Chapter 85
Hatsabibin Boka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
By
Gentle Lady💃🏽
Saida sukai mai isarsu sukadawo rarrashin juna""" labila tace zanyi kewarki sosai sahiba idan kikatafi khadija tace nima haka wlh sahiba Amman karkidamu ga wayanan ai zamudinga waya kodata daddy ce
Nibandama wani Abu mezaihana kicewa daddy kema zaki wlh zanfi sakewa idan inaganinki"" labila tace naki wayon aiko nan gani nane yasaka kika sakankance gobe aurenki sati dayafa Amman bakitaba zuwa wajen mijinkiba saikace haka akacemaki anayin auren"" wlh kebandah wani Abu dasaina hadaki da inna airanarda za akawoki bahaka akace kiyiba
Khadija ta marairaice fuska kamar zatayi kuka tace daddy nefa yace inbari yafadamaki kizo kirika tayani kwana kokuma haka kurum baikiraniba nidadi miji sai inkai kaina""
Labila tace ayya sahiba kinada gaskiya aibandauka hakan akayiba koni banbaki goyon baya kiyimasa rawar kafaba dole mudanja ajinmu irin namata aikingane dannafiso yagane akwai banbanci atsakaninku """ mudin bamasu arha bane
Khadija tace kedai akeji wai mahaukaci yafada rijiya kinga kitashi muje muyi alwala dare yayifa sosai musamu ko hizifi uku mukaranta"" labila takalli agogon dakin yabuga shabiyu da kwata tace hakafa aiyau babu maganar barci hirar bankwana zamuyi
Khadija tace nanfadai wlh saina kwanta kinsan bantabaa shiga jirgiba karnaje nayita kwasar barci ayimun dariya tayi maganar tana mikewa labila tace dariyadai waye zaimaki dariya Wanda ya aikeki bayankuma kowa da abunda yashamasa kai babu ruwan kowa dawanie
Khadija tace to suda muje muyi alwalar tana dariya tatashi khadija tafarayin alwala sannan labila sukasoma karatu sai uku saurah suka kwanta
Washe gari tunda sukai sallar asuba basu komaba sukahau shirya kayansu harda labila dantacemata itama kano zatawuce dazaran tarakasu
Bayan sungama suka gyare dakin "" dasauran inda suka bata"" sukai wanka suka shirya sannan suka fita falon kasa Usman yanakusa da lubcy sai shagwaba takemasa kamar wata karamar yarinya shikuwa saibiyemata yake
Haka kurum khadija taji wani iri aranta tayi saurin soke kanta ahankali labila tace kinga yanda akeyi itama data tsufa ballantana keda kike sabon jinie yanzu kike lokacin ganiyarki ta rayuwa
Sam Usman baisan dazuwansuba lubcy ce kawai talurah kuma batadaina abunda takeba saima tayi tamkar bata gansuba""
Usman ne yaji kanshin khadija ya yawaita afalon yadago yakallesu dasauri yayi saurin saita kanshi yajanye lubcy daga jikinsa sosai yake jin kunyar labila
Khadija tagaidashi bayan sunkaraso ya amsa cikin dakewar murya "" tagaida lubcy itama ta amsa labila tagaidasu sannan suka karasa saman dinner haryanzu Khadija batadago kanta sunyi ido hudu dashiba
Tunda suka fara cin abincin yakeson tadago kanta danyakafeta damayun idanuwansa Amman taki dagowa dukda tanaji ajikinta yana kallonta
Bayan sun kammala yakirah habu driver labila tafitomata da kayanta sannan takulle bangaren tarike key din"" lubcy ce tafitoda kayan usman driver yakwashe duka yasa mota suka rankaya dukansu
Yace banga kindauko mayafinkiba kokina nufin iyah nan zakiyimana rakiya??? tana dariya tace inalaifi aiga yarkunan zata rakaku basainajeba Allah yakai lafiya yace Ameen
