Chapter 95
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Tunie Khadija taja baya tana kallon ikon Allah"" sun dade suna murkususu sannan sukasake jabaya kowannensu yana hucii
Abun yabawa hayyanul zairi haushi taya wannan tatsitsiyar zata hanashi abunda yayi niya bakaken aljanu ma shakkarsa sukeyi ballantana wannan dabaiwuce yayimata lakuma dayaba""
Bari kawai kafin wankin hula yakaishi dare yanuna mata ruwa ba sa an kwandobane" " aikogaba da gabanta"" take yayi kukan kurah yadauke kadan sama" yasoma wujijjigata"" karshe yawurgar da itah tafada saman wata bushiya take bushiyar takarye saiga aljanar tadawo cikin suffarta tafarko bakinta da hancinta duk yana yoyarda Jini kamar mayanka"" tayi matukar galabaitaa
Aljani. Hayyanul zairi ya kyalkyace dawata mugunyar dariya yace bake bace banda abinki mezaikaiki fada dawanda kikasan yafi karfinki??? Tunfarko dakinbani itah cikin lalama dahakan baisamekiba"" bari kiganie agaban idonki zanshanye mata jinie idan ma bakiyi wasaba kema zanhada dake inkashe tunda kikayi kokarin jadanie
Yana kai karshen maganar yasake kecewa dawata hatsabibiyar dariya yatasamma gurinda khadija tace tuni khadija tasoma jada baya gabadaya tsoro yahanata yin addua Batasan wanne irin tashin hankali take cikiba
Aljanar nan tanadago kai taga bakin aljanin baifi Saurah kamu hudu ya isah wajen khadija ba "" dakyar tabude baki tace ya Allah"" tareda mikewa dakyar tarikede izuwa wani katon basamuden namiji tanarike dawani babban takobi mai matukar tsini dakaifiii cikin guguwa tawuce fuuuuu saigashi ta isah gaban khadija
Hayyanul zairi yakalleta da mamaki danbaiyi zaton rauninda yayimataba zatasake tashi kafin yagama mamakinsa muryanta takatsemasa tunani tace kaibakin azzalumi mushuriki kasani Allah bazaitaba baka sa a akainaba bazaka taba shanjinin wannan bil adamarba saboda yafi karfinka
Akaro nabiyu inabaka shawarar kagaggauta barin wajen nan idankuma kaki lahira tayi babban bako"" hayyanul zairi ya kyalkyace da dariya jin abunda tafada yana nunata da yatsa yace "" kenan Yar fitsitsiya harkin isah kitsoratani da alamu kingajie da duniyar toyanzu kuwa zanturaki inda ba zaki dawoba take shima yayi girgiza Yakoma wani katon sadauki jikinsa daddaure da kayan yaki kowanne damtsensa daya yakai kaurin cinyar babban mutum
Gurayen jikinsama kadai kaganie saika firgita dogone sosai"" tsayinsa zaiyi kamu ashirin tuni wannan aljanar takoma tamkar kiyashe agabansa kwatakwata tsayinta iyah kaurinsa tatsaya
Khadija tamatukar firgita daganin yanda yakoma lallai dakyarne idan wannan aljanar zatayi galaba akansa"" wannan aljanar bakinta tabude tasoma hura masa iskaa mai matukar karfiii amman ko gyangyadawa baiyiba""
Takobin dayake hannunta tadaga iyah karfinta tabuga masa akaurinsa"" abun mamaki jitayi yayi kara kamar ajikin dutse tabugashi take takobin yakarye yazube akasaa""
Hayyanul zairi yana tsaye kikam yarike kunkuminsa yana kallonta""" saibayan data gama abunda takeyi""" yadaga kafarsa daya yataketa gabadaya fadin kafarsa bakako ganinta saimotsi take shikuma yacigaba da busar dariyarsa
