Sashe 54
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bai wani jima ba ya dawo daga masallacin sannan ya wuce dakinsa ya wuce wajen ajiyarsa ya dauko maganin da ya san koda da wani abin ba zai mata ila ba ya nufi dakinta yana dan duba agogo da tunanin ko abansa ya fito daga masallacin ne, domin cikin dare ya shigo garin basu gana ba
Dakin ya shiga, cikin kula ya bata maganin da kansa sannan ya sakata fitowa dan ta ci wani abin
A lokacin da suka dan fara karyawa kiran Aba ya same shi a wayarsa cewar ya same shi bangarensa
Gamawa ya yi da dan gaggawa ya mike ya tafi sanye da jalabiya maroon mai haske kafarta da takalmi plate baki sai dan carbin dake hannunsa yana tafe yana shaƙar sansanyar iskar safiya har ya karasa bangaren Mai kwanoni
Tunda ya bude falon ya gansu su duka zaune , watau matan Elhajin da Elhajin da kuma Hajia a zaune ta yi wani dauri gayanan dai kamar jirgi a saman kai hijab din ya tafi tsakiyar kanta sai wani MUSMUS take da baki ya ayana' To fa, na yi wani abin kau?'
Karasawa ya yi ya shiga gaisar da iyayensa bayan ya gaishe da Abansa cikin mutuntawa kamar yadda ya saba
Yana gamawa Aba ya ce" Kai, dan matso daga nan ka turaru, kai yanzu tsakani da Allah magidanci turaran tsarin ne ka dauki kwana uku cir baka yi ba? Kuma ka saka min uwata a gaba ka wanketa tasss?, Ta maka kyau, nace ta maka kyau sai ka matso ka turaru sosai ka kuma dage rigar ta shafa maka na shafawar idan kuwa baka yarda ba to ka sanar min na ji"
Murmushi kawai mahaifiyarsa ke yi kanta a kasa, tana matukar mamakin irin soyyayar da Hajia ke yiwa TAUFEEK, a kashedin da ta kawo har tana haki Elhaji ya kwashi ya fada yana fadin lalle yau zai sasabawa TAUFEEK din, sai cewa ta yi ita bata fada dan a masa fadace fadace ba, ta fada ne dan a saka shi ya zauna ta masa turare turarensa...., Watau irin yadda Hajia ke saka TAUFEEK a gaba ko Elhajin bata cika damuwa da ya yi turare tutarenta ba
Hajia harda sauke ajiyar zuciya ta saki murmushi ta ce" Dawo daga nan magidanci, ku kuwa ku tashi ku dan bamu wuri ai ba a gabanku zan masa shafen danyen man ba ko?"
Matansa dama sun san da su ake, a zaunen da suke kowace tamkar zata fashe dan jin haushi, ita dayar har ji ta yi alamun nakuda na tsikararta dan bacin rai, su dai har ga Allah matar nan da jikanta da kishiyarsu sun gama tsaye masu a wuya, ta yaya za'a ce mijinsu ya zo sun zo a zauna a yi fira ya ji yaya ya bar iyalinsa ama ta zo ta yi bake bake? Shi jikan nata ai yana da hankali domin da shine dan radin kansa ba zaka ganshi nan ba har sai uban ya kirayeshi, duda shima uban baya iya zama sai yana kiransa bini bini ka ga ya daga waya yana tambayar yana ina ne
Baki ta tabe a ranta tana ayana' in dai namiji ne? Ina ji a jikina nima shine a cikina, zan haifo shi na ga tsiya nan kusa ba da jimawa ba!'
Abinda ya birge Aba , Hajia na fadin su tashi harda Mama ta mike itama ta bi yan uwanta, irin karar nan da take yi idan mahaifiyarsa na wasu abubuwan na saka shi jin nutsuwa a zuciyarsa, domin har ga Allah wani abin ya san bai dace ba sai su ga dan ba su suka haifa ba, ama in ya ga Mahaifiyar TAUFEEK ta shige ayarin sauran sai ya samu kansa da sakin murmushi, watau matar nan itace ake kira matar rufin asiri mai kwontar da hankalin mai gida, ya tabata kuma suma zasu ji sanyin a ransu in suka ga fadan na Hajia ba iya su ya tsaya ba harda uwar TAUFEEK din
Duka kaf abinda ya dace ta masa ta masa sai sakin murmushi take tana masa magana kasa kasa tana aukin fadin" Allah ya baka hakuri ka ji magidanci? Ni na san koma waye ya taba min kai ba da gangan ya yi ba, khausara ai ba halinta bane bale nace itace ko? To koma waye ya je dan kansa Ni ba zai rikita min kai ba ka ji? Gama ganawa da MAHAIFINKA ka zo na dama maka fura da kindirmo haka take laudi ka sha abinka ka ji?"
