← Book details Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 39 OF 121

Chapter 44

Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read

By
Gentle Lady💃🏽


bayau nasaba fadamaki hakanba kamar inakara cewa kicigaba tashare hawaye tace toyakikeso inyi.
.
Nikaina bansan sanda raina yakebaciba bana iyah juran ganin wani tareda abunda nakeso musamman Usman danban hadashi dakowaba

Raliya tace hu um abunnaki babbane tonidai yanzun mama ta aikeni idan nadawo zanbiya saina sanarda ummar hakan yayimaki???

Tayisaurin gyada kai tace yayi Amman Dan Allah kicemata taje yauyau din nan danni banaso narasa mijina tace karkidamu zansanarda itah idankuma yakasa sainasake karbomaki inda mukaje

Tace shikenan sukai sallama tana aje wayar taji tashin motarsa ta window taleka tana kallonshi watakan saiyanzu yaga damar fita takai kallonta kan agogo shabiyu saurah tayi kyacci aisaina rabaku bazan dauki wannan ba

Cendinma da akafitardani tafi karfina Amman wannan daganinta sokuwace cikin sauki zanfitarda itah dawan nan tunanin takoma takwanta

Bayan kwana biyu dafaruwar hakan lubcy tasake kiran *hatsabibin boka* bayan yabayyana tace maganarmu taranar wlh boka nakasa samun sukuni kokadan inaganin kamar takusa rabani damijina""

Dariya yafashe da itah wacce taisanadin girgizawar madubin saida yadade yana dariyar sannan yagintse fuska yace"wayafadamaki akwai bokanda ya isah yayi jayayya dani

Yasake shekewa da dariya sannan yadauko wani madubin yashafa yayi yansurutunsa saigawata wuta tayi tartso saiga bokan ya bayyana acikin madubin daure cikin sarkaa

Yanacikin mawuyacin hali yanuna mata"" yace kinganshinan yana ajiye acikin kurkukuna nakarkashin kasa"" babu wani mahalukinda yataba shiga ciki faceni

Sannan kuma duk Wanda nasaka aciki bazai fitoda raiba saida najamasa kunne akan kodatazo karyasake yamata aiki

Amman saiyayi jayayya nikuma Na aika dakarun aljanuna suka daukomun shi"" yanakaiwa nan yashafa madubin bokan yabace

"" yamaida kallonsa"" wajenta yace naturah daya dagacikin aljanuna yayi shigar bokan domin nasamu labarin sunakan zuwa wajensa yabasu magani akan mijinki yadaina kulaki karshema saiya koreki

Yanisa dalilinda yasa mukai hakan zanturah aljani hayyanul zairi domin ya magance matsalar

Tagyara zamanta tace kamarya boka??? Hannunsa yadaga yasoma kiran hayyanul zairii saigawani haske yabayyana kafin kyaftawar ido saigawani kyakkyawan aljani

Yabayyana ciikin shigar bil Adama kamarshi sak Usman lubcy tazaburah bakinta yanarawa tace wannan ai mijinane

*hatsabibin boka* yasake kecewa da dariya yace wannan dakikegani bamutum bane aljanine shine Wanda zaigama maki aikinki cikin saukiii

Lubcy tayi tsuru kamar tasaki fitsariii yacigaba zanturashi wajen kishiyarki azuwan mijinkune"" cikin rashin fahimta tace to ainikuma bazan banbance tsakaninsuba karfa asamu sabani

Yasake shekewa da dariya yace awajenki fuskar bokanta zakigani cikin kyakkyawar shiga mijinkima haka sauran mutanema haka

Amman awajenta zataganshi mijinki kullum zairika zuwa yanadaukarta sunafita unguwa kowasaiyasan dahakan ranarda mijinki zaiganta aranar aljanin zaikasheta yashanye jininta tareda bokanta saiya sawa motar wuta

Kowa zaidauka hadarine sukasamu sannan kowabazai zargekiba itakuma zatadauka aikintane yaci yayi shiru yana kallonta

Sannan yace dangane damijinki kuwa tunda dakinta yake kwana zamuhada maki wani maganie gobe gobe kibabbatar tashashi

Dazaran sunkebe adaki zatarika sakin wata irintusa maishegen doyi"" idankumà takwanta kafinsafe zatayita fitsariii
.nasan mijinki babu abunda yatsana kamar kazantaa cikin kwana biyar zamumaidatà kàzama

Mijinki bazaisake shiga dakinba daganan hayyanul zairi zaifara aikinsaa Amman kafin nan sunce kituromàsu kayan aikii

Zakiga abunda kikeso"" tawashe hakorah tace gobe gobe zakagansu godiya nake daganan yabace tamiyarda madubinta

Washe garikuwa tacewa Usman tanason zuwa gidansu sajida tadubata batada lafiya "" sosai yasotabari yakaita tace ah ah aitasamu saukii zataje dakanta

Yabata kudiii masuyawa tàyiwa sajida sayyyar kayàn jinya kaitsaye kasuwa tanufa tasiye dabbobin Shannan tabiya gidan sajida sukasha firah

ice cream tasiyo tazo dashi gidan ta ajeshi yahuce saida taga maganin tabarbada tabarbada aciki tayamutse tasaka cikin fridge yayi kankarà

Dama sunadàn tabafirah akasa kafin yadawo tasaukomasu dashi"tabata daya tasoma shannata""" itama tafara shaa

Tace kaigaskiya akwài dadi Anty idandawañi kikaromàn"" tace ashedai kinasonsa sosai bari nàdàukomaki


Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 39 · 0% Book details