Takalli khadija tace Amarya asha amarci lafiya khadija tasanne kanta dakansa yabudemata baya"" harzata shiga tadafe kanta"" innalillahi"" wlh nayi mantuwa
Usman yace mantuwar me kumata dama haka shirinku yake kosati zakuyi kuna shiryawa karshe saikunje kunmanta wani abun
Labila tace kabarta mana tadauko mekika manta??? Tace wlh littafaina da Qur ani kumafa dankar namanta Na ajesu kusa kusa
Lubcy tayi karaf tace kekuma banda abunki Kanwata kudazakuje yawon amarci mezakiyi da littafai aikyabaridai harkudawo shima maigidan abashi lokacinsa
Labila tace sabodame zatabàrsu dankawai zatayi tafiya sai akace kabar addininka agida kejeki dauko sahiba tamika mata key wlh kar shaidan yarinjayeki ko inakikaje rike ibada saikace dai su oi daba ta dauki addinin dakimaba"" khadija tawuce cikin gidan
Lubcy tace aike komai saikin nunawa mutane kinfi kowa """ saikifadàman dawakike??? Labila ta marairaice fuska tace waini meyasa mom batasona daddy yanzufa dawata Yar makarantarmu nake tafashe dakuka
Usman yace haba lubabatu yarkiicefa baidace kinamata hakanba"" tace alhaji kanajinfa abunda takefada itah yadace tayihàkà?? Nifa mahaifiyartaçe
Yace aibadake takeyiba tafadamaki dawatà Yar skull dinsu take
Bandama abinki aikinaji batakirah sunaba koda ma takirah suna tundakedai kinsan bahaka kikeba aishikenan saikibarta"""
Tanisa shikenan alhaji yace yauwa kokefa yarnan dai takice komai lalacewarta nibansan dalilinda yasaka bakwason yayan fariba
Ainikam hajiya batayimun irin yanda kikemata karfanaje nadawo nasamu kinhanamun ya rawar gaban hantsi"" labila tace aini dad wajen hajiya zankoma saikundawo zandawo
Yace shikenan ma dama abdul sai Rigima yakewa hajiya waisaita kawoshi inda kike yauma naso turawa shima adaukoshi yadawo nan
Tace idan yadawo dad karatun shifa ??? Daidai kawowar khadija yace kece kikasan hakan Amman wlh danaje kuka Yakama saiya biyoni nakawoshi wajenki"" shibaima tunanin kowa saike
Khadija taimasu sallama suka amsa tamikawa labila key din bayan mota sukashiga shikuma dashi da driver suka shiga gaba tana tsaye tana daga masu hannu harsuka wuce sannan tajuya cikin gidan tana sake sake aranta sama tahau taduba inda ake ajemata sako tasamu layar wani murmushi tasaki tana juya layar labila kenan aiduk kame kamenki saina raba Usman da khadija saidai kuma kiyi hakuri
Tasheke da wata mahaukaciyar dariya irin wacce *hatsabibin boka* yakeyi saida naja baya dannatsorata nadaukama shine yabayyana agabana""
Tunda suka shiga mota labila saizuba takeyi harsukakai airport sunsamu jirginsu Saura minti talatin yatashi
Anan suka zauna zaman jirah duk abunda za ayi akagama lokaci yanayi suka soma shiga jirgi sai lokacin labila tasoma sharar hawaye tana kallonsu harsuka shige tana tsaye saida jirginsu yadaga tanasharar hawaye tana daga masu hannu""
Saida tadaina ganin jirginsu sannan tacewa habu suwuce ganin wani guy yanata kallonta"" tunda sukashiga motar tayi shiru sai sake sake takeyi aranta""
Sunakaiwa gida tace yajirata tashiga gidan lubabatu tana falo tayi sallama tahau sama tadauko jakar kayanta tasauko sannan tace ni mom zantafi
Tanisa kigaishesu"" labila tace zasuji hartajuya saita tsaya tace nasan kinturah dad da sahiba Dubai ne akan wani mugun nufin naki kisani Allah yafiku kibarganin bokanki yanacin nasara kidauka komai kika nema aduniya zakisamu awajensa shikanshi damace Allah yabashi domin yayimasa takunkumi kiji tsoron Allah Mom kidaina biyewa wanann bokan tafashe dakuka maitsuma zuciya lubabatu tamere baki