Dakyar tadaga jikinta taciro wata karamar wuka tasoka masa atafin kafarsa taredakiran sunan Allah tuni wukar tahudashi zafinda yajine akasan kafarsa yasa yadaina dariyar dayake yakwalla kara yadage kafarsa wacce takemasa zugi dakyar ya iyah fincike wukar yayar jinin jikinsa yadinga zuba akasa take kasa tasoma zurmawa
Duk inda jininsa yadiga yashige cikin kasa saikawai kaga bakin maciji yakunno kai yafito yatasamma wannan aljanar tuni itama tajawo takobinta
Tasoma fillemasu kai Amman Abun mamaki duk Wanda tafilleewa kai maimakon yamutu saikuga wasu kawunan sunsake tartsowa ajikinsa
Tuni macizan suka kewayeta""" ganin hakan yasa itama tayi kururuwa tatofarda yawunta akasa yinhakan keda wuya saiga wata katuwar mesa tatsago kasa tafito wata irin shirgegiyace """ girmanta zaiyi girman kada babba bakinta yana feshin wutaa
Dagama fitowarta kawai tatasamma wadan nan macizan haka tayita lakumarsu tamkar tanacin cinnaku"" ganin haka yasa dai dagacikin macizan tasoma hadiyar yan uwanta tana kara girma saida tahadiyesu duka saigashi tadawo wata katuwar macijiya wacce taruba wannan mesar sau biyu tsayi dakuma fadii takekuma suka soma fada tsakaninsu hayyanul zairi shima saiya tasoma wannan aljanar suka soma fada dazaran yadaga kafa zaitaketa saita goce itakuma takaimasa Sara duk da ko alama bayajin saran""
Sun sake shafe sa o"I biyar suna wannan fadan haryanzu aljani hayyanul zairi baici nasaran sake takar taba"" bakinciki yasake turnukeshi yayi matukar fusata take yakwantsa ihuuu yasoma huro iska tabakinsa tuni iskannan yadauke wannan aljanar dakuma macijiya tareda wannan katuwar mesar yasomayin hajujuwa dasu sama khadija kanta inda Allah yataimaketa tanakusa dawani katon icce
Shitakama tarike kam tanata rusar kuka tunda take banda cikin film bata taba ganin bala i irin wannan ba"" kananun bishiyoyi tuni suka soma fincikowa daga kasa sunayin sama komai nadajin yahargitse wannan aljanar tuntanayin kokari dantasauko harta kasa anyi wajen mintuna goma suna shawagi Asama sannan yazubodasu kasa ragafff take wannan mesar dakuma maciji suka mutu ko shurawa basuyiba"""
Itakanta wannan aljannar dakyar take iyah daga yatsanta batako ganie daidai "" bayan sa"a guda komai Yakoma daidai sannan aljani hayyanul zairi yatako zuwa gaban aljanar da babban Dan yatsansa yasaka yaturata tamirgina tadawo daidai fuskarta tana kallon sama
Yakyalkyace da dariya yasoma yiwa kansa kirari kamar haka"" saini Aljanie hayyanul zairi dangidan kabusa"" fada"dani bala ine mai shirin gaba dagaba Dani saiyashirya "" yaro aikona goye yasan kura saini na *hatsabibin boka* uban hatsabibai duk Wanda yajadakai sunansa matacce asoka kaki mutum mutum yakiga yakwana kiyama"" saini angon mirqiyanatu"" uban sakafilu"" maidakawa maza gunba" faduwar gaba kotsoro badai gareniba da inja baya gayaki kara namutu danni bazan barwa Yayana abun fadaba!" karyarki yarinya bakaken aljanuma sunbuga sunbarni ballantaana ke"" yanagama wannan surutun yajuya wajenda khadija take
Tanaganin haka tasake kankame wannan bishiyar tana kuka" girgiza yasakeyi saigashi Yakoma katon jemage mai fukafuki yasaki fiffikensa yasoma tashi daniyar yasunkuce khadija yayi sama da itah
