Sashe 83
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Tamkar an zare lakar jikinta haka take ji a irin wannan lokacin, idannuwanta kuwa yadda ka san an saka masu gam ta rufe su ruf, haka kuma jikinta na rawa zuciyarta na dokawa
Ya Salam bata taɓa tsintar kanta da jin wata irin nutsuwa mai masifar karfi irin wannan ba, sai idan ta fuskanci alkibla, sai wata irin kunya da tsoro da mamaki da suka mamaye zuciyarta
A hankali take jin Hannunsa a bayanta yana dan taping alamun rarashi
Tare da rashin karfin gabai Khausar ta nemi zubewa a tsayen da suke
Yanzunma bai bata dama ba ya tareta sosai ya kaita har bakin bed dinsa wanda kallonsa kadai abin birgewa ne, ba dan wai ya fi nasu kwaliya ba, a'a, kawai yana dauke da classs ne
A hankali ya zauna daf da ita yana jin wani irin abu mai girma na taso masa hadi da nutsuwa a zuciyarsa
So yake yi ta bude idannuwanta, ama ta cure waje daya ta rintse ido ta kasa kwakwaran motsi bale har ta bude idannuwan nata
"Look at me An mata" ya fada a cen kasan makogwaronsa
Khausar ta sake rintse idannuwanta muryarta na dan rawa ta juya ta zubo kaffafuwanta kasa ta mike tana ta sosa keyarta ta ce" Zan je wajen aiki ne, kar, kar kar na makara"
Hannunta ya riko ta bayan nan ya maidota, bata shirya ba sai jinta ta yi Dar saman cinyarsa
A rikice ta mike tana yaye mayafinta ta juyo tana kallonsa ta ce" TAUFEEK, yau na shiga uku, A'uzubilahi mina shaidani rajim, nice a cinyarka?"
Murmushi ya saki na kirki, dan yanzun ya kasa rikewa, sannan ya karewa ɗinkin jikinta kallo ya ce" To a nan waye shedanin ne Matar likita?"
Amsa sai ta gagari bakinta ta zuba masa ido tana tunanin yana yi mata haka ne da gaya, dan ya ga tana tsorata dan haka ne yake yi mata,
"Bama wannan ba, yau ko Ni ba zan je aiki ba bale ke, zo mu yi fira, kin san irin yadda na yi missing din doguwar fira da ke kuwa? Tunda kika fara zantuka irin na yan maye nake tsoron doguwar fira da ke!" TAUFEEK ya fada yana kallonta, yana matukar jin dadin bakinsa da yadda yake doguwar firar nan da ita,
Dama yana fira da ita mai tsayi fiye da kowa a duniyarsa, bale yanzu da yake jin du wata damuwarsa ta kau sai godiyar mai sama
Khausar ta yi zaune saman cafet din nan ta rafka tagumi tana kallonsa ta ce" Du kamar ba kai ba, Ni kam yanzu nice na fara rikita a tunanin me yake damunka, TAUFEEK"
Fararan kaffafuwansa ya sauko ya zamto yana kallonta a hankali ya furta" kece ke damuna , wai tsaya mema matata ta maki kika daketa?"
Khausar ta dago da sauri, ba komai ya sakata dagowa har kamar a firgice ba jin kalmar matarsa da ta yi kai tsaye,
Kai ta juyar tana tunanin menene dalilin jin hakan nan da ta yi?
"Tell me" ya fada a hankali yana duban yannayin fuskarta kamar daga yannayin mamakinsa ya koma yannayin bacin rai
Dago dubanta ta yi, ta sake saukewa a kansa
A hankali ta budi baki da nufin fayace masa abinda matarsa tace mata, sai kawai ta ga a kan wani dalili har zata wani fayace masa? Idan ta yi hakan kamar ta hadashi da matarsa ne, dan haka ta dauke dubanta a kansa a hankali ta ce" Zagina ta yi, Ni kuma ba sa'arta bace idan ta kuma zagina zan kuma dukanta ne"
"A'a" TAUFEEK ya fada yana hade girar sama da ta kasa
Khausar ta sake juyowa tana kallonsa, fuskar a hade ya ce" Aa kar ki dakar min mata, haka kawai? Bama zata kuma zaginki ba, ama da duka ai sai a saka in gigice, Malama kawai kar a wani dakar min matata!"