Idankundago kai tagado takalli indama labilar take saida tasakecewa please mom badanniba kidaina abunda kikeyi kinemi gafarar Allah
Tadago takalleta ahankade tace kingama??? Labila tayi shiru tace totunda kingama nagode da nasiharki muna gaidasu tamike tahaye sama tabar labila tsaye
Tabita dakallo saida tabace mata sannan tashare hawayenta tajuya taja akwatin kayanta
Tafita"" habu yabude mata tashiga yaja motar akabude masu get sukafita"
Fitarsu babu jimawa lubcy taciwo kwalliya tafita itama"" tashiga tanta tsetsiyar motarta akabude mata get tafita tasoma yawo cikin unguwanni kozata samu inda akeyin dahuwar abinci tunsafe har dare abunfa dawahala kuma ance karwani yaganie danhaka badamar tabawa wani kwangila dole dakanta zata binne""
Haka tayita yawo""" duk inda tatambaya daga masuyi dasafe saimasuyin da rana"" kuma tafison ahanya Dan agida tayiyu ba a cika wutar yanda zatayi zafie
Su khadija kuwa tunda jirgi yatashi takankame idanunta kamar zatayi kuka sai addua takeyi hakan yasa usman yajawota jikinsa yakwantar harsuka lulaya cikin gajimare"" ahankali tasoma saukarda ajiyar zuciya ba awani dadeba tasoma barci maidadi asaman jikin Usman
Dayalurah tayi barci yagyara mata kwanciyarta ajikinsa yarufemata fuskarta danbayaso ana kallonmasa puska tuni shima yasoma saukarda ajiyar zuciya yajingina kansa jikin kujerar jirgin yana tunani
Lubabatu tana tsaka dayawo tabaro unguwarsu Danisa indama taje batasan sunan unguwarba bama tataba zuwaba wata yarkasuwace Dan kusa da bakin titi take komai anasiyarwa awajen wata maisuyar doya taganie da dankali da awara
Tatsaida motarta tafito zuwa wajenta matar tanaganinta tawashe baki tanamata sannu dazuwa lubcy ta amsa suka gaisa tace nawa doya matar tace hamsin ashirin dankali kuwa goma biyar "" haka awara
Lubabatu tace kullum kina fitowa??? Tace tomezaihana hajiya aizama gida banamu bane munada marayu agabanmu
Lubcy tace Allah sarki aiyanada kyau kanemi halak dinka kamar dayaushe akesamunki anan??? Matar tace ai hajiya kaman karfe bakwai nake fitowa indorah koko idan yakare zuwa yanzu shabiyu nasoma suyar doya da dankali saidare nake tashi inbarwa yata inkoma gida inyi tuwon dare infito dashi
Takwas muke tashi watarana harmunakai Tara"" lubabatu tace kainaji dadi bani doyar ta dubu uku kisa dankali Na dubu daya zandinga aiko driver na yana karbar Mani
matar tawashe baki tace kaiii Amman naji dadi hajiya tanata wasar baki tazubawa lubabatu doyar tabata tafiddo kudi sabbi hull Tamika mata sukai sallama takoma motarta hartabar wajen matar tanadaga mata hannu saikallon kudi takeyi
tana juyasu bayan lubabatu tayi nisa tatsayarda motar tafito da ledar doya dantasan koda tajeda itah gida bazata iyah cintaba danmaituyar doyarma kyankyaminta takeji tasoma rabon ido kozataga wasu almajirai tanakiran wani
Yarugo kamar daga sama tajiii ance banda sadakaaaa aikinki zai lalace dasauri tajuya bayanta bataga kowaba tamiyarda doyar yaron yanazuwa tacemasa wanigida take nema kuma tagane tashiga motarta tawuce daniyar dadare zatadawo ta saka layar
