaifi danta kyakkyawa kinkowa Wanda yarasa sati yana zagayowa akaradamasa suna khaleed

Sosai Usman yakeson yaronsa"" suna kuladashi bama kamar kubrah"" kaleed yanada shekara daya mahaifin Usman alhaji adamu yarasu bayan doguwar jinya dayayi sosai mutuwarsa tagirgiza su Usman

Sunagidan har akai sadakar uku sannan sukadawo gidà"" su hajiya sunagama takaba hajiya hannatu tace araba gado abata na yayanta damakuwa tanajin haushin Usman saboda kudinda yayi lokacinda akabasu kudi suja jari da danta kabeer duk ya halakarda nashi wajen Neman mata"" dakuma shaye shaye""

Babu wani bata lokaci akaraba akabawa kowa hakkinsa"" take ta tattara yayanta da dukiyarta suka koma bauchi damacenne tushenta"" mahaifiyar Usman tahademasa dukiyartà data kannensa yafarayimasu kasuwanci dasu shikuma nashi yahade danasa"""

Cikin shekaru uku Alhaji Usman yazama dai dagacikin masu kudin Nigeria"" idan za akirga masu kudi a Nigeria inhar baizo nadayaba babu shakka zaizo nabiyu"" tuni angama ginin gidansa yatare tareda matarsa dakuma dansu kaleed Sam alhaji Usman baida sha awar yin aure"" saboda ameena tanayin bakin kokarinta wajen biyamasa bukatarsa batagajiya da yawan bukatarsa kuma azamansu basutaba yin fadaba kowannensu hakurii gareshi"""

Kaleed yanada shekara biyar kubrah tayi aure"" mijinta yana karatu maleshia"" aurensu dasatiii daya sukadaga cikin jirgi zuwa maleshia


Dajine mai matukar duhuwar gaske"" bakajin motsin komai awajen hartakukàn tsuntsaye""" zaune take saman wata shimfida"" tana fuskantar kogon"" wata karaaa najiii wacce tayi sanadin zaburata hardawacce takezaune

Bishiyar kukarda takecikin kogon tasoma amsa kuwwwa wacce tasakani rufe kunnuwaña"" wata wutace tayi tartso tareda walkiya haske yafaltsu sama saiga bishiyar tarabe gida biyu"""

Wacce takezauñe awajen tasaki murmushi""" lubabatu kenan wacce akafisani da lubcy!!


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 11 · 0% Book details