Sashe 78
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani haushi ya tukota ta ce" Kai dai munafiki ne, auren dole? Eh lalle munafiki ne kai, yanzu Magidanci Ni zaka Duba kace an maka auren dole? Khausarar nan in tana waje idannuwanka a kan murje bakin siririya yake, in ta mike ka wani yi KISKIRIM kana leke ko dan ina rufa maka asiri? Munafuki sai na karra maka auren , ana maka gata kana ki, kuma zan je in fadawa mai kwanoni cewar kace a zagaye zaka batar da Ni kuma ka min aure, Allah dai ya shiryeka , kuma in ka ba wancen abar hakuri sai na kaika kotu!"......ta karashe tana jan habar zani tana share yan kwallah ta fice cike da haushi, ita ba komai ya fi bakanta mata ba irin wai ya je ya ba wancen hakuri, du irin rashin da'ar da ta maka masu? Lalle
Bai nufi dakin Yumnah ba sai da ya je nasa ya yi wanka ya kimtsa kansa ya gama dukkan abinda yake sabo a gareshi sannan ya nufi dakin sai baza kanshi yake yi
Fitilar a kashe take, ama kuma har yanzu shashekar kuka take yi a saman gadonta a dukunkune
A hankali ya hau gadon bayan ya dafa ya ji daidai inda take kafin ya shige bargon a hankali ya shiga kokarin dago fuskarta a tausashe ya ce"
Kai ina , Ni fa Ni fa Daf nake da gamawa in fara *AZAL* IN SHA ALLAH 😌😌😌😌😌😌
[7/19, 3:17 PM] Maman Aslam: 💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 4️⃣8️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
A tausashe TAUFEEK yana kallon yadda gurbin idannuwanta suka yi rado rado fuskarta kuwa har wani hucin zafi take fitarwa ya talabeta sosai a jikinsa ya ce" ya dace zuwa yanzu ki yi hakuri da rigimar nan haka Yumnah, ya dace ki yi hakuri ki dauka haka Allah ya hukunta, kin ga ba ke kadai bace, saka abu a rai kin kusa min asara, bayan wannan fushin nan naki babu abinda baya saka ki, ya dace ki yi hakuri ki yi hakuri an bata maki ama Nima ki min uzuri ki kuma roki ALKHAIRIN dake tare da KHAUSAR a zamantakewarmu"
Yumnah ta lumshe idannuwanta wasu hawaye suka sake biyo wa saman kuncinta, a raunane ta ce" Ta yaya zan iya danar zuciyar tawa? Na rasa ta yaya, tun kafin ka aureni na san cewa ina cin alfarmarta ne, a yanzu da ka aureni ta zamo itama matarka na tabbata zan zamo ne tamkar bola a gidan mijina, ban taba jin kishin mutun da kin kasancewarsa a waje irinta ba, TAUFEEK bana so, bana so Taufeek"
A hankali ya sakata a jikinsa, hannunsa mai dauke da yalwantacen gashin hannu ya saka a hankali ya tare bayan keyarta, da dayan hannun kuwa ya ringa shafa bayanta a hankali idannuwansa a lumshe
Shashekar kukanta ne ya fara daidaituwa sakamakon jinta a jikin da take gannin darajarsa da girmansa fiye da kowani jiki duniya, kanshin jikin da duminsa na sakata barci koda bata yi niya ba, fafadan kirjin na saka tsigar jikinta tashi, a hankali kunnayenta suka ringaa jiyo mata dadadar iskar bakinsa mai dumi a kunnenta
A hankali ya juye da ita a cikin bargon ya zamo tana kasansa shi kuwa a sama
Idannuwanta da sukai shame shame da hawaye yake kallo, cen kasan zuciyarsa kuwa kokowa yake yi da tarin tunanin wace take kila wa kalar rayuwarsa, wace bata kallonsa a matsayin katon dake iya kai keyarta kas,
A hankali ya dan matsewa junnansu waje sosai , yana sinsinar wuyanta a tausashe cike da rarashi ya ce" Idan kika ga mace ta zama banza a gidanta, ita ta fara banzatar da kanta, ko a soyayata da ke ke ba banza bace da ban aureki ba, Yumnah, KHausar ta shigo rayuwarmu, Please kar ki ja, Bana so ki ja, bcz ni da kaina ban kwatanta ja ba, ki yi hakuri zan kasance mai KAMANTA adalci a tsakaninku ko dan gobena, I'm sorry wife "
Kwarai ake cewa, dadadan zance na sanyaya zuciya haka ne,
Yumnah na tare da tashin hankali da bakin cikin auren mijinta, sai dai irin yadda ya bata kulawa ya matukar saka ta ji yar Salama a zuciyyarta, ama tana kan bakanta, ba zata taba son KHausar ba, KHausar makiyaya take a duniyarta, kuma in sha Allah sai ta ci galaba a kanta, ba an aurawa mijinta ita ba, ta yi alkawarin sakata barin gidan nan da kaffafuwanta, in ta san wata bata san wata ba, ko ba komai ta rigayeta tashi tunda har ta rigayeta Sannin waye TAUFEEK a badini!