Amman kafin yakai gareta saiyaga tabacewa ganinsa wata iskace maikarfii yaji tasha gabansa lokacin yajuya da mamakin inda gawar wannan aljanar take baiga komaiba""
Ashe lokacinda yakoma jemagen nan wannan aljanar ta farfado ganin yakusa dauke khadija saitazama iska tabi ta karkashinsa tasunkuci khadija tabace acikin iskar
Saigasu wani katon gidaa maicike dakayan more rayuwa tsakiyar falon aljanar tasauka ahankali ta aje khadija itakuma tafadi gefe tana nisawa dakyar bakinta da hancinta suna zubarda jinie"""
khadija kam tun lokacinda wañnan aljanin yasoma tunkarota takankame bishiya tana kuka tasadakar mutuwa zatayi saikawai taji ansureta anyisama saiyanzu tadaji an ajeta kamar asaman kafet sannan tabude idonta
Tasoma kallon falon har tasaukarda idonta akan wannan aljanar dasauri takarasa wajenta tadago kanta tadora akan cinyarta tana kuka ganin abunda yasami wacce ta taimaketa
Aljanar tasakar mata lallausan murmushi Wanda dadukkan alamu nakarfin haline tabude baki ahankali tace karkiyi kuka Allah yanatare dake babu Wanda zaicutardake Amman rayuwarki tanacikin hatsari
Tasoma tari Cikin kuka khadija tace kaina yakulle wlh inane nan??? Meyakawoni nan?? Ina mijina??? Kuma ke wacece??? Waye wannan aljanin dakukai fada dashi??? Kumani menaimasa dayakeson kasheni??? Kifadamun yazanyi nakoma gida??
Wannan aljanar tamurmusa tace babu lokacinda zansamu damar amsamaki tambayoyinki kirike tambayoyinki harnadawo tasakeyin tari yajimin ciwo ajikina dole naje nayijinya kafin raunin yacigaba datafiya ajikina
Kizauna nan harnadawo karkisake kifita kofàr gidan nan
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Tunie Khadija taja baya tana kallon ikon Allah"" sun dade suna murkususu sannan sukasake jabaya kowannensu yana hucii
Abun yabawa hayyanul zairi haushi taya wannan tatsitsiyar zata hanashi abunda yayi niya bakaken aljanu ma shakkarsa sukeyi ballantana wannan dabaiwuce yayimata lakuma dayaba""
Bari kawai kafin wankin hula yakaishi dare yanuna mata ruwa ba sa an kwandobane" " aikogaba da gabanta"" take yayi kukan kurah yadauke kadan sama" yasoma wujijjigata"" karshe yawurgar da itah tafada saman wata bushiya take bushiyar takarye saiga aljanar tadawo cikin suffarta tafarko bakinta da hancinta duk yana yoyarda Jini kamar mayanka"" tayi matukar galabaitaa
Aljani. Hayyanul zairi ya kyalkyace dawata mugunyar dariya yace bake bace banda abinki mezaikaiki fada dawanda kikasan yafi karfinki??? Tunfarko dakinbani itah cikin lalama dahakan baisamekiba"" bari kiganie agaban idonki zanshanye mata jinie idan ma bakiyi wasaba kema zanhada dake inkashe tunda kikayi kokarin jadanie
Yana kai karshen maganar yasake kecewa dawata hatsabibiyar dariya yatasamma gurinda khadija tace tuni khadija tasoma jada baya gabadaya tsoro yahanata yin addua Batasan wanne irin tashin hankali take cikiba
Aljanar nan tanadago kai taga bakin aljanin baifi Saurah kamu hudu ya isah wajen khadija ba "" dakyar tabude baki tace ya Allah"" tareda mikewa dakyar tarikede izuwa wani katon basamuden namiji tanarike dawani babban takobi mai matukar tsini dakaifiii cikin guguwa tawuce fuuuuu saigashi ta isah gaban khadija