Yana fada yana mikewa ne ya karasa wajen yar karamar wayarsa dake kuka ya dauka ya duba, gannin sunnan Hajia sai ya ajiye wayar ya juyo ya dan saci kallonta, gannin bakinta sai mutsu mutsutu yake yi ya saka shi yin gaba yana yin murmushin da bai bari ta ganshi ba
Yana fitowa dakin Yumnah ya koma
Yana budewa ya ganta zaune bakin gadonta hannayenta cushe a cikin gashin kanta tana kallon kasa ga wayarta a gefe yashe har madubin wayar a fashe
Kai taa dago ta zuba masa ido, zuciyarta na tafarfasa da kunna Bama kamar bakinsa da kuma gangar jikinsa baki daya
Zama ya yi bayan ya dauki wayar ya gani eh madubin wayar ne ya yi ratsa ratsa ya juyo zai yi mata magana muryarta cikin kuka ta ce" TAUFEEK, dama kana son Khausar ne?"
Idannuwansa ya zuba mata, fuskarsa na dauko yannayin zuciyarsa mai dauke da bacin ran halayan da take nunawa wa'inda sam baya so , kwarai kuma kama sunnansa da ta yi ya bashi mamaki dan rabonsa da ya ji ta kama sunnansa kai tsaye kam shi ya manta
A kausashe ya ce" Ban fahimci tamkayarki ba?"
Yumnah ta sake zuba masa idannuwanta da suka yi jajajir ta ce" TAUFEEK, dama kana son Khausar ne? Ko me yake faruwa da kai ne?, Na ga ka saka hannu ka dauki Khausar kuma ka kaita dakinka ka haɗa jikinka da nata?"
"Labe kika min ne?" Ya furta yana son tabatarwa
Yumnah ta yi tsuru tsuru ta kasa bashi amsar tambayar da ya yi mata
Rai bace ya ce" Saurara, ki kula, bana son shashanci Yumnah! Tambayar ina sonta ko bana sonta bai shafeki ba, amsar da nake so ki sani shine ki koyi zama da ita dan ba zan iya zama babu ita ba!, Ki kuma kiyaye yi min ciwon karya dan kar na kirki ya kama ki a ki yarda har ki yiwa kanki ila, labe kuwa idan shi zaki min fine, zaki hanna kanki da kanki ne!"
Yana gama fada ya mike ya yi tafiyarsa, ya barta zuciyarta tamkar zata fito ta bakinta irin yadda take bugawa, gashi wayarma da zata yi kiran Mamanta ta fasa, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une bata haduwa da bugawar zuciya irin ta yau ba, nan da nan kanta ya dauki ciwo ta kwonta a nan tana gursheken kukanta, domin bata san yaya zata yi ba, ina zata saka ranta, lalle namiji namiji rigar kaya!
TAUFEEK kansa kan nasa ciwon yake yi masa sosai
A cikin zuciyarsa yana yin iya kokarinsa dan gannin ya kiyaye bata ransa a komai
Ama yana tsoron Yumnah da sababin halayan da take nunawa, ace ta nuna sumar karya, ta ringa zaburar karya dan ta hannashi kasancewa da iyalinsa? Baya so ya kai wajen da zai nuna mata shine mijinta kuma miji ga Khausar,, babu ɗaya da ta isa ta hanna shi kyautatawa daya dan shi ba solofiyon namiji bane
Yana fitowa da nufin zuwa bangaren Mai kwanoni ya kuma saka masu aiki a kawowa su KHausar abinci dan bai ga alamun wani zai girka ba ya yi turus gannin Hajia zaune da Hamdiya sai fada take yi tana fadin wannan ai wulakanci ne a sakawa baban falo sakata
Tunda ya fito ya yi turus din itama ta mike tana kare masa kallo daga kasa har sama, sai kuma ta yi wani dan murmushi ta ce" Magidanci sai yanzu aka sauko?"
Fuska ya hade ya ce" Daga ina?"
Hajia ta ce" Daga sama mana inace dakinka a sama yake?"
TAUFEEK ya tabe baki yanna kallon kwondon dake tare da su ya ce" Me kuke nema a nan da safiyar Allah?"
Hajia ta dan zarro ido tana fadin" Elhaji karami karfe tara ta gota fa,, kuma abin kari na je aka yi na kawo shine nake ta kiranka baka dagawa me kake yi a cikin ne haka?"
Ido ya zuba mata, tunani yake yi to shi anya ba ya shiga uku ba kuwa? Subahanalahi shin me wannan matar ke so da shi ne?