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Gentle Lady💃🏽
Saida sukai mai isarsu sukadawo rarrashin juna""" labila tace zanyi kewarki sosai sahiba idan kikatafi khadija tace nima haka wlh sahiba Amman karkidamu ga wayanan ai zamudinga waya kodata daddy ce
Nibandama wani Abu mezaihana kicewa daddy kema zaki wlh zanfi sakewa idan inaganinki"" labila tace naki wayon aiko nan gani nane yasaka kika sakankance gobe aurenki sati dayafa Amman bakitaba zuwa wajen mijinkiba saikace haka akacemaki anayin auren"" wlh kebandah wani Abu dasaina hadaki da inna airanarda za akawoki bahaka akace kiyiba
Khadija ta marairaice fuska kamar zatayi kuka tace daddy nefa yace inbari yafadamaki kizo kirika tayani kwana kokuma haka kurum baikiraniba nidadi miji sai inkai kaina""
Labila tace ayya sahiba kinada gaskiya aibandauka hakan akayiba koni banbaki goyon baya kiyimasa rawar kafaba dole mudanja ajinmu irin namata aikingane dannafiso yagane akwai banbanci atsakaninku """ mudin bamasu arha bane
Khadija tace kedai akeji wai mahaukaci yafada rijiya kinga kitashi muje muyi alwala dare yayifa sosai musamu ko hizifi uku mukaranta"" labila takalli agogon dakin yabuga shabiyu da kwata tace hakafa aiyau babu maganar barci hirar bankwana zamuyi
Khadija tace nanfadai wlh saina kwanta kinsan bantabaa shiga jirgiba karnaje nayita kwasar barci ayimun dariya tayi maganar tana mikewa labila tace dariyadai waye zaimaki dariya Wanda ya aikeki bayankuma kowa da abunda yashamasa kai babu ruwan kowa dawanie
Khadija tace to suda muje muyi alwalar tana dariya tatashi khadija tafarayin alwala sannan labila sukasoma karatu sai uku saurah suka kwanta
Washe gari tunda sukai sallar asuba basu komaba sukahau shirya kayansu harda labila dantacemata itama kano zatawuce dazaran tarakasu
Bayan sungama suka gyare dakin "" dasauran inda suka bata"" sukai wanka suka shirya sannan suka fita falon kasa Usman yanakusa da lubcy sai shagwaba takemasa kamar wata karamar yarinya shikuwa saibiyemata yake
Haka kurum khadija taji wani iri aranta tayi saurin soke kanta ahankali labila tace kinga yanda akeyi itama data tsufa ballantana keda kike sabon jinie yanzu kike lokacin ganiyarki ta rayuwa
Sam Usman baisan dazuwansuba lubcy ce kawai talurah kuma batadaina abunda takeba saima tayi tamkar bata gansuba""
Usman ne yaji kanshin khadija ya yawaita afalon yadago yakallesu dasauri yayi saurin saita kanshi yajanye lubcy daga jikinsa sosai yake jin kunyar labila
Khadija tagaidashi bayan sunkaraso ya amsa cikin dakewar murya "" tagaida lubcy itama ta amsa labila tagaidasu sannan suka karasa saman dinner haryanzu Khadija batadago kanta sunyi ido hudu dashiba
Tunda suka fara cin abincin yakeson tadago kanta danyakafeta damayun idanuwansa Amman taki dagowa dukda tanaji ajikinta yana kallonta
Bayan sun kammala yakirah habu driver labila tafitomata da kayanta sannan takulle bangaren tarike key din"" lubcy ce tafitoda kayan usman driver yakwashe duka yasa mota suka rankaya dukansu
Yace banga kindauko mayafinkiba kokina nufin iyah nan zakiyimana rakiya??? tana dariya tace inalaifi aiga yarkunan zata rakaku basainajeba Allah yakai lafiya yace Ameen
Takalli khadija tace Amarya asha amarci lafiya khadija tasanne kanta dakansa yabudemata baya"" harzata shiga tadafe kanta"" innalillahi"" wlh nayi mantuwa