Hayyanul zairi yakalleta da mamaki danbaiyi zaton rauninda yayimataba zatasake tashi kafin yagama mamakinsa muryanta takatsemasa tunani tace kaibakin azzalumi mushuriki kasani Allah bazaitaba baka sa a akainaba bazaka taba shanjinin wannan bil adamarba saboda yafi karfinka
Akaro nabiyu inabaka shawarar kagaggauta barin wajen nan idankuma kaki lahira tayi babban bako"" hayyanul zairi ya kyalkyace da dariya jin abunda tafada yana nunata da yatsa yace "" kenan Yar fitsitsiya harkin isah kitsoratani da alamu kingajie da duniyar toyanzu kuwa zanturaki inda ba zaki dawoba take shima yayi girgiza Yakoma wani katon sadauki jikinsa daddaure da kayan yaki kowanne damtsensa daya yakai kaurin cinyar babban mutum
Gurayen jikinsama kadai kaganie saika firgita dogone sosai"" tsayinsa zaiyi kamu ashirin tuni wannan aljanar takoma tamkar kiyashe agabansa kwatakwata tsayinta iyah kaurinsa tatsaya
Khadija tamatukar firgita daganin yanda yakoma lallai dakyarne idan wannan aljanar zatayi galaba akansa"" wannan aljanar bakinta tabude tasoma hura masa iskaa mai matukar karfiii amman ko gyangyadawa baiyiba""
Takobin dayake hannunta tadaga iyah karfinta tabuga masa akaurinsa"" abun mamaki jitayi yayi kara kamar ajikin dutse tabugashi take takobin yakarye yazube akasaa""
Hayyanul zairi yana tsaye kikam yarike kunkuminsa yana kallonta""" saibayan data gama abunda takeyi""" yadaga kafarsa daya yataketa gabadaya fadin kafarsa bakako ganinta saimotsi take shikuma yacigaba da busar dariyarsa
Dakyar tadaga jikinta taciro wata karamar wuka tasoka masa atafin kafarsa taredakiran sunan Allah tuni wukar tahudashi zafinda yajine akasan kafarsa yasa yadaina dariyar dayake yakwalla kara yadage kafarsa wacce takemasa zugi dakyar ya iyah fincike wukar yayar jinin jikinsa yadinga zuba akasa take kasa tasoma zurmawa
Duk inda jininsa yadiga yashige cikin kasa saikawai kaga bakin maciji yakunno kai yafito yatasamma wannan aljanar tuni itama tajawo takobinta
Tasoma fillemasu kai Amman Abun mamaki duk Wanda tafilleewa kai maimakon yamutu saikuga wasu kawunan sunsake tartsowa ajikinsa
Tuni macizan suka kewayeta""" ganin hakan yasa itama tayi kururuwa tatofarda yawunta akasa yinhakan keda wuya saiga wata katuwar mesa tatsago kasa tafito wata irin shirgegiyace """ girmanta zaiyi girman kada babba bakinta yana feshin wutaa
Dagama fitowarta kawai tatasamma wadan nan macizan haka tayita lakumarsu tamkar tanacin cinnaku"" ganin haka yasa dai dagacikin macizan tasoma hadiyar yan uwanta tana kara girma saida tahadiyesu duka saigashi tadawo wata katuwar macijiya wacce taruba wannan mesar sau biyu tsayi dakuma fadii takekuma suka soma fada tsakaninsu hayyanul zairi shima saiya tasoma wannan aljanar suka soma fada dazaran yadaga kafa zaitaketa saita goce itakuma takaimasa Sara duk da ko alama bayajin saran""
Sun sake shafe sa o"I biyar suna wannan fadan haryanzu aljani hayyanul zairi baici nasaran sake takar taba"" bakinciki yasake turnukeshi yayi matukar fusata take yakwantsa ihuuu yasoma huro iska tabakinsa tuni iskannan yadauke wannan aljanar dakuma macijiya tareda wannan katuwar mesar yasomayin hajujuwa dasu sama khadija kanta inda Allah yataimaketa tanakusa dawani katon icce