Da kyar ta samu barci, shi kuma ya mike ya koma dakinsa yana jin yannayinsa du a takure
A kan salaya ya kusan raba dare , yana fadawa Allah dukan damuwarsa
Sai da ya gama sannan ya KWONTA da layin KHausar a hannunsa
Yana so ya saka layin a wayarsa wani abu na hannashi, bai san me yasa yake so du wani abinda ya shige nata ya zamo nasa ne! Shi fa baya tunanin zai iya kawar da kai da wasu abubuwan, ama zai bi a hankali yadda komai zai zamo masa yadda yake so
Washe gari kusan karfe goma ya sauko
Yumnah ya samu a falo tana zaune da wayarta a hannunta
Amsa wayar take yi, gannin ya sauko ta yi salama da wace suke wayar ta ajiye a gefenta tana kallonsa tamkar ta daukeshi da idannuwanta dan ya mata kyau sosai
Zama ya yi gefenta kadan yana amsa gaisuwarta
Sai da ya dan nutsu ya fuskanceta, da yannayi na serious bayan ya ji jikinta da sauki ya ce" Yumnah, ina so na sake maki magana a kan kula da mutunta Mama da HAJIA, ban kamaki da wani laifin da zan tuhumeki ba, ama ina dan tsintar wasu yannayi naki da basa min a wajen mahaifiyata, ki kula, nan din ba wajen da za'a kawo wargi bane, ki mutuntata su Yumnah ko dan haihuwata da suka yi!"
Kai ta sada, muryarta a rarabe ta ce" Ka yi hakuri, ba abinda kake tunani bane, raina ne a bace"
Bai sake cewa komai ba sai mikewa da ya yi ya haura sama
Ajiyar zuciya ta sauke ta sake dauko wayarta ta dannawa mahaifiyarta kira, magana suke yi tunda safe kan maganar tarewar nan, lalle mahaifiyarta ta kwontar mata da hankali kan maganar, yanzu haka zata koma dakinta ne ta yi jiran sakon da za'a kawo mata, ta san cewa kamar yadda Mamanta ta fada maza basa son mace ruftata a bari ta taren sune zasu fitar da ita da nasu baiwar da Allah ya masu, ta kuma sake sanyaya mata zuciya cewar ta dakata ta gani ita dake dauke da cikinsa ta san ta gama shiga gaban du wata banza, danma babansu ya hannata fitowa da da kanta zata zo ta kawo mata dukkan abinda ta fada din
A bangaren HAJIA kuwa tunda safe ta fice a gidan ta tafi kasuwa da direba, sai kusan karfe daya na rana ta dawo a lokacin manyan motocin kampanin furniture sun karaso har biyu shake da kayan daki na kasa da kasa sunna ciki sunna nasu aikin ta wuce bangaren su Mama ta je ta zube kayan da sisiyo ta saka Mama a gaba du irin kunyar da take ji ta sakata karanta mata abubuwan ita kuma tana warewa daki daki kaya irin na gyaran mata masu inganci har suka gama ta kwashi abinta da nufin zuwa ta fara dafawa ta saka a frij , maman kuwa ta yi murmushi tana girgiza kai cike da kunyar lamarin nan na HAJIA , sai dai ba halin nunawa ta shirya ta yi ficewarta itama dan zata je ne ta daidaita harkar kunshin Khausar din da kitso da dilkar da za'a yi mata a gidan HAJIA FUSAM GIDAN KANSHI
Da gaske dai tarewar Khausar ta tabata dan Aba ya bada amanar ta tare din tunda har mijinta ya bukaci haka kamar yadda baba ya nuna
Bai nufi dakin Yumnah ba sai da ya je nasa ya yi wanka ya kimtsa kansa ya gama dukkan abinda yake sabo a gareshi sannan ya nufi dakin sai baza kanshi yake yi
Fitilar a kashe take, ama kuma har yanzu shashekar kuka take yi a saman gadonta a dukunkune