Usman yace mantuwar me kumata dama haka shirinku yake kosati zakuyi kuna shiryawa karshe saikunje kunmanta wani abun
Labila tace kabarta mana tadauko mekika manta??? Tace wlh littafaina da Qur ani kumafa dankar namanta Na ajesu kusa kusa
Lubcy tayi karaf tace kekuma banda abunki Kanwata kudazakuje yawon amarci mezakiyi da littafai aikyabaridai harkudawo shima maigidan abashi lokacinsa
Labila tace sabodame zatabàrsu dankawai zatayi tafiya sai akace kabar addininka agida kejeki dauko sahiba tamika mata key wlh kar shaidan yarinjayeki ko inakikaje rike ibada saikace dai su oi daba ta dauki addinin dakimaba"" khadija tawuce cikin gidan
Lubcy tace aike komai saikin nunawa mutane kinfi kowa """ saikifadàman dawakike??? Labila ta marairaice fuska tace waini meyasa mom batasona daddy yanzufa dawata Yar makarantarmu nake tafashe dakuka
Usman yace haba lubabatu yarkiicefa baidace kinamata hakanba"" tace alhaji kanajinfa abunda takefada itah yadace tayihàkà?? Nifa mahaifiyartaçe
Yace aibadake takeyiba tafadamaki dawatà Yar skull dinsu take
Bandama abinki aikinaji batakirah sunaba koda ma takirah suna tundakedai kinsan bahaka kikeba aishikenan saikibarta"""
Tanisa shikenan alhaji yace yauwa kokefa yarnan dai takice komai lalacewarta nibansan dalilinda yasaka bakwason yayan fariba
Ainikam hajiya batayimun irin yanda kikemata karfanaje nadawo nasamu kinhanamun ya rawar gaban hantsi"" labila tace aini dad wajen hajiya zankoma saikundawo zandawo
Yace shikenan ma dama abdul sai Rigima yakewa hajiya waisaita kawoshi inda kike yauma naso turawa shima adaukoshi yadawo nan
Tace idan yadawo dad karatun shifa ??? Daidai kawowar khadija yace kece kikasan hakan Amman wlh danaje kuka Yakama saiya biyoni nakawoshi wajenki"" shibaima tunanin kowa saike
Khadija taimasu sallama suka amsa tamikawa labila key din bayan mota sukashiga shikuma dashi da driver suka shiga gaba tana tsaye tana daga masu hannu harsuka wuce sannan tajuya cikin gidan tana sake sake aranta sama tahau taduba inda ake ajemata sako tasamu layar wani murmushi tasaki tana juya layar labila kenan aiduk kame kamenki saina raba Usman da khadija saidai kuma kiyi hakuri
Tasheke da wata mahaukaciyar dariya irin wacce *hatsabibin boka* yakeyi saida naja baya dannatsorata nadaukama shine yabayyana agabana""
Tunda suka shiga mota labila saizuba takeyi harsukakai airport sunsamu jirginsu Saura minti talatin yatashi
Anan suka zauna zaman jirah duk abunda za ayi akagama lokaci yanayi suka soma shiga jirgi sai lokacin labila tasoma sharar hawaye tana kallonsu harsuka shige tana tsaye saida jirginsu yadaga tanasharar hawaye tana daga masu hannu""
Saida tadaina ganin jirginsu sannan tacewa habu suwuce ganin wani guy yanata kallonta"" tunda sukashiga motar tayi shiru sai sake sake takeyi aranta""
Sunakaiwa gida tace yajirata tashiga gidan lubabatu tana falo tayi sallama tahau sama tadauko jakar kayanta tasauko sannan tace ni mom zantafi
Tanisa kigaishesu"" labila tace zasuji hartajuya saita tsaya tace nasan kinturah dad da sahiba Dubai ne akan wani mugun nufin naki kisani Allah yafiku kibarganin bokanki yanacin nasara kidauka komai kika nema aduniya zakisamu awajensa shikanshi damace Allah yabashi domin yayimasa takunkumi kiji tsoron Allah Mom kidaina biyewa wanann bokan tafashe dakuka maitsuma zuciya lubabatu tamere baki