Shitakama tarike kam tanata rusar kuka tunda take banda cikin film bata taba ganin bala i irin wannan ba"" kananun bishiyoyi tuni suka soma fincikowa daga kasa sunayin sama komai nadajin yahargitse wannan aljanar tuntanayin kokari dantasauko harta kasa anyi wajen mintuna goma suna shawagi Asama sannan yazubodasu kasa ragafff take wannan mesar dakuma maciji suka mutu ko shurawa basuyiba"""
Itakanta wannan aljannar dakyar take iyah daga yatsanta batako ganie daidai "" bayan sa"a guda komai Yakoma daidai sannan aljani hayyanul zairi yatako zuwa gaban aljanar da babban Dan yatsansa yasaka yaturata tamirgina tadawo daidai fuskarta tana kallon sama
Yakyalkyace da dariya yasoma yiwa kansa kirari kamar haka"" saini Aljanie hayyanul zairi dangidan kabusa"" fada"dani bala ine mai shirin gaba dagaba Dani saiyashirya "" yaro aikona goye yasan kura saini na *hatsabibin boka* uban hatsabibai duk Wanda yajadakai sunansa matacce asoka kaki mutum mutum yakiga yakwana kiyama"" saini angon mirqiyanatu"" uban sakafilu"" maidakawa maza gunba" faduwar gaba kotsoro badai gareniba da inja baya gayaki kara namutu danni bazan barwa Yayana abun fadaba!" karyarki yarinya bakaken aljanuma sunbuga sunbarni ballantaana ke"" yanagama wannan surutun yajuya wajenda khadija take
Tanaganin haka tasake kankame wannan bishiyar tana kuka" girgiza yasakeyi saigashi Yakoma katon jemage mai fukafuki yasaki fiffikensa yasoma tashi daniyar yasunkuce khadija yayi sama da itah
Amman kafin yakai gareta saiyaga tabacewa ganinsa wata iskace maikarfii yaji tasha gabansa lokacin yajuya da mamakin inda gawar wannan aljanar take baiga komaiba""
Ashe lokacinda yakoma jemagen nan wannan aljanar ta farfado ganin yakusa dauke khadija saitazama iska tabi ta karkashinsa tasunkuci khadija tabace acikin iskar
Saigasu wani katon gidaa maicike dakayan more rayuwa tsakiyar falon aljanar tasauka ahankali ta aje khadija itakuma tafadi gefe tana nisawa dakyar bakinta da hancinta suna zubarda jinie"""
khadija kam tun lokacinda wañnan aljanin yasoma tunkarota takankame bishiya tana kuka tasadakar mutuwa zatayi saikawai taji ansureta anyisama saiyanzu tadaji an ajeta kamar asaman kafet sannan tabude idonta
Tasoma kallon falon har tasaukarda idonta akan wannan aljanar dasauri takarasa wajenta tadago kanta tadora akan cinyarta tana kuka ganin abunda yasami wacce ta taimaketa
Aljanar tasakar mata lallausan murmushi Wanda dadukkan alamu nakarfin haline tabude baki ahankali tace karkiyi kuka Allah yanatare dake babu Wanda zaicutardake Amman rayuwarki tanacikin hatsari
Tasoma tari Cikin kuka khadija tace kaina yakulle wlh inane nan??? Meyakawoni nan?? Ina mijina??? Kuma ke wacece??? Waye wannan aljanin dakukai fada dashi??? Kumani menaimasa dayakeson kasheni??? Kifadamun yazanyi nakoma gida??
Wannan aljanar tamurmusa tace babu lokacinda zansamu damar amsamaki tambayoyinki kirike tambayoyinki harnadawo tasakeyin tari yajimin ciwo ajikina dole naje nayijinya kafin raunin yacigaba datafiya ajikina
Kizauna nan harnadawo karkisake kifita kofàr gidan nan
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