Shi dai bai ce mata komai ba har ta dauke kaskonta ta yi gaba, dama abinda ya dameta kennan ta kuma yi, sauran rikicin a yi mana sai me
Tana tafiya Aba ya sauke murmushi a bayane yana duban TAUFEEK dake gaishe shi da yi masa Barka da zuwa gida lafiya
Bai bi ta kan gaisuwar ba ya ce" Yanzu ɗan mai Kwanoni uwata zaka yiwa aure a Saudiya???"
Shima abin sai ya bashi dariya har ya murmusa sosai yana murza gaban goshinsa
Elhaji ya sauke ajiyar zuciya da kula ya ce" Kai da waye wai? Nake gannin fara'arka du ta ragu?"
TAUFEEK ya dago dubansa ya zubawa mahaifinsa shi
A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana Basar da zancen a harshensa ya ce" Ba komai Aba, shirmen Khausar ne kawai, ta gama service dinta a hospital din nan sai nace a kaita clinik, docteur bai fahimci tashi nake nufi ba sai kawai ya turata Lafiya, kuma a ranar ina gabatar da aikin nan na binciken ma'aikatana.....shine inaga abin ya bata mata rai sosai wai ko na boye mata, harda su cewa zumuncina da ita ba gaskiya bane ta soke komai........" Ya karashe maganar yana dan girgiza kansa da dan fitar da wani murmushi mai ciwo wanda kana gani zaka gane ba murmushin bane ya yi na kirki, a'a irin murmushin nan ne mai zafin nan
Kallonsa mahaifinsa yake yi, kallo irin mai tarin ma'anonin nan
A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana sake duban ɗan nasa......... , Yakan tambayi kansa shin yaron nasa tsabar nauyin baki ne ke hadasa masa wannan abin ko kin gane gaskiya ne? Shin me yasa yake nan yana jira yana sakawa kansa ciwo a banza da wofi?
A hankali ya ce" kana nufin a yadda kuka shaku, shekara ta hudu zuwa biyar, baka kwatanta mata wanene kai ba MAGIDANCI?"
A hankali ya dan zubawa fuskar mahaifinsa ido, sai yake tunanin kamar shima ganni zai yi bai kyauta ba? Ko menene?
Ajiyar zuciya mahaifin nasa ya sake saukewa yana dan juyar da dubansa ya rage sanyin acn dake busawa
Da kula sosai ya gyara zamansa yana fuskantarsa ya ce" ka gane, In shekarun ka ajiye hudu nema ka jima da kaiwa , in halin kula da bukatunsu ne inaga kana iya rike wani gidanma ba naka ba, ko lafiyarka ne ba zata baka damar ajiyeta a gefenka ba? Ko ...........," Ya dan sasauta ya sake dubansa gannin ya yi wani tsuru yana kallonsa ya karasa maganarsa kai tsaye tunda dai shi din ai shine mai kwanoni uba a wajensa ba zai batar da shi a Saudiya ba ko?, A nutse ya ce" Ko tsoro take baka yannayinta ne?"""
Da sauri ya cire dubansa daga kan mahaifinsa, wani irin abu na masa yawo a kwakwaluwa da zuciya
A nutse ya juyo yana fuskantar mahaifin nasa kamar yadda shima yake fuskantarsa ,
Da darajantawa irin ta d'a da mahaifi ya ce" Aba, Ni du ban gane abinda kake nufi ba, wace? Mene? Yaya?"
Murmushi mahaifin nasa ya yi bayan ya masa kallon ba dai zaka daina musawa ba ko?, Sai kuma ya dauke dubansa a hankali ya juyar wajen takardar dake gefensa ya dauko ya mika masa ya ce" Na jima da fada maka, ba fa zan ci gaba da saka hannu a harkar gidajen da ake haya ba, TAUFEEK its time da zaka tsaya ka zauna ka ga me zai fisheka, dan ka ga Ni Na fa ajiye kuma, kasuwa dai zan ci gaba da zuwa ko dan mutanena in ringa cenza yannayina nima ina jin dadi, ama du wasu kofofin dake kawo kudi na miko maka, kaine baba, kaine ya dace zuwa yanzu ka amshi komai dan Ni na gaji , kai in ba dan ban fara gannin yan jikokina ba ai da na jima da mayar da falon nan filin ball, ka je ka duba ka daidaita lamuranka na san ba zaka taba ajiye aikinka ba, sai dai kuma ka sani Ni ba iyayenka zan ba aikin nan ba, naka ne ka dai daidaita kanka kawai"
A hankali ya ninke takardun stil yana dan satar kallon mahaifinsa, sai dai kawar da zancen da ya yi shima ya fi masa alkhairi domin bai san me zancen ke nufi ba........