Hade fuskar ya sake yi ya ce da Hamdiya" Ke ajiye ki bace a nan"
Da sauri ta ajiye ta juya har kamar zata kifa ta nufi cen bangaren iyayen
TAUFEEK kuwa ya zubawa Hajia ido, shi walahi sai ya rasama me zai mata
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Tamkar an zare lakar jikinta haka take ji a irin wannan lokacin, idannuwanta kuwa yadda ka san an saka masu gam ta rufe su ruf, haka kuma jikinta na rawa zuciyarta na dokawa
Ya Salam bata taɓa tsintar kanta da jin wata irin nutsuwa mai masifar karfi irin wannan ba, sai idan ta fuskanci alkibla, sai wata irin kunya da tsoro da mamaki da suka mamaye zuciyarta
A hankali take jin Hannunsa a bayanta yana dan taping alamun rarashi
Tare da rashin karfin gabai Khausar ta nemi zubewa a tsayen da suke
Yanzunma bai bata dama ba ya tareta sosai ya kaita har bakin bed dinsa wanda kallonsa kadai abin birgewa ne, ba dan wai ya fi nasu kwaliya ba, a'a, kawai yana dauke da classs ne
A hankali ya zauna daf da ita yana jin wani irin abu mai girma na taso masa hadi da nutsuwa a zuciyarsa
So yake yi ta bude idannuwanta, ama ta cure waje daya ta rintse ido ta kasa kwakwaran motsi bale har ta bude idannuwan nata
"Look at me An mata" ya fada a cen kasan makogwaronsa
Khausar ta sake rintse idannuwanta muryarta na dan rawa ta juya ta zubo kaffafuwanta kasa ta mike tana ta sosa keyarta ta ce" Zan je wajen aiki ne, kar, kar kar na makara"
Hannunta ya riko ta bayan nan ya maidota, bata shirya ba sai jinta ta yi Dar saman cinyarsa
A rikice ta mike tana yaye mayafinta ta juyo tana kallonsa ta ce" TAUFEEK, yau na shiga uku, A'uzubilahi mina shaidani rajim, nice a cinyarka?"
Murmushi ya saki na kirki, dan yanzun ya kasa rikewa, sannan ya karewa ɗinkin jikinta kallo ya ce" To a nan waye shedanin ne Matar likita?"
Amsa sai ta gagari bakinta ta zuba masa ido tana tunanin yana yi mata haka ne da gaya, dan ya ga tana tsorata dan haka ne yake yi mata,
"Bama wannan ba, yau ko Ni ba zan je aiki ba bale ke, zo mu yi fira, kin san irin yadda na yi missing din doguwar fira da ke kuwa? Tunda kika fara zantuka irin na yan maye nake tsoron doguwar fira da ke!" TAUFEEK ya fada yana kallonta, yana matukar jin dadin bakinsa da yadda yake doguwar firar nan da ita,
Dama yana fira da ita mai tsayi fiye da kowa a duniyarsa, bale yanzu da yake jin du wata damuwarsa ta kau sai godiyar mai sama
Khausar ta yi zaune saman cafet din nan ta rafka tagumi tana kallonsa ta ce" Du kamar ba kai ba, Ni kam yanzu nice na fara rikita a tunanin me yake damunka, TAUFEEK"
Fararan kaffafuwansa ya sauko ya zamto yana kallonta a hankali ya furta" kece ke damuna , wai tsaya mema matata ta maki kika daketa?"
Khausar ta dago da sauri, ba komai ya sakata dagowa har kamar a firgice ba jin kalmar matarsa da ta yi kai tsaye,
Kai ta juyar tana tunanin menene dalilin jin hakan nan da ta yi?
"Tell me" ya fada a hankali yana duban yannayin fuskarta kamar daga yannayin mamakinsa ya koma yannayin bacin rai
Dago dubanta ta yi, ta sake saukewa a kansa
A hankali ta budi baki da nufin fayace masa abinda matarsa tace mata, sai kawai ta ga a kan wani dalili har zata wani fayace masa? Idan ta yi hakan kamar ta hadashi da matarsa ne, dan haka ta dauke dubanta a kansa a hankali ta ce" Zagina ta yi, Ni kuma ba sa'arta bace idan ta kuma zagina zan kuma dukanta ne"
"A'a" TAUFEEK ya fada yana hade girar sama da ta kasa
Khausar ta sake juyowa tana kallonsa, fuskar a hade ya ce" Aa kar ki dakar min mata, haka kawai? Bama zata kuma zaginki ba, ama da duka ai sai a saka in gigice, Malama kawai kar a wani dakar min matata!"