Idankundago kai tagado takalli indama labilar take saida tasakecewa please mom badanniba kidaina abunda kikeyi kinemi gafarar Allah
Tadago takalleta ahankade tace kingama??? Labila tayi shiru tace totunda kingama nagode da nasiharki muna gaidasu tamike tahaye sama tabar labila tsaye
Tabita dakallo saida tabace mata sannan tashare hawayenta tajuya taja akwatin kayanta
Tafita"" habu yabude mata tashiga yaja motar akabude masu get sukafita"
Fitarsu babu jimawa lubcy taciwo kwalliya tafita itama"" tashiga tanta tsetsiyar motarta akabude mata get tafita tasoma yawo cikin unguwanni kozata samu inda akeyin dahuwar abinci tunsafe har dare abunfa dawahala kuma ance karwani yaganie danhaka badamar tabawa wani kwangila dole dakanta zata binne""
Haka tayita yawo""" duk inda tatambaya daga masuyi dasafe saimasuyin da rana"" kuma tafison ahanya Dan agida tayiyu ba a cika wutar yanda zatayi zafie
Su khadija kuwa tunda jirgi yatashi takankame idanunta kamar zatayi kuka sai addua takeyi hakan yasa usman yajawota jikinsa yakwantar harsuka lulaya cikin gajimare"" ahankali tasoma saukarda ajiyar zuciya ba awani dadeba tasoma barci maidadi asaman jikin Usman
Dayalurah tayi barci yagyara mata kwanciyarta ajikinsa yarufemata fuskarta danbayaso ana kallonmasa puska tuni shima yasoma saukarda ajiyar zuciya yajingina kansa jikin kujerar jirgin yana tunani
Lubabatu tana tsaka dayawo tabaro unguwarsu Danisa indama taje batasan sunan unguwarba bama tataba zuwaba wata yarkasuwace Dan kusa da bakin titi take komai anasiyarwa awajen wata maisuyar doya taganie da dankali da awara
Tatsaida motarta tafito zuwa wajenta matar tanaganinta tawashe baki tanamata sannu dazuwa lubcy ta amsa suka gaisa tace nawa doya matar tace hamsin ashirin dankali kuwa goma biyar "" haka awara
Lubabatu tace kullum kina fitowa??? Tace tomezaihana hajiya aizama gida banamu bane munada marayu agabanmu
Lubcy tace Allah sarki aiyanada kyau kanemi halak dinka kamar dayaushe akesamunki anan??? Matar tace ai hajiya kaman karfe bakwai nake fitowa indorah koko idan yakare zuwa yanzu shabiyu nasoma suyar doya da dankali saidare nake tashi inbarwa yata inkoma gida inyi tuwon dare infito dashi
Takwas muke tashi watarana harmunakai Tara"" lubabatu tace kainaji dadi bani doyar ta dubu uku kisa dankali Na dubu daya zandinga aiko driver na yana karbar Mani
matar tawashe baki tace kaiii Amman naji dadi hajiya tanata wasar baki tazubawa lubabatu doyar tabata tafiddo kudi sabbi hull Tamika mata sukai sallama takoma motarta hartabar wajen matar tanadaga mata hannu saikallon kudi takeyi
tana juyasu bayan lubabatu tayi nisa tatsayarda motar tafito da ledar doya dantasan koda tajeda itah gida bazata iyah cintaba danmaituyar doyarma kyankyaminta takeji tasoma rabon ido kozataga wasu almajirai tanakiran wani
Yarugo kamar daga sama tajiii ance banda sadakaaaa aikinki zai lalace dasauri tajuya bayanta bataga kowaba tamiyarda doyar yaron yanazuwa tacemasa wanigida take nema kuma tagane tashiga motarta tawuce daniyar dadare zatadawo ta saka layar
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