🥹🥹🤔🤔🤔🤔🤔🥹🥹🥹🥹🥹
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 3️⃣2️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Dakin ya shiga, cikin kula ya bata maganin da kansa sannan ya sakata fitowa dan ta ci wani abin
A lokacin da suka dan fara karyawa kiran Aba ya same shi a wayarsa cewar ya same shi bangarensa
Gamawa ya yi da dan gaggawa ya mike ya tafi sanye da jalabiya maroon mai haske kafarta da takalmi plate baki sai dan carbin dake hannunsa yana tafe yana shaƙar sansanyar iskar safiya har ya karasa bangaren Mai kwanoni
Tunda ya bude falon ya gansu su duka zaune , watau matan Elhajin da Elhajin da kuma Hajia a zaune ta yi wani dauri gayanan dai kamar jirgi a saman kai hijab din ya tafi tsakiyar kanta sai wani MUSMUS take da baki ya ayana' To fa, na yi wani abin kau?'
Karasawa ya yi ya shiga gaisar da iyayensa bayan ya gaishe da Abansa cikin mutuntawa kamar yadda ya saba
Yana gamawa Aba ya ce" Kai, dan matso daga nan ka turaru, kai yanzu tsakani da Allah magidanci turaran tsarin ne ka dauki kwana uku cir baka yi ba? Kuma ka saka min uwata a gaba ka wanketa tasss?, Ta maka kyau, nace ta maka kyau sai ka matso ka turaru sosai ka kuma dage rigar ta shafa maka na shafawar idan kuwa baka yarda ba to ka sanar min na ji"
Murmushi kawai mahaifiyarsa ke yi kanta a kasa, tana matukar mamakin irin soyyayar da Hajia ke yiwa TAUFEEK, a kashedin da ta kawo har tana haki Elhaji ya kwashi ya fada yana fadin lalle yau zai sasabawa TAUFEEK din, sai cewa ta yi ita bata fada dan a masa fadace fadace ba, ta fada ne dan a saka shi ya zauna ta masa turare turarensa...., Watau irin yadda Hajia ke saka TAUFEEK a gaba ko Elhajin bata cika damuwa da ya yi turare tutarenta ba
Hajia harda sauke ajiyar zuciya ta saki murmushi ta ce" Dawo daga nan magidanci, ku kuwa ku tashi ku dan bamu wuri ai ba a gabanku zan masa shafen danyen man ba ko?"
Matansa dama sun san da su ake, a zaunen da suke kowace tamkar zata fashe dan jin haushi, ita dayar har ji ta yi alamun nakuda na tsikararta dan bacin rai, su dai har ga Allah matar nan da jikanta da kishiyarsu sun gama tsaye masu a wuya, ta yaya za'a ce mijinsu ya zo sun zo a zauna a yi fira ya ji yaya ya bar iyalinsa ama ta zo ta yi bake bake? Shi jikan nata ai yana da hankali domin da shine dan radin kansa ba zaka ganshi nan ba har sai uban ya kirayeshi, duda shima uban baya iya zama sai yana kiransa bini bini ka ga ya daga waya yana tambayar yana ina ne
Baki ta tabe a ranta tana ayana' in dai namiji ne? Ina ji a jikina nima shine a cikina, zan haifo shi na ga tsiya nan kusa ba da jimawa ba!'
Abinda ya birge Aba , Hajia na fadin su tashi harda Mama ta mike itama ta bi yan uwanta, irin karar nan da take yi idan mahaifiyarsa na wasu abubuwan na saka shi jin nutsuwa a zuciyarsa, domin har ga Allah wani abin ya san bai dace ba sai su ga dan ba su suka haifa ba, ama in ya ga Mahaifiyar TAUFEEK ta shige ayarin sauran sai ya samu kansa da sakin murmushi, watau matar nan itace ake kira matar rufin asiri mai kwontar da hankalin mai gida, ya tabata kuma suma zasu ji sanyin a ransu in suka ga fadan na Hajia ba iya su ya tsaya ba harda uwar TAUFEEK din
Duka kaf abinda ya dace ta masa ta masa sai sakin murmushi take tana masa magana kasa kasa tana aukin fadin" Allah ya baka hakuri ka ji magidanci? Ni na san koma waye ya taba min kai ba da gangan ya yi ba, khausara ai ba halinta bane bale nace itace ko? To koma waye ya je dan kansa Ni ba zai rikita min kai ba ka ji? Gama ganawa da MAHAIFINKA ka zo na dama maka fura da kindirmo haka take laudi ka sha abinka ka ji?"