Yana fada yana mikewa ne ya karasa wajen yar karamar wayarsa dake kuka ya dauka ya duba, gannin sunnan Hajia sai ya ajiye wayar ya juyo ya dan saci kallonta, gannin bakinta sai mutsu mutsutu yake yi ya saka shi yin gaba yana yin murmushin da bai bari ta ganshi ba
Yana fitowa dakin Yumnah ya koma
Yana budewa ya ganta zaune bakin gadonta hannayenta cushe a cikin gashin kanta tana kallon kasa ga wayarta a gefe yashe har madubin wayar a fashe
Kai taa dago ta zuba masa ido, zuciyarta na tafarfasa da kunna Bama kamar bakinsa da kuma gangar jikinsa baki daya
Zama ya yi bayan ya dauki wayar ya gani eh madubin wayar ne ya yi ratsa ratsa ya juyo zai yi mata magana muryarta cikin kuka ta ce" TAUFEEK, dama kana son Khausar ne?"
Idannuwansa ya zuba mata, fuskarsa na dauko yannayin zuciyarsa mai dauke da bacin ran halayan da take nunawa wa'inda sam baya so , kwarai kuma kama sunnansa da ta yi ya bashi mamaki dan rabonsa da ya ji ta kama sunnansa kai tsaye kam shi ya manta
A kausashe ya ce" Ban fahimci tamkayarki ba?"
Yumnah ta sake zuba masa idannuwanta da suka yi jajajir ta ce" TAUFEEK, dama kana son Khausar ne? Ko me yake faruwa da kai ne?, Na ga ka saka hannu ka dauki Khausar kuma ka kaita dakinka ka haɗa jikinka da nata?"
"Labe kika min ne?" Ya furta yana son tabatarwa
Yumnah ta yi tsuru tsuru ta kasa bashi amsar tambayar da ya yi mata
Rai bace ya ce" Saurara, ki kula, bana son shashanci Yumnah! Tambayar ina sonta ko bana sonta bai shafeki ba, amsar da nake so ki sani shine ki koyi zama da ita dan ba zan iya zama babu ita ba!, Ki kuma kiyaye yi min ciwon karya dan kar na kirki ya kama ki a ki yarda har ki yiwa kanki ila, labe kuwa idan shi zaki min fine, zaki hanna kanki da kanki ne!"
Yana gama fada ya mike ya yi tafiyarsa, ya barta zuciyarta tamkar zata fito ta bakinta irin yadda take bugawa, gashi wayarma da zata yi kiran Mamanta ta fasa, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une bata haduwa da bugawar zuciya irin ta yau ba, nan da nan kanta ya dauki ciwo ta kwonta a nan tana gursheken kukanta, domin bata san yaya zata yi ba, ina zata saka ranta, lalle namiji namiji rigar kaya!
TAUFEEK kansa kan nasa ciwon yake yi masa sosai
A cikin zuciyarsa yana yin iya kokarinsa dan gannin ya kiyaye bata ransa a komai
Ama yana tsoron Yumnah da sababin halayan da take nunawa, ace ta nuna sumar karya, ta ringa zaburar karya dan ta hannashi kasancewa da iyalinsa? Baya so ya kai wajen da zai nuna mata shine mijinta kuma miji ga Khausar,, babu ɗaya da ta isa ta hanna shi kyautatawa daya dan shi ba solofiyon namiji bane
Yana fitowa da nufin zuwa bangaren Mai kwanoni ya kuma saka masu aiki a kawowa su KHausar abinci dan bai ga alamun wani zai girka ba ya yi turus gannin Hajia zaune da Hamdiya sai fada take yi tana fadin wannan ai wulakanci ne a sakawa baban falo sakata
Tunda ya fito ya yi turus din itama ta mike tana kare masa kallo daga kasa har sama, sai kuma ta yi wani dan murmushi ta ce" Magidanci sai yanzu aka sauko?"
Fuska ya hade ya ce" Daga ina?"
Hajia ta ce" Daga sama mana inace dakinka a sama yake?"
TAUFEEK ya tabe baki yanna kallon kwondon dake tare da su ya ce" Me kuke nema a nan da safiyar Allah?"
Hajia ta dan zarro ido tana fadin" Elhaji karami karfe tara ta gota fa,, kuma abin kari na je aka yi na kawo shine nake ta kiranka baka dagawa me kake yi a cikin ne haka?"
Ido ya zuba mata, tunani yake yi to shi anya ba ya shiga uku ba kuwa? Subahanalahi shin me wannan matar ke so da shi ne?
Hade fuskar ya sake yi ya ce da Hamdiya" Ke ajiye ki bace a nan"
Da sauri ta ajiye ta juya har kamar zata kifa ta nufi cen bangaren iyayen
TAUFEEK kuwa ya zubawa Hajia ido, shi walahi sai ya rasama me zai mata