A hankali ya hau gadon bayan ya dafa ya ji daidai inda take kafin ya shige bargon a hankali ya shiga kokarin dago fuskarta a tausashe ya ce"
Kai ina , Ni fa Ni fa Daf nake da gamawa in fara *AZAL* IN SHA ALLAH 😌😌😌😌😌😌
[7/19, 3:17 PM] Maman Aslam: 💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 4️⃣8️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
A tausashe TAUFEEK yana kallon yadda gurbin idannuwanta suka yi rado rado fuskarta kuwa har wani hucin zafi take fitarwa ya talabeta sosai a jikinsa ya ce" ya dace zuwa yanzu ki yi hakuri da rigimar nan haka Yumnah, ya dace ki yi hakuri ki dauka haka Allah ya hukunta, kin ga ba ke kadai bace, saka abu a rai kin kusa min asara, bayan wannan fushin nan naki babu abinda baya saka ki, ya dace ki yi hakuri ki yi hakuri an bata maki ama Nima ki min uzuri ki kuma roki ALKHAIRIN dake tare da KHAUSAR a zamantakewarmu"
Yumnah ta lumshe idannuwanta wasu hawaye suka sake biyo wa saman kuncinta, a raunane ta ce" Ta yaya zan iya danar zuciyar tawa? Na rasa ta yaya, tun kafin ka aureni na san cewa ina cin alfarmarta ne, a yanzu da ka aureni ta zamo itama matarka na tabbata zan zamo ne tamkar bola a gidan mijina, ban taba jin kishin mutun da kin kasancewarsa a waje irinta ba, TAUFEEK bana so, bana so Taufeek"
A hankali ya sakata a jikinsa, hannunsa mai dauke da yalwantacen gashin hannu ya saka a hankali ya tare bayan keyarta, da dayan hannun kuwa ya ringa shafa bayanta a hankali idannuwansa a lumshe
Shashekar kukanta ne ya fara daidaituwa sakamakon jinta a jikin da take gannin darajarsa da girmansa fiye da kowani jiki duniya, kanshin jikin da duminsa na sakata barci koda bata yi niya ba, fafadan kirjin na saka tsigar jikinta tashi, a hankali kunnayenta suka ringaa jiyo mata dadadar iskar bakinsa mai dumi a kunnenta
A hankali ya juye da ita a cikin bargon ya zamo tana kasansa shi kuwa a sama
Idannuwanta da sukai shame shame da hawaye yake kallo, cen kasan zuciyarsa kuwa kokowa yake yi da tarin tunanin wace take kila wa kalar rayuwarsa, wace bata kallonsa a matsayin katon dake iya kai keyarta kas,
A hankali ya dan matsewa junnansu waje sosai , yana sinsinar wuyanta a tausashe cike da rarashi ya ce" Idan kika ga mace ta zama banza a gidanta, ita ta fara banzatar da kanta, ko a soyayata da ke ke ba banza bace da ban aureki ba, Yumnah, KHausar ta shigo rayuwarmu, Please kar ki ja, Bana so ki ja, bcz ni da kaina ban kwatanta ja ba, ki yi hakuri zan kasance mai KAMANTA adalci a tsakaninku ko dan gobena, I'm sorry wife "
Kwarai ake cewa, dadadan zance na sanyaya zuciya haka ne,
Yumnah na tare da tashin hankali da bakin cikin auren mijinta, sai dai irin yadda ya bata kulawa ya matukar saka ta ji yar Salama a zuciyyarta, ama tana kan bakanta, ba zata taba son KHausar ba, KHausar makiyaya take a duniyarta, kuma in sha Allah sai ta ci galaba a kanta, ba an aurawa mijinta ita ba, ta yi alkawarin sakata barin gidan nan da kaffafuwanta, in ta san wata bata san wata ba, ko ba komai ta rigayeta tashi tunda har ta rigayeta Sannin waye TAUFEEK a badini!