Shi dai bai ce mata komai ba har ta dauke kaskonta ta yi gaba, dama abinda ya dameta kennan ta kuma yi, sauran rikicin a yi mana sai me
Tana tafiya Aba ya sauke murmushi a bayane yana duban TAUFEEK dake gaishe shi da yi masa Barka da zuwa gida lafiya
Bai bi ta kan gaisuwar ba ya ce" Yanzu ɗan mai Kwanoni uwata zaka yiwa aure a Saudiya???"
Shima abin sai ya bashi dariya har ya murmusa sosai yana murza gaban goshinsa
Elhaji ya sauke ajiyar zuciya da kula ya ce" Kai da waye wai? Nake gannin fara'arka du ta ragu?"
TAUFEEK ya dago dubansa ya zubawa mahaifinsa shi
A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana Basar da zancen a harshensa ya ce" Ba komai Aba, shirmen Khausar ne kawai, ta gama service dinta a hospital din nan sai nace a kaita clinik, docteur bai fahimci tashi nake nufi ba sai kawai ya turata Lafiya, kuma a ranar ina gabatar da aikin nan na binciken ma'aikatana.....shine inaga abin ya bata mata rai sosai wai ko na boye mata, harda su cewa zumuncina da ita ba gaskiya bane ta soke komai........" Ya karashe maganar yana dan girgiza kansa da dan fitar da wani murmushi mai ciwo wanda kana gani zaka gane ba murmushin bane ya yi na kirki, a'a irin murmushin nan ne mai zafin nan
Kallonsa mahaifinsa yake yi, kallo irin mai tarin ma'anonin nan
A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana sake duban ɗan nasa......... , Yakan tambayi kansa shin yaron nasa tsabar nauyin baki ne ke hadasa masa wannan abin ko kin gane gaskiya ne? Shin me yasa yake nan yana jira yana sakawa kansa ciwo a banza da wofi?
A hankali ya ce" kana nufin a yadda kuka shaku, shekara ta hudu zuwa biyar, baka kwatanta mata wanene kai ba MAGIDANCI?"
A hankali ya dan zubawa fuskar mahaifinsa ido, sai yake tunanin kamar shima ganni zai yi bai kyauta ba? Ko menene?
Ajiyar zuciya mahaifin nasa ya sake saukewa yana dan juyar da dubansa ya rage sanyin acn dake busawa
Da kula sosai ya gyara zamansa yana fuskantarsa ya ce" ka gane, In shekarun ka ajiye hudu nema ka jima da kaiwa , in halin kula da bukatunsu ne inaga kana iya rike wani gidanma ba naka ba, ko lafiyarka ne ba zata baka damar ajiyeta a gefenka ba? Ko ...........," Ya dan sasauta ya sake dubansa gannin ya yi wani tsuru yana kallonsa ya karasa maganarsa kai tsaye tunda dai shi din ai shine mai kwanoni uba a wajensa ba zai batar da shi a Saudiya ba ko?, A nutse ya ce" Ko tsoro take baka yannayinta ne?"""
Da sauri ya cire dubansa daga kan mahaifinsa, wani irin abu na masa yawo a kwakwaluwa da zuciya
A nutse ya juyo yana fuskantar mahaifin nasa kamar yadda shima yake fuskantarsa ,
Da darajantawa irin ta d'a da mahaifi ya ce" Aba, Ni du ban gane abinda kake nufi ba, wace? Mene? Yaya?"
Murmushi mahaifin nasa ya yi bayan ya masa kallon ba dai zaka daina musawa ba ko?, Sai kuma ya dauke dubansa a hankali ya juyar wajen takardar dake gefensa ya dauko ya mika masa ya ce" Na jima da fada maka, ba fa zan ci gaba da saka hannu a harkar gidajen da ake haya ba, TAUFEEK its time da zaka tsaya ka zauna ka ga me zai fisheka, dan ka ga Ni Na fa ajiye kuma, kasuwa dai zan ci gaba da zuwa ko dan mutanena in ringa cenza yannayina nima ina jin dadi, ama du wasu kofofin dake kawo kudi na miko maka, kaine baba, kaine ya dace zuwa yanzu ka amshi komai dan Ni na gaji , kai in ba dan ban fara gannin yan jikokina ba ai da na jima da mayar da falon nan filin ball, ka je ka duba ka daidaita lamuranka na san ba zaka taba ajiye aikinka ba, sai dai kuma ka sani Ni ba iyayenka zan ba aikin nan ba, naka ne ka dai daidaita kanka kawai"
A hankali ya ninke takardun stil yana dan satar kallon mahaifinsa, sai dai kawar da zancen da ya yi shima ya fi masa alkhairi domin bai san me zancen ke nufi ba........
🥹🥹🤔🤔🤔🤔🤔🥹🥹🥹🥹🥹
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 3️⃣2️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_