Da kyar ta samu barci, shi kuma ya mike ya koma dakinsa yana jin yannayinsa du a takure
A kan salaya ya kusan raba dare , yana fadawa Allah dukan damuwarsa
Sai da ya gama sannan ya KWONTA da layin KHausar a hannunsa
Yana so ya saka layin a wayarsa wani abu na hannashi, bai san me yasa yake so du wani abinda ya shige nata ya zamo nasa ne! Shi fa baya tunanin zai iya kawar da kai da wasu abubuwan, ama zai bi a hankali yadda komai zai zamo masa yadda yake so
Washe gari kusan karfe goma ya sauko
Yumnah ya samu a falo tana zaune da wayarta a hannunta
Amsa wayar take yi, gannin ya sauko ta yi salama da wace suke wayar ta ajiye a gefenta tana kallonsa tamkar ta daukeshi da idannuwanta dan ya mata kyau sosai
Zama ya yi gefenta kadan yana amsa gaisuwarta
Sai da ya dan nutsu ya fuskanceta, da yannayi na serious bayan ya ji jikinta da sauki ya ce" Yumnah, ina so na sake maki magana a kan kula da mutunta Mama da HAJIA, ban kamaki da wani laifin da zan tuhumeki ba, ama ina dan tsintar wasu yannayi naki da basa min a wajen mahaifiyata, ki kula, nan din ba wajen da za'a kawo wargi bane, ki mutuntata su Yumnah ko dan haihuwata da suka yi!"
Kai ta sada, muryarta a rarabe ta ce" Ka yi hakuri, ba abinda kake tunani bane, raina ne a bace"
Bai sake cewa komai ba sai mikewa da ya yi ya haura sama
Ajiyar zuciya ta sauke ta sake dauko wayarta ta dannawa mahaifiyarta kira, magana suke yi tunda safe kan maganar tarewar nan, lalle mahaifiyarta ta kwontar mata da hankali kan maganar, yanzu haka zata koma dakinta ne ta yi jiran sakon da za'a kawo mata, ta san cewa kamar yadda Mamanta ta fada maza basa son mace ruftata a bari ta taren sune zasu fitar da ita da nasu baiwar da Allah ya masu, ta kuma sake sanyaya mata zuciya cewar ta dakata ta gani ita dake dauke da cikinsa ta san ta gama shiga gaban du wata banza, danma babansu ya hannata fitowa da da kanta zata zo ta kawo mata dukkan abinda ta fada din
A bangaren HAJIA kuwa tunda safe ta fice a gidan ta tafi kasuwa da direba, sai kusan karfe daya na rana ta dawo a lokacin manyan motocin kampanin furniture sun karaso har biyu shake da kayan daki na kasa da kasa sunna ciki sunna nasu aikin ta wuce bangaren su Mama ta je ta zube kayan da sisiyo ta saka Mama a gaba du irin kunyar da take ji ta sakata karanta mata abubuwan ita kuma tana warewa daki daki kaya irin na gyaran mata masu inganci har suka gama ta kwashi abinta da nufin zuwa ta fara dafawa ta saka a frij , maman kuwa ta yi murmushi tana girgiza kai cike da kunyar lamarin nan na HAJIA , sai dai ba halin nunawa ta shirya ta yi ficewarta itama dan zata je ne ta daidaita harkar kunshin Khausar din da kitso da dilkar da za'a yi mata a gidan HAJIA FUSAM GIDAN KANSHI
Da gaske dai tarewar Khausar ta tabata dan Aba ya bada amanar ta tare din tunda har mijinta ya bukaci haka kamar yadda baba ya nuna